Sashe 4
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*7(G)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Sadiya ce kwance ta lula duniyar tinani a haka take Jin wata murya na tashi alamar sallama akeyi tin tana jiyowa anesa har sallamar ta matso kusa da ita .
Dafata taji anyi tare da cewa keko aminiya meyayi zafi ?
Kuma kuna fadawa duniyar tinani bare Kuma mu,
Gyara Zama tayi tare da yin kwafa tace kedai bari nida uwar sabo ne tana neman hakkemin nida mijina amma kan ya Kira suna na sai yakira sunanta ko dawowa yayi Kan yashigo nan wai sai yaje yakai Mata abinda yashigo dashi ko nidin yakan nuna bakowa bace in uwarsa tananan ke kamarma tsoron nuna ni Yake matsayin matarsa intananan kefa wallahi sai naci durun uwart....karki karasa batta taci darajar haifo mikishi datayi .
Dama tin zuwana nafarko naga yadda yake Mata nasan dakwai matsala sanda nayi miki magana gwaleni kikayi har kina babassa ce ita ta haifi abinta to yanzu aikinga idi randa kikaga mudi Kuma Kya neman shawara yarage gamai Shiga rijiya.
Yo ai ba mudi ba niba abinda banganiba har talle nagani Kuma wallahi sai ta bar gidannan ko Taki ko taso ita lokacin da tayi rayuwar aurenta waya takurata nifa yanzu ko wani abinne mukeyi ke ko dariya ce tayi yawa saboda takura sai yace rage murya saboda ummata kinji wani fi,ili abinci sai yace sai yaduba intaci najirashi sannan zaici inko ya durkusa gananta kamar Yana neman hantsilawa saboda risinawa Niko jinake kamar nahadiyesu wallahi Dan so ma danake masa jinake yaja baya saboda takurar uwarsa .
Ke yishiru akwai hanyoyi har sai kince ya Isa aikin sanni kin San halina bana daukar irin wannan kina ganin yadda nayi maganin tsohuwar nawa mijin yanzu da lada akace su hadu gudaya ma bazasu iyaba saboda tini nasa na zaure yayi musu farraku.
A,a safiya nidai bazan iya
zuwa gun malami ba nidai inda wata hanyar kigayan .
Hhhhh tayi wata shegiyar dariya ,tace bani kunnanki.
Matsowa tayi kusa da ita tayi mata wasu maganganun a kunne,
Ahayye ke Yar gari dake za,a kinsan Allah itace simple way din dazanbi zataci kwal u...keee
Nace Miki taci darajar haifo mikishi batta kawai da takaicin dazata kunsa .
Keni banmiki albishirba cikinefa dani .
Allah tawan ?
Wallahi da jiya kikazo da baki sameniba Ina asibiti sakamakon mashsharar danake fama Ina zuwa akayimin test sai ga Dan baba ya bayyana nasati uku amma bakiji murnar da yayiba a waya amma abin takaicin da yadawo sai yayimin fuskar shanu Dana magantu wai ummansa yakejin kunya.
Bar dan ....kinkusa maganinta .
Megadi ne aguje da buta tare da redio a hannunsa Yana kokarin kaiwa ga wawakeken gate din daya Kara kawata gidan har sai da redion ta subuce Masa garin sauri .
Horn ake tayi tindazu gashi yana toilet sakamakon shidin ma,abocin Shiga bandakine hakan yasamo asali da sabuwar cimar daya samu wadda Bai sababa shine dayaci takan rude Masa ciki Musamman ma da abincin baya dahuwa ake bashi bakuma dan bata iyaba ne matar gidan tsabar muguntace tasa sai ya kusan dahuwa sai ta ibarwa sirikarta tare dashi me gadin domin tace mijinta ne a hakku data dafawa abinci,
inkuma da Yan wulakancin dasukafi wannan akanta takance bazata dafaba.
Bayan bude gate dinne wata zungureriyar mota taturo hancinta bakowa bane sai alhaji sabo bayan yin fakin dinsa me gadine Yakuma bazamowa ya bude Masa kofa tare da risinawa domin kwasar gaisuwa Yana kokarin karbar jakarsane ta bayansa ake gargadinsa wai Kai har sonawa zance maka wannan aiki nane kai dai katsaya a gadinka.
Murmushi alhaji sabo yayi yace ke kuwa sadiya Banda abinki ai temaka Miki yayi bakya ganin nace Miki da ummata ce take tarena Inna dawo yanzunko ganin kina tare dani yasa ta hakura tabar Miki kema sai kiringa yin hakuri da taimakon baba ko ya Kikace?
Wani tukullimine ya tokare Mata daya ke mata zancen ummansa komai ummansa komai ummansa zaku gane shayi ruwane .
Afili kuwa murmushi tayi tace ai umma uwace Kuma tasan yanzu fadar tawa ce shiyasa dama dan baka da mekula dakaine .
Suna tafe suke Wannan zancen Kuma tanayi ne dan ta janye hankalinsa har yamanta dashiga gurin ummantasa daga bisani tafuskanci hankalinsa yayi can aiko kamar ta kurma ihu.
Yace muje induba ummata ,
Murmushi tayi tace ka kyaleta yanzu nadan bata fanadol tasha Kuma tace kar atasheta sabida kanta ne Yake ciwo .
Da damuwa afuskarsa yace Aiko bazan iya tafiya ba sai naganta bara indan dubata .
To Kuma Inka taba kofa Taji motsi ta farka fa kaga kakuma sa ummata kanta ya amsa dan Allah ka kyaleta in kayi wanka sannan ta farka sai muje mukuma dubata.
Hakadai yabita badan yasoba .
Suna zuwa ruwan wanka ta hada mar sannan tagabatar mai da abinci dakar yaci domin Yana tinanin ko ummansa taci har sai da ya tambayeta .
Tayi murmushi tare da juya kwayar idonta harsai da yadokantu gareta tace ai kasan bamu Saba cin abinci ummanmu bataci ba kafin nabata maganin sai da nayi kokari taci har Saida tayi gyatsa don haka kaima cika koshi.
Kadan yatsakuri abinci dan hankalinsa Yakoma kanta Musamman data dameshi databe tabe Haka ya biye Mata sai gasu a other room bayan komai yai normal takara matseshi yadda bazai iya mikewa ba ,
Batare datasani ba shima biye Mata yayi nan da nan bacci yayi gaba dasu.
Itako ummansa tin shigowarsa ta jiyoshi takuma ji sanda take kokarin hanashi zuwa gunta tin tana zuba Ido har sai da bacci ya kwasheta batare da yazo ba.
*INA BUKATAR* *COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
Sadiya ce kwance ta lula duniyar tinani a haka take Jin wata murya na tashi alamar sallama akeyi tin tana jiyowa anesa har sallamar ta matso kusa da ita .
Dafata taji anyi tare da cewa keko aminiya meyayi zafi ?
Kuma kuna fadawa duniyar tinani bare Kuma mu,
Gyara Zama tayi tare da yin kwafa tace kedai bari nida uwar sabo ne tana neman hakkemin nida mijina amma kan ya Kira suna na sai yakira sunanta ko dawowa yayi Kan yashigo nan wai sai yaje yakai Mata abinda yashigo dashi ko nidin yakan nuna bakowa bace in uwarsa tananan ke kamarma tsoron nuna ni Yake matsayin matarsa intananan kefa wallahi sai naci durun uwart....karki karasa batta taci darajar haifo mikishi datayi .
Dama tin zuwana nafarko naga yadda yake Mata nasan dakwai matsala sanda nayi miki magana gwaleni kikayi har kina babassa ce ita ta haifi abinta to yanzu aikinga idi randa kikaga mudi Kuma Kya neman shawara yarage gamai Shiga rijiya.
Yo ai ba mudi ba niba abinda banganiba har talle nagani Kuma wallahi sai ta bar gidannan ko Taki ko taso ita lokacin da tayi rayuwar aurenta waya takurata nifa yanzu ko wani abinne mukeyi ke ko dariya ce tayi yawa saboda takura sai yace rage murya saboda ummata kinji wani fi,ili abinci sai yace sai yaduba intaci najirashi sannan zaici inko ya durkusa gananta kamar Yana neman hantsilawa saboda risinawa Niko jinake kamar nahadiyesu wallahi Dan so ma danake masa jinake yaja baya saboda takurar uwarsa .
Ke yishiru akwai hanyoyi har sai kince ya Isa aikin sanni kin San halina bana daukar irin wannan kina ganin yadda nayi maganin tsohuwar nawa mijin yanzu da lada akace su hadu gudaya ma bazasu iyaba saboda tini nasa na zaure yayi musu farraku.
A,a safiya nidai bazan iya
zuwa gun malami ba nidai inda wata hanyar kigayan .
Hhhhh tayi wata shegiyar dariya ,tace bani kunnanki.
Matsowa tayi kusa da ita tayi mata wasu maganganun a kunne,
Ahayye ke Yar gari dake za,a kinsan Allah itace simple way din dazanbi zataci kwal u...keee
Nace Miki taci darajar haifo mikishi batta kawai da takaicin dazata kunsa .
Keni banmiki albishirba cikinefa dani .
Allah tawan ?
Wallahi da jiya kikazo da baki sameniba Ina asibiti sakamakon mashsharar danake fama Ina zuwa akayimin test sai ga Dan baba ya bayyana nasati uku amma bakiji murnar da yayiba a waya amma abin takaicin da yadawo sai yayimin fuskar shanu Dana magantu wai ummansa yakejin kunya.
Bar dan ....kinkusa maganinta .
Megadi ne aguje da buta tare da redio a hannunsa Yana kokarin kaiwa ga wawakeken gate din daya Kara kawata gidan har sai da redion ta subuce Masa garin sauri .
Horn ake tayi tindazu gashi yana toilet sakamakon shidin ma,abocin Shiga bandakine hakan yasamo asali da sabuwar cimar daya samu wadda Bai sababa shine dayaci takan rude Masa ciki Musamman ma da abincin baya dahuwa ake bashi bakuma dan bata iyaba ne matar gidan tsabar muguntace tasa sai ya kusan dahuwa sai ta ibarwa sirikarta tare dashi me gadin domin tace mijinta ne a hakku data dafawa abinci,
inkuma da Yan wulakancin dasukafi wannan akanta takance bazata dafaba.
Bayan bude gate dinne wata zungureriyar mota taturo hancinta bakowa bane sai alhaji sabo bayan yin fakin dinsa me gadine Yakuma bazamowa ya bude Masa kofa tare da risinawa domin kwasar gaisuwa Yana kokarin karbar jakarsane ta bayansa ake gargadinsa wai Kai har sonawa zance maka wannan aiki nane kai dai katsaya a gadinka.
Murmushi alhaji sabo yayi yace ke kuwa sadiya Banda abinki ai temaka Miki yayi bakya ganin nace Miki da ummata ce take tarena Inna dawo yanzunko ganin kina tare dani yasa ta hakura tabar Miki kema sai kiringa yin hakuri da taimakon baba ko ya Kikace?
Wani tukullimine ya tokare Mata daya ke mata zancen ummansa komai ummansa komai ummansa zaku gane shayi ruwane .
Afili kuwa murmushi tayi tace ai umma uwace Kuma tasan yanzu fadar tawa ce shiyasa dama dan baka da mekula dakaine .
Suna tafe suke Wannan zancen Kuma tanayi ne dan ta janye hankalinsa har yamanta dashiga gurin ummantasa daga bisani tafuskanci hankalinsa yayi can aiko kamar ta kurma ihu.
Yace muje induba ummata ,
Murmushi tayi tace ka kyaleta yanzu nadan bata fanadol tasha Kuma tace kar atasheta sabida kanta ne Yake ciwo .
Da damuwa afuskarsa yace Aiko bazan iya tafiya ba sai naganta bara indan dubata .
To Kuma Inka taba kofa Taji motsi ta farka fa kaga kakuma sa ummata kanta ya amsa dan Allah ka kyaleta in kayi wanka sannan ta farka sai muje mukuma dubata.
Hakadai yabita badan yasoba .
Suna zuwa ruwan wanka ta hada mar sannan tagabatar mai da abinci dakar yaci domin Yana tinanin ko ummansa taci har sai da ya tambayeta .
Tayi murmushi tare da juya kwayar idonta harsai da yadokantu gareta tace ai kasan bamu Saba cin abinci ummanmu bataci ba kafin nabata maganin sai da nayi kokari taci har Saida tayi gyatsa don haka kaima cika koshi.
Kadan yatsakuri abinci dan hankalinsa Yakoma kanta Musamman data dameshi databe tabe Haka ya biye Mata sai gasu a other room bayan komai yai normal takara matseshi yadda bazai iya mikewa ba ,
Batare datasani ba shima biye Mata yayi nan da nan bacci yayi gaba dasu.
Itako ummansa tin shigowarsa ta jiyoshi takuma ji sanda take kokarin hanashi zuwa gunta tin tana zuba Ido har sai da bacci ya kwasheta batare da yazo ba.
*INA BUKATAR* *COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*