Sashe 15
Abunda Ke Faruwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*20(T)*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
bayan kwana uku dayin aikin ne nashirya yara muka tafi gidanmu
Domin gaisheda iyayena Yan tsince tsince nayi domin kaiwa mahaifiyata sannan na tsaya a hanya nasiyawa babana kilishi,
Tayi murna daganina balle da taganni da yan jikokinta haka tadinga tsokanarsu suna yin dariya nikaina naji dadin zuwa Dan bacin ran danakeji acikin kaso hamsin yanzu babu ashirin abin da da uwa duk kokarin kiyayewar bayyanuwar bacin ran danake ciki Dana dinga kokarin yi hakan baisa takasa fahimtar halin danake ciki ba,
Tace wani abun yana damunkine karimatu?
Kallonta nayi nace ummana mekika gani?
Tayi dariya tace hoo karimatu sarkin basarwa to ai shikenan adai cigaba da hakuri yabon da mahaifinki Yake miki kiyi kokarin cigaba da zama akai yau shekara goma sha bakwai kenan da aurenki baki taba zuwa kin kawo karar mijinki ba haka shima,
Dan haka acigaba da hakuri kinji dama ita rayuwa inhar kanaso kayita da salama ka Kuma tadda ubangiji a wanke to akwai kalubale sosai dan haka sai acigaba da hakuri.
Nace ummana sai dai acigaba dayi min addu a Dan Ina bukatarta sosai
zankuma yi kokarin bin shawar warinki insha Allah Dan dasu nake rayuwa,
Bayan munyi sallar azahar ne muka shirya domin tafiya Dan inason biyawa domin taho da hajiya,
Sallama mukayi nida yarana amma sama da mutum goma zaune agun amma bansamu mutum uku dasuka amsa mana ba,
Haka suka dinga gaida kakannin nasu da kannan babansu wayanda suke zawarci dagani kasan akwai magana domin Dakar suke amsa musu Niko danayi musu gaisuwar gaba daya basufi su biyuba wadanda suka amsamin,
Dakin hajiya muka nufa akwance na hangota ta kudundune kanta nayi da sauri na budeta jikinta zafi rau kamar wuta ,
kamata nayi nana ta taimakamin muka dagata,
sakko nana Khadija nayi nasa shawul din Dana goyata nadinga daddanna Mata jikin da ruwa har sai da zazzabin yasauka,
Dube dube nahauyi domin samun abinda Zan bata taci bakomi adakin sai guntun kwaki futa tsakar gida nayi nake cewa indame abinci yasammin zanba hajiya kafin mutafi asibiti,
Munafunci dodo jiwani abu canake dazunnan nata yayan suka tafi bawanda yayi kokarin hakan saike saboda neman gindin zama to ita kanta yanzu bama ta tata balle ke uwar asugi,
Bance komaiba najuya nakoma dakin kayanta nashiga hadawa duk da bawasu masu yawa nadiba ba sannan nasa yara su samomin adai daita ,
Zainab ce take leken habibu saboda tanason tatafi gida kamar yarda yace tatafi data fuskanci bayagidan cikin sauri tahau hada kayanta domin ta tsorata da Marin daya yimata Bata hada minti biyar ba tabar gidan .
Shiko gogannaku sanda yafuta daga gidan baizame ko inaba sai wani gida dayamayar gurin hirarsa abinci matar take siyarwa bakalar namijin dabaya zuwa gun tana da ya budurwa to ita yamakalewa,
uwar tana soro tana sana,a sukuma
marasa tsoron Allah da gudun kar,ayiwa yayansu suna ciki suna shakiyanci da yammata ,
Bayan yagama cin abinci ne a gidan akahau shakiyanci da yammata ,yanason yarinyar sosai itama tana sonsa acikin hirar ne Yake cemata nakusa aikowa fa anemamin auranki,
Baki tayage tace ni awa dazanyi kishi da matarka aini wallahi tsoronta nakeji balle tinda naga gurin aikinku ba,asami wadda tayi Mata kwacenka ba nasan tafi karfina.
Yoo wace tafi karfinki Zainab din to kwantar da hankalinki da ita da Babu duk daya matar da ko cikakken nono batadashi keko nasan komai yaji Dan haka kikwantar da hankalinki kece ta gaban goshi,
Aiko taji dadin yabon dayayi mata da haka yagama kushe matar tasa sannan bayan ysji Kiran sallah ya Mike domin tafiya gida ,
Abin allah da Kuma zaluncin dayayiwa matarsa tare da karbar addu,ar ta da Allah yayi Yana cikin tafiya yazo zai Dora kafarsa Kan silaf din kwata Aiko yazame ji kake kasssss kashin kashin cinyarsa ya balle Aiko ya balle baki yana kurma ihu Allah yasa ba,agama Shiga masallaci ba mutane suka tattageshi akayi gun megyara dashi bayan bakar azabar dayasha tare da sumewar daya dinga yi har Allah yasa aka gama gyaran sannan aka debeshi akayi gida dashi,
Tagumi suka zuba anrasa me magana acikinsu tin ameera tana sauraranta har tagaji da shurun ta tabata ,
Dagowa tayi ta kalleta tace ameera meyake faruwa ne narasa abinda zance sabo yanzu yafi karfin ganina naje da kaina danne mansa sai mugun gamo danayi agunnasa ,
ashe lokaci yayi da uwa zata haifi danta duk wata wahala Tasha da abunta baka nemi daukin waniba sai na Allah ameera anrabani da dana yazanyi ?
Ita dai batasan mezatace ba domin kwata kwata Bata fahimci me umman take nufi ba dan bata taba gaya Mata komai ba yo ma har yaushe tazo gidan itakanta batasan ame take a tasan dai an daura aure ansha biki daga bisani aka kawota Wanda har yanzu batasashi a idontaba,
Yau kwanansu biyar da dawowa daga asibiti anatashan shirye shorten suna Kuma harkawo yanzu baya tinanin zuwa gun umman tasa ,barna yakeyi ta kudi kamar bada jiki aka Nemo suba Dan yanzun ma kayan dayasiyo bmata nafutar suna suke gani suna shewa.
Mardiyya ce tazo sakamakon Kiran da umma tayi Mata tasanar Mata da haihuwar Dan uwannata,
Bayan hutawar datayine suka Dan taba hira da ameera dama kosanda suka rayu gu daya tasu tazo daya take zoki rakani Inga danmu sonake inga dawa yayi kama ,
Wuri wuri tayi da Ido Dan da lada in,akace ta koma gun mejegon bazataba Bata mance abinda akayi musu ba ita da umma Randa aka sallamosu da murna suka taryesu Ana Mata sannu da jiki itako da saurinta taje tana kokarin daukar babyn tsawa aka daka Mata bakowa bace Kuma sai sadiyar sannan yayarta takarbe dacewa Ashe kunsan ta haihu to ta Allah batakuba abunda kukaso yasameta Allah ya ketararta Dan haka umma tagaida ashsha,
Jiki a mace ta ja baya ,ita ko umma murmushi tayi take abani angonnawa nagani ,
Turbune fuska tayi alamar bazata bataba yitayi kamar batasan abinda takeba tasa hannu tadauki dan addu,a take tofa masa sai ga alhaji sabo Nan yashigo niki niki da Kaya bayansa megadi ne rike da wadansu ledojin,
Sallama yayi yashigo amma sai yasaki ledojin hannunnasa tare dayin baya dasauri Yana addu,a itama suman zaune tayi sannan cikin firgici ta saki dan Allah ya taimaka uwar nakusa tariko kafarsa ,
Kowa kallonsu Yake domin shidai maboya Yake nema itama hanyar futa take nema ameera ce tariketa suka futa tindaga ranar har yau dinnan fama take ta kanta ko sunansa bataso Taki an ambata .
Mardiyya ce ta katse Mata tinanin da take tace taso muje ,
Tace kije kidawo ni umma Zan Taya Hira haka tatashi tashiga gurin yayan nata
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN* *JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*
*KAINUWA WRITERS*
*ASSOCIATION*
bayan kwana uku dayin aikin ne nashirya yara muka tafi gidanmu
Domin gaisheda iyayena Yan tsince tsince nayi domin kaiwa mahaifiyata sannan na tsaya a hanya nasiyawa babana kilishi,
Tayi murna daganina balle da taganni da yan jikokinta haka tadinga tsokanarsu suna yin dariya nikaina naji dadin zuwa Dan bacin ran danakeji acikin kaso hamsin yanzu babu ashirin abin da da uwa duk kokarin kiyayewar bayyanuwar bacin ran danake ciki Dana dinga kokarin yi hakan baisa takasa fahimtar halin danake ciki ba,
Tace wani abun yana damunkine karimatu?
Kallonta nayi nace ummana mekika gani?
Tayi dariya tace hoo karimatu sarkin basarwa to ai shikenan adai cigaba da hakuri yabon da mahaifinki Yake miki kiyi kokarin cigaba da zama akai yau shekara goma sha bakwai kenan da aurenki baki taba zuwa kin kawo karar mijinki ba haka shima,
Dan haka acigaba da hakuri kinji dama ita rayuwa inhar kanaso kayita da salama ka Kuma tadda ubangiji a wanke to akwai kalubale sosai dan haka sai acigaba da hakuri.
Nace ummana sai dai acigaba dayi min addu a Dan Ina bukatarta sosai
zankuma yi kokarin bin shawar warinki insha Allah Dan dasu nake rayuwa,
Bayan munyi sallar azahar ne muka shirya domin tafiya Dan inason biyawa domin taho da hajiya,
Sallama mukayi nida yarana amma sama da mutum goma zaune agun amma bansamu mutum uku dasuka amsa mana ba,
Haka suka dinga gaida kakannin nasu da kannan babansu wayanda suke zawarci dagani kasan akwai magana domin Dakar suke amsa musu Niko danayi musu gaisuwar gaba daya basufi su biyuba wadanda suka amsamin,
Dakin hajiya muka nufa akwance na hangota ta kudundune kanta nayi da sauri na budeta jikinta zafi rau kamar wuta ,
kamata nayi nana ta taimakamin muka dagata,
sakko nana Khadija nayi nasa shawul din Dana goyata nadinga daddanna Mata jikin da ruwa har sai da zazzabin yasauka,
Dube dube nahauyi domin samun abinda Zan bata taci bakomi adakin sai guntun kwaki futa tsakar gida nayi nake cewa indame abinci yasammin zanba hajiya kafin mutafi asibiti,
Munafunci dodo jiwani abu canake dazunnan nata yayan suka tafi bawanda yayi kokarin hakan saike saboda neman gindin zama to ita kanta yanzu bama ta tata balle ke uwar asugi,
Bance komaiba najuya nakoma dakin kayanta nashiga hadawa duk da bawasu masu yawa nadiba ba sannan nasa yara su samomin adai daita ,
Zainab ce take leken habibu saboda tanason tatafi gida kamar yarda yace tatafi data fuskanci bayagidan cikin sauri tahau hada kayanta domin ta tsorata da Marin daya yimata Bata hada minti biyar ba tabar gidan .
Shiko gogannaku sanda yafuta daga gidan baizame ko inaba sai wani gida dayamayar gurin hirarsa abinci matar take siyarwa bakalar namijin dabaya zuwa gun tana da ya budurwa to ita yamakalewa,
uwar tana soro tana sana,a sukuma
marasa tsoron Allah da gudun kar,ayiwa yayansu suna ciki suna shakiyanci da yammata ,
Bayan yagama cin abinci ne a gidan akahau shakiyanci da yammata ,yanason yarinyar sosai itama tana sonsa acikin hirar ne Yake cemata nakusa aikowa fa anemamin auranki,
Baki tayage tace ni awa dazanyi kishi da matarka aini wallahi tsoronta nakeji balle tinda naga gurin aikinku ba,asami wadda tayi Mata kwacenka ba nasan tafi karfina.
Yoo wace tafi karfinki Zainab din to kwantar da hankalinki da ita da Babu duk daya matar da ko cikakken nono batadashi keko nasan komai yaji Dan haka kikwantar da hankalinki kece ta gaban goshi,
Aiko taji dadin yabon dayayi mata da haka yagama kushe matar tasa sannan bayan ysji Kiran sallah ya Mike domin tafiya gida ,
Abin allah da Kuma zaluncin dayayiwa matarsa tare da karbar addu,ar ta da Allah yayi Yana cikin tafiya yazo zai Dora kafarsa Kan silaf din kwata Aiko yazame ji kake kasssss kashin kashin cinyarsa ya balle Aiko ya balle baki yana kurma ihu Allah yasa ba,agama Shiga masallaci ba mutane suka tattageshi akayi gun megyara dashi bayan bakar azabar dayasha tare da sumewar daya dinga yi har Allah yasa aka gama gyaran sannan aka debeshi akayi gida dashi,
Tagumi suka zuba anrasa me magana acikinsu tin ameera tana sauraranta har tagaji da shurun ta tabata ,
Dagowa tayi ta kalleta tace ameera meyake faruwa ne narasa abinda zance sabo yanzu yafi karfin ganina naje da kaina danne mansa sai mugun gamo danayi agunnasa ,
ashe lokaci yayi da uwa zata haifi danta duk wata wahala Tasha da abunta baka nemi daukin waniba sai na Allah ameera anrabani da dana yazanyi ?
Ita dai batasan mezatace ba domin kwata kwata Bata fahimci me umman take nufi ba dan bata taba gaya Mata komai ba yo ma har yaushe tazo gidan itakanta batasan ame take a tasan dai an daura aure ansha biki daga bisani aka kawota Wanda har yanzu batasashi a idontaba,
Yau kwanansu biyar da dawowa daga asibiti anatashan shirye shorten suna Kuma harkawo yanzu baya tinanin zuwa gun umman tasa ,barna yakeyi ta kudi kamar bada jiki aka Nemo suba Dan yanzun ma kayan dayasiyo bmata nafutar suna suke gani suna shewa.
Mardiyya ce tazo sakamakon Kiran da umma tayi Mata tasanar Mata da haihuwar Dan uwannata,
Bayan hutawar datayine suka Dan taba hira da ameera dama kosanda suka rayu gu daya tasu tazo daya take zoki rakani Inga danmu sonake inga dawa yayi kama ,
Wuri wuri tayi da Ido Dan da lada in,akace ta koma gun mejegon bazataba Bata mance abinda akayi musu ba ita da umma Randa aka sallamosu da murna suka taryesu Ana Mata sannu da jiki itako da saurinta taje tana kokarin daukar babyn tsawa aka daka Mata bakowa bace Kuma sai sadiyar sannan yayarta takarbe dacewa Ashe kunsan ta haihu to ta Allah batakuba abunda kukaso yasameta Allah ya ketararta Dan haka umma tagaida ashsha,
Jiki a mace ta ja baya ,ita ko umma murmushi tayi take abani angonnawa nagani ,
Turbune fuska tayi alamar bazata bataba yitayi kamar batasan abinda takeba tasa hannu tadauki dan addu,a take tofa masa sai ga alhaji sabo Nan yashigo niki niki da Kaya bayansa megadi ne rike da wadansu ledojin,
Sallama yayi yashigo amma sai yasaki ledojin hannunnasa tare dayin baya dasauri Yana addu,a itama suman zaune tayi sannan cikin firgici ta saki dan Allah ya taimaka uwar nakusa tariko kafarsa ,
Kowa kallonsu Yake domin shidai maboya Yake nema itama hanyar futa take nema ameera ce tariketa suka futa tindaga ranar har yau dinnan fama take ta kanta ko sunansa bataso Taki an ambata .
Mardiyya ce ta katse Mata tinanin da take tace taso muje ,
Tace kije kidawo ni umma Zan Taya Hira haka tatashi tashiga gurin yayan nata
pls share
*INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA*
*DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN* *JINGAU*
*ABINDA KE FARUWA*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
*FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*