← Book details Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 25

Sashe 18

Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*24(x)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Aminullahi yayi sauri ya dakkota yace ,laaa gatakardar da aunty ross tace mukawo gida ,
saddiku ne ya kwace yace to Kai akabawa bani akace nakawoba,
Aiko yamike Yana zagaye zagaye dan kar ya kamashi yaace wallahi sai kabani ,nizan nuna kullum kullum sai adinga baka niba ,a bani ,
Nice nayi murmushi nace haba saddiku ai Kaine babba bashi yakawomin nagani inyaso sai inbaka abarka ko ba Haka ba Kai kuma sai kabawa babanku shima sai ya karanta.
Haka dai yabashi shikuma yazo yatsuguna yabani tare da Karin bayani,
Karba nayi Ina dubawa daman nasan zacan baya wuce haka kudin term suke bukata domin akalla yanzu sati kusan hudu kenan da komawa hutu ajiyar zuciya nayi daman Kuma suna cikin tsarina nace za,a kawo insha allah,
Itadai hajiya tana gefe tana lazimi,
Can sai wani tinani ya wadomin takardar nadakko nace yaka saddiku bayan yakarasone nace ungo takardar in babanku yadawo sai kubashi amma sai yagama cin abinci ,
bayana dawowa za,a bashi ba kaji dan albarka,
Karba yayi yace to umma.
Daga daya bangaren Kuma na fuskanci nana sai satar kallona take Kuma da alama magana ce abakinta ,
Nace ya akayine nana Koda wani abunne ?
Girgizmin Kai tayi nace da akwai kenan menane ko kema kudin term dinne kike satar kallona kamar za,a hanaki inya dawo kema sai kigaya masa zai baku in Allah ya yarda.
Muna cikin hira da hajiya ne Kan Al,amuran duniya da Kuma yadda son zuciya yayi Mana yawa a wannan rayuwar sai kaga mutum Kiri kiri shidin masoyin kane azahiri amma abadini bashida abin ki sama dakai har nake cewa kumafa hajiya gara ma ace kasan mutum bayasonka da Wanda zai nuna Yana sonka daga baya Kuma ashe ha intarka Yake,
Sallamar shu,aibu ce ta katsemu daga hirar da muke yaransa ne suka rude dayimar sannu da zuwa sannan ya karasa ya gaida hajiya nima nayi mar sannu da dawowa,
Bayan yaci abinci ne naje na dakko Masa matashi kozai tada Kai dashi ,
Kafin dawowa tane saddiku yaje ya kai Masa takardar biyan school fees karba yayi Yana me tambayarsa takardar mece ?
Yace amakaranta ne aka bamu Yana cikin fadane nana ma tace abba ance muma mubiya school fees, dagowa yayi ya bisu da kallo yace ai bani zaka bawa ba kugayawa ummanku Kai kuma karbi sai ka bata,
Nace a,a ai dama ninace ya baka niya fara nunawa.
Tashi yayi yagyara zamansa sosai yace ,
Yane Kikace abani?
Dama ni suke bawa koke dazaki ce subani ni m
ezan musu insuka bani?
nace bakai suke bawa ba nasan ni suke bawa abinda yasa nace abaka ai abayyane Yake tinda Allah yasa andan Sami sauyi neman naga yanzu ba irin nada bane gara kaima kana dan tabukawa sabida nauyin yayi min yawa hidimar akwai takura acikinta.
Yace toni dai gaskiya banida kudi balle inbiya musu bakuma zandorawa kaina abinda Allah bai dora minba dan haka innasamu Zan biya .
Kallonsa nakeyi na mamaki nace yanzu Kai dan Allah zancanka gaskiya ne kobaka biya dan yahau kankaba kabiya kodan kimarka a idon yaro,
Aiko sai yanemi ya hayayya komin ,
Tsam namike nabar gurin gudun kar su fahimci abinda Yake Shirin faruwa ballantana danaga sun fara bada hankalinsu akanmu itako hajiya ko kallanmu batayi ba balle ta tofa tata aciki,
inbanda lazimi ba abinda takeyi
Nifa duk wani tashin hankali gani nake Yana Shirin samuna wato duk takatsantsan din danake Yana neman tashi abanza wai mafa dan banzurfa faba wato ban bude Masa kofar karbar kudi aguna ba dan da abin sai yafi haka inata tinani bansan lokaci yajaba sai danaji yara sunayimin sai da safe futa nayi naje nayiwa hajiya sai da safe Zan futone take cewa akara hakuri duk da bansan abinda kefaruwa ba amma naso nafahimci wani abu zankuma yiwa tufkar hanci,
Nace a,a hajiya karkice Masa komai zanyi solving din matsalar insha Allah,
Yoni Ina nasan wata salbun me kike nufi?
dariya tabani nace hajiya Zan warware komai insha allah abin bame zafi bane.
Tace to ai shikenan Allah ya Kara Miki hakuri kinsan mazanne sai hakuri duk dadinka dasu dole sai sun bika da kalubale balle yanzu *ABINDA KE FARUWA* kenan duk inda Kika Shiga sai kiga kamar bazaki dau Al,amuran gunba wani lokacin sai kiji mace tana cewa innice wallahi bazan dau wannan abinda akewa wance ba , amma fa daza,a jarabceta da wannan abin sai kiga tajure saboda duk inda Kika Shiga *ABINDA* *KE* kenan dan haka koma menene adai inda nafuskanta kece me hakurin kikuma Kara badan Yana dana ba nake cewa kizauna kiyi hakuriba a,a shi da nakowa ne yaro Kuma sai maishi in kayi dakyau zaka ga dakyau.
Bayana nafuto daga gun hajiyane nashiga nayiwa yara addu,a duk da nasan kowa yayi before ya kwanta domin nariga nakoya musu inzasu kwanta ga irin addu,ar da asuyi haka inzasu fita daga gida ,
Daki na wada domin Nima inkwanta in huta kozan denajin abinda Yake damuna Haka nabi bayansa na lafe damuwa biyu ga wadda take neman hakkemin ga Kuma wadda dama aciki nake jinayi tsigar jikina tana tashi ballenta da mukayi gaf dagab matsawa nayi daga jikinsa gudun kar na tsokanowa kaina amma dake abukace nake dashi bandena jiba jinayi private pant dina Yana motsi ahankali nasa hannuna nadafe daga karshema rufda ciki nayi dannasan karshenta inda Yake kwasar munsharinnan ba abinda zayyimin yo ko idonsa biyu ma ba lallai ya saurareni ba domin shidin bawai me bukata bane Kuma bashida daukar Abu da muhimmanci inbukatarsa ma takawoshi baifi yadauki minti biyu ko ukuba har yayibkidan da rawar.
Ganin Zan cuci kaina ne yasa namatsa jikinsa ahankali nadinga shafashi har sai da sakona yaje zuciyarsa idonsa ya bude ya kalleni lumshesu yakarayi batare da ya saurari bukata taba Yakuma rufe idonsa ,
Nace bacci ka koma?
ba amsa jijjigashi nayi nace katashi tinda kaga natasheka ai kasan abida nakewa.
Abin haushin Mika yayi yace dan Allah kikyaleni nagaji bazan iya komaiba.
Da haushi ya isheni da zancansa ,nace dama meka iya burburin da kake yimin kamike ni wallahi nagaji Kota ina ba sauki inbanji saukinka azahiriba ace abadinima bazaka iya rarrashina da bukatata ba ,
innaga kakusanceni sai kana bukata shima wani lokacin sai inyi period inkara baka saurareniba to wallahi da sake shekarunnawa nawa daza,ace namiji yajingineni ,kagafa ni akomaima nagaji bar ganin Ina ragawa kasan nima bani da dadi....tareni yayi daga fadan danake yace darefa yafara gayara agidan ga hajiya za,a iya joyoki.
Yoni Ina ruwanna ajiyomu mana nadaice maka nagaji inbanda aikin wahala ba abinda nakema Wanda Kuma bakasan inayiba todan haka inzaka sake kasake kudinka ma da kake bani nacefane nadena karba karinga siyo komai da kanka,
Sadiya ce take ta fushi tin bayan tafiyar mardiyya yayi banbakin Taki kulashi haka sukakai har dare a haka shikuma duk wani Rashin sukuni yasameshi yarasa inda xai tsoma Ransa yaji dadi daya dametama fatattakarsa tayi Akan karyasake Yakuma lekomata daki tinda Yan uwansa sun fita Haka yatafi dakinsa ransa duk ajagule,daga karshe daya rasa mezai tashi yayi yashiga toilet yabudewa kansa shower kokayan jikinsa Bai cireba kamar tini ameera ta wado Masa arai cikin sauri yafuto daga bandakin Nan danan yashirya dasanda yafuto daga dakinsa sai da ya leka ko Ina yaga batanan daga bisani yaleka dakinta daga nesa ya hango ta tana Shirin kwanciya Aiko Yakoma da baya da murnarsa ya doshi dakin ,
Tana tsaye tana Shirin bacci Dan daga ita sai daurin kirji hannunta ruke yake da
tana kokarin sawa.
Kamar ana jansa Haka yakeji yayi ya Isa gareta,
Rigar yakarba ita Kuma sai nokewa take yace haba ta ango ai kima saki jikinki yau amarci nazo muci,bawata kunya sai hakuri dazan baki Al,amurane sukayimin yawa shiyasa bantina da amaryataba amma yanzu koma dai menene ayimin afuwa,
Jitake kamar ta makureshi Dan ya Raina Mata hankali badan maganar dasukayi da mardiyya dazuba da ba abinda zaisa ta saurareshi,
Murmushi tayi irnna kunya sannan tadau hijab ta saka,
Shima murmusin yasakar Mata tare da rike habarta ya daidaitata da fuskar sa yace me kike tsammani da Kika saka Wannan abun ?
Ta turo baki gaba tace nida kwanciya zanyi kikyaleni ,
Kwaikwayonta yayi yaci tonima aikwanciyar zanyi Nima kikyaleni ,
A hankali ya dinga zame hijab din daga jikinta sannan ya Kama zanin zai subale shi Aiko tazaro Ido take kaiiiii,
Yaso yayi dariya amma sai ya maze yace nidin kokin manta akwai sadakina akanki ?
Shiru tayi Masa tare da juya Masa baya shima kyaleta yayi baice komai ba rage kayan jikinsa yayi sannan ya rike hannunta hadeta yayi ajikinsa wani irin feeling yaji Wanda yaziyarci kwakwalwarsa harsai da yayi ajiyar zuciya jikinsane ya hau rawa shidai burinsa kawai ta tallafa Masa domin duk wata bukatuwa ta bayyana gareshi ita Kuma tsorone aranta Musamman datasan itadin bakowa bace ,
ga matarsa data kasa ta tsare tasan yanzuma karshenta bata San yazo ba,
Haka dai yadinga lallabata tare da kalamai masu dadada Rai har sai daya isah H Q Taji ijinta shikuma yayi kukan dadi domin a wannan daran sai da sadiya tashaida yaziyarci ameera Haka tadinga sintiri tsakanin falonta da kofar falon ameera har dakin umma sai da ta leka amma tatarar da ita bama tasan wainar da ake toyawaba baccinta take kwasa.
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN JINGAU*

*ABINDA* *KE* *FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA*
Chapter 18 · 0% Book details