Sashe 10
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*14(N)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
*INA GODIYA DAGAREKU*
mrs naseer inayinki irin sosai dinnan nagode da kauna
Tareda Jamila dan baba Ina Miko gaisuwa
Ban manta dakeba Asma kaunarki ta dabance
agaida yarana.
Nagaisheki fatima wakili asha karatu lfy
Mmn jidda nagaisheki
Gakuma Yar momy yata ta kaina
Zainab muhammad uwata ta gari
Sailuba Sully nagode alherinki ya iskeni nagode Allah ya bar kauna
Ummu shahid godiyata gareki Musamman domin Jin dadin comment dinki
Zanyi tuya in manta da albasa hajiya fa,iza gaisuwa
Kuyi hakuri masoya Kuna dayawa mahade a gaba.
Kai abin takaici wai shin haka surikai suke nidai tawa akwai damuwa tare da ita da dayarda zanrabu da ita danayi Musamman datake neman lalatamana rayuwa ,
Mita take tayi kamar zata dakeni narasa yadda zanyi inburgeta ko walwala nacika takance nasaka Mata da cikin daki na cuceshi yanzunma Akan ta tambayeshi kudine sai yadauki dari biyar yabata shine take ta fada dama kyautata dakai Bata wuce haka shima saina tambaya da dai Yar gwalce dake ta wanke ta baka kasha,
Dan Haka Nima dokace duk wata kabani wani abun kodan hidima ta inkuma zakace min hidima tayima yawa Daman bayau kafaraba kekuma dake nake zancen Yar gidan malamai masu yawo da bakin asiri kindena kallona kokuwa juyawa nayi zanshiga daki kozandena Jin mugwayen kalamanta akaina.
Biyo bayana yayi tace auga Kun maidani me dakuka barni Ni kai wato ga mahaukaciya ko too kafuta Naga cewa kayi wani zakayiwa karin ruwa shine zaka bita karshe jarabarta ta hanaka futowa zokashige katafi jarababbiya,
Haka yadawo zai futa amma makakin da zuciyarsa take shiya bashi goyon bayan yimata tini yace baba kiringa hakuri tinkan yarinyar nan tadena ganin girmanki tana hakuri dake kartakurawar tayi yawa.
Au Dan lele Ashe mace na haifawa Kai a lallai maganar mutane ta tabbata shiyasa ake cewa Inka haifi namiji mace la haifawa Ashe kuwa hakane to badaniba indai inada da rai bazan yadda da wannan tsarinba ehe .
Haka yafuta ya barta tana ta mita nikuma nafuto domin Dora girki tare da gyara gidan tin inayi ba walwala har nasamu zuciyata tayi sanyi Musamman dake aiki Yana daya daga cikin abinda Yake debe min kewa.
Irin wadannan abubuwan data ke shine yafara hadamin komai Wanda shikansa mijin yasallama ni yadena dawowa gidan sai can dare sosai inyadawo ma baya nuna dokin San kasancewa dani tin Ina jurewa har nazo gejin Dana kasa jurewa inna nemu hakki na yakance nifa sai dai kawai mukara hakuri har Allah yasa baba hankalinta yadauke akanmu yanzu Ina farawa zata fara kwalla Mana Kira gara ma ba,a faraba kema ba nutsuwa kike samu ba a firgice muke komai gara mubata lokaci.
Abinda na fuskanta Kuma yasan so ya girgiza ni sai Kuma nace zato ne banida tabbas da baya wanka da dare inzai kwanta wankansa na yamma ya Isa amma yanzu kullum yadawo sai yayi wanka tin bansani ba har nafara gani sanda zayyi wankan yakanyi komai da nutsuwa batare da nasaniba sai wata rana da mitar baba tatadani cikin dare .
Wai ni Dan lele wannan wanka da kake kullum dare kamar kwado na meye kaddai halin nakane yadawo karka sake taba Yar kowa kadakko min magana wadda akayi dama ta Isa matarka Bata ishekaba sai ka dakkon magana meye amfanin auren dakayi ka kiyayeni abinda nasaurara yadagan halinkali balle danaji nasa zancen.
Kaiiiii baba wooo ya kikeso mutum yayi karki sa tajiki Dan Allah abinda batasani ba kije ki ballomin ruwa .
Taki Mana wata uwar zatayi dab nakema da dakko make yarka kuriketa andena yima bauta sukansu rabon da kaje kayi musu hidima ankean biyu sai wannan matar me Kama da aljanu.
Zufa zufa itace take kwaranyowa tashin hankali me hakan KE nufi ?
Motsinsa naji nakoma nakwanta amma jikina rawa Yake sosai kirana Yake amma sai nayi shirikamar me bacci , ajiyar zuciya yayi daya tabbatar banjiba komawa yayi gurinta amma nadenajin abinda suke cewa .
Tashi nayi na duba agogo yanzun karfe biyu saura na girgiza kaina tare dajan bsrgo na kudindina Ina tinani lallai akwai wani Abu aboye inko hakane akwai drama dan bazan lamunci abinda nake hasasheba inya tabbata.
Sadiya ce tare da aminiyarta abin duniya yayi Mata yawa cewa take ayanzu Zan iyayin komai Alan matarnan domin haukanta yayi yawa sai na Dede tata gani take abinda nake fada karya ne aminya muje kirakani gurin duk wani malamin da Kika San zai rabata alhaji sabo ko sunanta banason naji Yana ambata ke nifa farraku za,ai musu na dindin din har kanwarsa Dan yanzu ma zancen danake Miki ya biya Mata kudin umara,
Ido ta kwalalo wadda aka Kira da amiya.
Tace ke dan manzo kina me? Sufa dama Dan gin miji haka suke daga sunga Zaka huta sai a,bude maka wuta dan haka kisaki kudi hajiyata akwai wani mezafi zafi shi zamusa yadaki Kan shedaniya kedin kece asama keda yayanki .
Mhn nifa saboda tashin hankali kotakan cikin banabi abin duniya yayi min yawa .
Ki kwantar da hankalinki komai zai normal kisaki jaka hajiyata yanzu wanna lokaci zamu.
Aini ashirye nake gone kishigo kinsan su ummana sun dawo bayan layinnan zance Masa gobe zanshiga sai muhade acan sai minyi waya kawai sai insanar miki na fito.
Baki ta nude tace yaushe ?
Satinsu biyu kenan alhaji sabo ne yakama musu ke komaima ma shiyayi harkayan abinci yakai musu gidanma zancen danake Miki sai nasa yase musu.
Hhhhh Zaki iya tawajena kedin tadabance ba aikin malam ma kinyi nasara balle teacher yasa hannu.
Karimatu ce tare da yayanta suke addu,a tin dayamma suke zaune ita da sadiya suna karanta suratul Yasin Musamman Dan biyan bukatar neman aikin shu,aibu jikinta yabata akwai alheri a sauyin dazai ballan tana da taji cewar gurin da a zashi mutumin inkayi shekara biyu kanayimasa yaro yakan sallameka kaima kanemi naka gurin shinefa kullum sai sunyi zaman karanta Yasin kafa uku sannan ta hada kananan suyi addu,a su shafa.
Aiko ba,a shura wata gudaba sai ga Kira nan daga mutumin da zai zauna gunsa Yakuma nemi da su Gane .
Dama tinda taji zancen samun aikin taje tasamo bashin shaddodi guda biyar masu Dan sauki ta bayar aka dinka Masa domin tasan inhar yaje a inda yake Dakar mutumin yadaukeshi Dan Suma sukan duba suga bame bukata suka dauka ba Dan gudun taba musu dukiya.
Dace ko anyo shi domin yakarbeshi hannu biyu Yakuma yi na, am dashi domin kamalar dsyagani atare dashi ita tajashi ga saurin tsayar masa da lokacin dazaifara zuwa shagon .
Munsha Murna Dan yi yayi kamar yagoyani haka yarikeni agaban yara Dan murna Yana min godiya Allah yayi Miki abinda kikayimin kedin macece ta gari har a aljanna Ina bukatarki domin sunnanki na karamci,
nadaga Miki kafata aljanna indai daga nine kishiga keda yayanki .
pls share
*INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA* *ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
*INA GODIYA DAGAREKU*
mrs naseer inayinki irin sosai dinnan nagode da kauna
Tareda Jamila dan baba Ina Miko gaisuwa
Ban manta dakeba Asma kaunarki ta dabance
agaida yarana.
Nagaisheki fatima wakili asha karatu lfy
Mmn jidda nagaisheki
Gakuma Yar momy yata ta kaina
Zainab muhammad uwata ta gari
Sailuba Sully nagode alherinki ya iskeni nagode Allah ya bar kauna
Ummu shahid godiyata gareki Musamman domin Jin dadin comment dinki
Zanyi tuya in manta da albasa hajiya fa,iza gaisuwa
Kuyi hakuri masoya Kuna dayawa mahade a gaba.
Kai abin takaici wai shin haka surikai suke nidai tawa akwai damuwa tare da ita da dayarda zanrabu da ita danayi Musamman datake neman lalatamana rayuwa ,
Mita take tayi kamar zata dakeni narasa yadda zanyi inburgeta ko walwala nacika takance nasaka Mata da cikin daki na cuceshi yanzunma Akan ta tambayeshi kudine sai yadauki dari biyar yabata shine take ta fada dama kyautata dakai Bata wuce haka shima saina tambaya da dai Yar gwalce dake ta wanke ta baka kasha,
Dan Haka Nima dokace duk wata kabani wani abun kodan hidima ta inkuma zakace min hidima tayima yawa Daman bayau kafaraba kekuma dake nake zancen Yar gidan malamai masu yawo da bakin asiri kindena kallona kokuwa juyawa nayi zanshiga daki kozandena Jin mugwayen kalamanta akaina.
Biyo bayana yayi tace auga Kun maidani me dakuka barni Ni kai wato ga mahaukaciya ko too kafuta Naga cewa kayi wani zakayiwa karin ruwa shine zaka bita karshe jarabarta ta hanaka futowa zokashige katafi jarababbiya,
Haka yadawo zai futa amma makakin da zuciyarsa take shiya bashi goyon bayan yimata tini yace baba kiringa hakuri tinkan yarinyar nan tadena ganin girmanki tana hakuri dake kartakurawar tayi yawa.
Au Dan lele Ashe mace na haifawa Kai a lallai maganar mutane ta tabbata shiyasa ake cewa Inka haifi namiji mace la haifawa Ashe kuwa hakane to badaniba indai inada da rai bazan yadda da wannan tsarinba ehe .
Haka yafuta ya barta tana ta mita nikuma nafuto domin Dora girki tare da gyara gidan tin inayi ba walwala har nasamu zuciyata tayi sanyi Musamman dake aiki Yana daya daga cikin abinda Yake debe min kewa.
Irin wadannan abubuwan data ke shine yafara hadamin komai Wanda shikansa mijin yasallama ni yadena dawowa gidan sai can dare sosai inyadawo ma baya nuna dokin San kasancewa dani tin Ina jurewa har nazo gejin Dana kasa jurewa inna nemu hakki na yakance nifa sai dai kawai mukara hakuri har Allah yasa baba hankalinta yadauke akanmu yanzu Ina farawa zata fara kwalla Mana Kira gara ma ba,a faraba kema ba nutsuwa kike samu ba a firgice muke komai gara mubata lokaci.
Abinda na fuskanta Kuma yasan so ya girgiza ni sai Kuma nace zato ne banida tabbas da baya wanka da dare inzai kwanta wankansa na yamma ya Isa amma yanzu kullum yadawo sai yayi wanka tin bansani ba har nafara gani sanda zayyi wankan yakanyi komai da nutsuwa batare da nasaniba sai wata rana da mitar baba tatadani cikin dare .
Wai ni Dan lele wannan wanka da kake kullum dare kamar kwado na meye kaddai halin nakane yadawo karka sake taba Yar kowa kadakko min magana wadda akayi dama ta Isa matarka Bata ishekaba sai ka dakkon magana meye amfanin auren dakayi ka kiyayeni abinda nasaurara yadagan halinkali balle danaji nasa zancen.
Kaiiiii baba wooo ya kikeso mutum yayi karki sa tajiki Dan Allah abinda batasani ba kije ki ballomin ruwa .
Taki Mana wata uwar zatayi dab nakema da dakko make yarka kuriketa andena yima bauta sukansu rabon da kaje kayi musu hidima ankean biyu sai wannan matar me Kama da aljanu.
Zufa zufa itace take kwaranyowa tashin hankali me hakan KE nufi ?
Motsinsa naji nakoma nakwanta amma jikina rawa Yake sosai kirana Yake amma sai nayi shirikamar me bacci , ajiyar zuciya yayi daya tabbatar banjiba komawa yayi gurinta amma nadenajin abinda suke cewa .
Tashi nayi na duba agogo yanzun karfe biyu saura na girgiza kaina tare dajan bsrgo na kudindina Ina tinani lallai akwai wani Abu aboye inko hakane akwai drama dan bazan lamunci abinda nake hasasheba inya tabbata.
Sadiya ce tare da aminiyarta abin duniya yayi Mata yawa cewa take ayanzu Zan iyayin komai Alan matarnan domin haukanta yayi yawa sai na Dede tata gani take abinda nake fada karya ne aminya muje kirakani gurin duk wani malamin da Kika San zai rabata alhaji sabo ko sunanta banason naji Yana ambata ke nifa farraku za,ai musu na dindin din har kanwarsa Dan yanzu ma zancen danake Miki ya biya Mata kudin umara,
Ido ta kwalalo wadda aka Kira da amiya.
Tace ke dan manzo kina me? Sufa dama Dan gin miji haka suke daga sunga Zaka huta sai a,bude maka wuta dan haka kisaki kudi hajiyata akwai wani mezafi zafi shi zamusa yadaki Kan shedaniya kedin kece asama keda yayanki .
Mhn nifa saboda tashin hankali kotakan cikin banabi abin duniya yayi min yawa .
Ki kwantar da hankalinki komai zai normal kisaki jaka hajiyata yanzu wanna lokaci zamu.
Aini ashirye nake gone kishigo kinsan su ummana sun dawo bayan layinnan zance Masa gobe zanshiga sai muhade acan sai minyi waya kawai sai insanar miki na fito.
Baki ta nude tace yaushe ?
Satinsu biyu kenan alhaji sabo ne yakama musu ke komaima ma shiyayi harkayan abinci yakai musu gidanma zancen danake Miki sai nasa yase musu.
Hhhhh Zaki iya tawajena kedin tadabance ba aikin malam ma kinyi nasara balle teacher yasa hannu.
Karimatu ce tare da yayanta suke addu,a tin dayamma suke zaune ita da sadiya suna karanta suratul Yasin Musamman Dan biyan bukatar neman aikin shu,aibu jikinta yabata akwai alheri a sauyin dazai ballan tana da taji cewar gurin da a zashi mutumin inkayi shekara biyu kanayimasa yaro yakan sallameka kaima kanemi naka gurin shinefa kullum sai sunyi zaman karanta Yasin kafa uku sannan ta hada kananan suyi addu,a su shafa.
Aiko ba,a shura wata gudaba sai ga Kira nan daga mutumin da zai zauna gunsa Yakuma nemi da su Gane .
Dama tinda taji zancen samun aikin taje tasamo bashin shaddodi guda biyar masu Dan sauki ta bayar aka dinka Masa domin tasan inhar yaje a inda yake Dakar mutumin yadaukeshi Dan Suma sukan duba suga bame bukata suka dauka ba Dan gudun taba musu dukiya.
Dace ko anyo shi domin yakarbeshi hannu biyu Yakuma yi na, am dashi domin kamalar dsyagani atare dashi ita tajashi ga saurin tsayar masa da lokacin dazaifara zuwa shagon .
Munsha Murna Dan yi yayi kamar yagoyani haka yarikeni agaban yara Dan murna Yana min godiya Allah yayi Miki abinda kikayimin kedin macece ta gari har a aljanna Ina bukatarki domin sunnanki na karamci,
nadaga Miki kafata aljanna indai daga nine kishiga keda yayanki .
pls share
*INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA* *ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*