Sashe 2
Rushewar Rayuwa Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kallonta Nuraim yayi yana sakin Murmushi yake faɗin "to Alhamdulillahi da Allah Ubangiji ya bayyanar mana daku cikin sauƙi,ashe dukma ana kusa,yanzun ina Ammin tamu take?."
hawaye na sake sharewa ina faÉ—in "Ammi yanzun bata tare damu ta tafi ta barmu.....," "ina Sajeeda ta tafi? Kardai kice man Sajeeda mutuwa tayi don Allah,kada ki faÉ—a man kalmar da bazan iya É—auka ba," Mommy ta faÉ—a a kiÉ—ime,kallonta nayi wasu sabbin hawayen na saken bin kuncina, "ko zamu iya sanin tarihinki da abinda ya samu Ammi?," Hameed dake zaune ya faÉ—a,kallonshi nayi ina É—aga masa kai sannan na ce,
*WAIWAYE*
"Asalin mahaifina É—an Niger ne,mahaifansa Safiyya da Usman Toro sune suka haifi Abba,waÉ—anda dukkansu bazan iya kiransu dana kirki ba,saboda dukkansu sun kasance masu zubar da jinin Al'umma ta hanyar tsafi,saboda Juwala Safiyya itama ba Æ™aramar matsafiya bace don tafi Toro iya tsafi saboda Æ™warewarta a tsafi ma yasa Toro auren Juwala,koda sukayi aure basu wani daÉ—e ba Allah ya azurta su da samun É—ansu na farko Baba Sa'adu,daganan kuma sai Baba Sharu daganan kuma sai ta samu ciki, wanda Toro a lokacinne ya ce zai Æ™ara aure,Juwala bata wani damu ba saboda ita ba wani miji bane a gabanta abinda tasa a gaba kawai shine harkarta ta tsafi,koda aka auro Aishatu itama dai ba wata ta kirkin Toro ya auro ba saboda itama cikin Æ´an Æ™ungiyarsa ta tsafi ce ya auro,ga rashin imani a zuciyarta,haka dai Juwala da A'ishatu sukayita zaman doya da manja dan babu mai shiga harkar wani a haka dai Juwala ta haifi Baba Khabir bayan ta haifeshi ne ta Æ™ara samun wani cikin wanda itama ashe Aishatu na dashi,saida Aishatu ta haifi Baba Nazeer wato Modibbo,sannan itama Juwala ta sake haihuwar Abba Wanda aka raÉ—a ma suna Nuraddeen,da ganan kuma ta Æ™ara samun ciki wanda Toro ya ce shifa ya gaji da haihuwar da take masa hakanan wanda ya hassala zuciyar Juwala har takai ga sunyi gagarumin faÉ—a,wanda takai ga Toro sakin Juwala, daganan ne ita kuma Juwala tayi zuciya ta ce ko Æ´aÆ´anta bazata sake waiwaya ba kamar yadda tabar cikin Mahaifiyarta ita kuma haka zata bar Æ´aÆ´anta da Toro,wanda wannan abu ba Æ™aramin farinciki yasa Aishatu ba,haka Juwala tai nesa da Toro taje taci gaba da rainon cikinta,har Allah yasa ta haifi É—anta Baba Sule, lokacin itama Aishatu nada ciki,bayan watanni sai gashi Allah ya azurtata da Æ´arta mace SaddeÆ™a,haka yaran Juwala suka tashi babu wani mai kula dasu don Aishatu bata wani shiga sha'aninsu Nuraddeen ne kaÉ—ai ta É—auka tamkar É—anta wanda ya taso komai a wajenta yakeyi,hakan yasa sukayi muguwar shaÆ™uwa tsakanin Nuraddeen da kuma Modibbo wanda suka taso cikin Æ™aunar junansu,wanda ko wanda suke ciki guda basa masa Æ™aunar da Modibbo ke masa,hasali ma su basu wani damu da Æ™anen nasu ba,kowa sha'anin gabansa yake,haka Toro yaci gaba da koyawa yaransa harkar tsafi,wanda Modibbo da Nuraddeen,suka feÉ—are masa suka ce sam su bazasu koyi tsafi ba,wanda Aishatu ta goyi bayansu,wanda da kanta ta saka su makarantar boko,suka ci gaba da karatu,saidai kuma Æ´arta SaddiÆ™a tun tana Æ™aramar yarinya ta kasance wata feÉ—ararrar yarinya marar tausayi da Imani,wanda ta samu farin jini sosai a wajen Toro da kuma su Baba Sa'adu wanda a hankali suka fara koya mata harkar tsafi tun tana Æ´ar Æ™aramarta,wanda ba Æ™aramin É—aci zuciyoyin su Nuraddeen da Modibbo sukayi ba ganin kalar gurÉ“atacciyar Rayuwar da Æ´an uwansu Da Mahaifinsu suka É—ora masu Æ™anwar tasu wanda babu yadda basuyi ba akan suga sun dakatar da Æ™udirin Mahaifinsu,saidai abin yaci tura, SaddiÆ™a kuwa ganin Modibbo da Nuraddeen sun takura mata yasa tai masu wata muguwar tsana, wanda suma ko kaÉ—an basa jituwa da ita ko kaÉ—an,don ko Mahaifiyarta Aishatu ta gagara,kullum Aishatu cikin baÆ™incikin ganin halinda Æ´arta ke ciki take, SaddiÆ™a kuwa kullum lamarin nata ta'azzara yake,haka su Sharu Khabir Sa'adu suka taso cikin gurÉ“atacciyar Rayuwa,wanda kowane a cikinsu burinsu bai wuce ace sun gaji Mahaifinsu ko Mahaifiyarsu Juwala,ganin SaddiÆ™a tai musu fintinkau a harkar tsafin yasa suka saduda,sai kuma Sharu ya biyo bayanta ganin hakane yasa SaddiÆ™a kula Sharu suna tsafikansu a tare,wanda har takai sun fara ajiye baÆ™aÆ™en Aljannu da kuma Æ™ananun Dodanni tsafi, lokacinne kuma Nuraddeen ya gaji da halayyar Æ´an uwanshi ya tattara nashi ya nashi ya bar Æ™asar Niger gaba É—aya,wanda babu yadda baiyi da Modibbo ba su taho tare amma ya Æ™iya,dole yasa shi barin Æ™asar Niger ya komo Kano da zama wanda ya bazama neman ilimin boko dana Arabi, ganin zaman baiyi masa ne yasaka shi zuwa kasuwanni yana dako don ya samu É—an abinda zai saka ma cikinsa,a haka har ya samu wani shago yana zama ana biyansa...........âœï¸
*Wannan kenan*
Comments Share fisabilillah
Wadannan su ne ƙwarin guiwata
*By Mariam sani RIAMCOOL*
*08209554986*
[2/6, 5:51 PM] mariamsanee5060: *RUSHEWAR RAYUWA*
*Book 2*
*By Mariam sani Riamcool*
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
*Bismillahirrahmanirrahim*
*Page* 66&67
____________âœï¸ "Cikin hukuncin Ubangiji yana zama yana samun abinda zaici har ya dan dunga samun na kashewa,a haka yaci gaba da zama shago shima a hankali Allah ya bashi ikon nashi nakansa,yana nan Kano da zama yaji gaba É—aya garin Kano ya fice masa a rai,dole yasa ya tattara yanashi_yanashi ya bar garin Kano ya koma Katsina da zama,nan ma ya buÉ—e shagon yana zama kuma yana karatunsa a Funtuwa,bayan ya kammala karatunsa ne a makarantarsu ya haÉ—u da Safara'u,suka Æ™ulla soyayya,har Allah Ubangiji ya bashi ikon aurenta,suka zauna anan Unguwar yari, saidai Safara'u tanada wani boÉ—aÉ—É—en hali wanda baza ka taÉ“a gane mata ba,sai ka zauna da ita,tunda Nuraddeen ya aureta ta fitineshi da masifa da jaraba,komai ya kawo mata bata godewa saidai rainuwa,gashi ta riga da ta rainashi bata jin maganarsa ko kaÉ—an,shi kuma gashi dama can bai iya masifa ba shiru_shiru yake,koda ta ishesa da masifa saidai kawai ya fice ya bar mata gidan, haka ya dinga rayuwar Æ™unci da Safara'u, koda ta ishesa ya yanke hukuncin Æ™ara aure ko zai huta da jarabarta,haka ya shiga neman auren Æ´ar maÆ™wabcinsa Karime har aka bashi ita,ranar da Safara'u taji zai Æ™ara aure ba Æ™aramin tashin hankali akayi ba don tayi rantsuwa ta maya ta ce duk ranarda aka kawo Karime sai an É—auki gawarta
haka aka ɗaura mashi aure da Karime yarinya nutsatstsiya bata da kwaramniya ko kaɗan,hakan yasa Nuraddeen jin daɗin zama da Karime,ana nan kwatsam wata rana saiga wata matashiyar budurwa ta shigo wujiga_wujiga tana neman temako,ganin halinda Matashiyar nan take ciki ne yasa Karime Temakonta,ta bata abinci da kuma masaukin da zata kwanta,koda Nuraddeen ya dawo saiga Safara'u ta fito tana masifar an kawo masu Aljana cikin gida an girke to wallahi kodai ta fita ko kuma ita ta tafi ta bar musu gidan, Nuraddeen da baisan kan zancen ba ya tambayi,Karime abinda ya faru,nan ta zauna ta faɗa masa kan temakon da tayi ne, Karime yasa ta kirawo masa budurwar,tunda ta fito ya kafeta da idanu,ganin tsantsar kyawu kamar Aljana don koshi kansa bai yarda da cewar Mutum bace yafi yarda da cewar Aljana ce,koda ta fito ya tambayi sunanta,cikin gurɓatacciyar hausarta ta ce masa sunanta Sajeeda kuma ita batada kowa iyayenta hatsari sukayi duk sun mutu gashi ita bata san kowa a Nigeria ba
Sosai Nuraddeen da Karime suka ji tausayinta, Nuraddeen ya bata É—aki guda a cikin gidansa donta zauna,saidai Safara'u tunda taga Sajeeda take jin wani uban haushinta,haka komai na gidan sai tace Sajeeda ita zatayi shi hatta da wankin kayanta Sajeeda keyi,saidai ita Sajeeda bata wani damu ba saboda tayi bautar da tafi wannan,koda Safara'u taga wannan bautar da take yi mata bata damuwa,sai tajanza ta dawo horata da yunwa da kuma gori da cin mutumci,Karime na gani ba halin yin magana don itama Safara'u bata raga mata ba,me gidanma kanshi ba wani taga masa tayi ba shiyasa kowa yake binta a sannu
Tunda Sajeeda taga abinda Safara'u ke mata ta yanke hukuncin guduwa tabar gidan don bazata iya zama a gidan ba ko don horon yunwar da Safara'u ke mata,saidai da tazo guduwa saita fasa,don tasan ta gudu duk aikin da take yi zai dawo kan Karime,ga Karime ba lafiya gareta ba yanzun,hakan yasa ta haƙura da guduwar ta zauna,ana nan kwatsam sai ciki ya ɓullowa Karime wanda Safara'u taji zafi da haushin samunsa ta bazama bin bokaye da malamai,don ganin cikin jikin Karime ya zube amma sai Allah bai yarda ba,saidai Karime kullum cikin zubda jini take,wanda anyi maganin har an gaji ga kullum cikin ciwo take,haka cikin jikinta ya isa haihuwa amma shiru babu haihuwa har yakai shekara bata haihu ba,kullum cikin magani ake,ana haka wata rana saiga naƙuda ta taso gadan_gadan,koda Karime tazo haihuwa da tayi wani motsi sai gaɓar jikinta ta kare, koda akaga abinda ke faruwa aka yanke yi mata C S kawai,haka Nuraddeen da Sajeeda suna ji suna gani akayi mata tiyata,anyi nasarar fiddo jaririyar saidai abin mamaki itama kamar yadda mahaifiyarta ta kare itama haka Jaririyar gaɓɓan jikinta suka kare, haka Karime tasa aka kirawo mata Nuraddeen da kuma Sajeeda koda suka zo ta ɗauki hannayensu ta haɗa ta ce don Allah Nuraddeen yayi mata Alƙawarin auren Sajeeda don tasan ko bayan ba ranta Sajeeda ita ce zata maye masa gurbinta,ya temaka ya ɗaukar mata wannan Alƙawarin ko ba komai zata mutu cikin farinciki.
Tunda Sajeeda taga yanayin da Karime take taketa faman kuka,bata ida shiga tashin hankali ba saida Karime ta ce ta auri Nuraddeen, taya zata auri Nuraddeen? mutumin da ko gaishesa tayi da ƙyar yake amsa mata,kuma gani take idan ta auri Nuraddeen kamar taci amanar Karime,kallonta Sajeeda tayi tana faɗin "don Allah Karime ki janye wannan alƙawarin don bazan iya cin amanarki ba na aurar miki miji," ta faɗa tana sakin kuka
Murmushi Karime tayi mata tana faɗin "Sajeeda in har kina son na mutu cikin farinciki don Allah ku cika man ƙudirina ku auri junanku,don nasan ke kaɗaice Macen da Nuraddeen zai samu kwanciyar hankali,ki taimaka ki cika man wannan mafarkin nawa dana daɗe ina son ganin ya cika,"
Kama hannunta Nuraddeen yayi yana faÉ—in "Karimatu bama zaki mutu ba insha Allah,bana son kina wannan zancen,"
hawaye na sake sharewa ina faÉ—in "Ammi yanzun bata tare damu ta tafi ta barmu.....," "ina Sajeeda ta tafi? Kardai kice man Sajeeda mutuwa tayi don Allah,kada ki faÉ—a man kalmar da bazan iya É—auka ba," Mommy ta faÉ—a a kiÉ—ime,kallonta nayi wasu sabbin hawayen na saken bin kuncina, "ko zamu iya sanin tarihinki da abinda ya samu Ammi?," Hameed dake zaune ya faÉ—a,kallonshi nayi ina É—aga masa kai sannan na ce,
*WAIWAYE*
"Asalin mahaifina É—an Niger ne,mahaifansa Safiyya da Usman Toro sune suka haifi Abba,waÉ—anda dukkansu bazan iya kiransu dana kirki ba,saboda dukkansu sun kasance masu zubar da jinin Al'umma ta hanyar tsafi,saboda Juwala Safiyya itama ba Æ™aramar matsafiya bace don tafi Toro iya tsafi saboda Æ™warewarta a tsafi ma yasa Toro auren Juwala,koda sukayi aure basu wani daÉ—e ba Allah ya azurta su da samun É—ansu na farko Baba Sa'adu,daganan kuma sai Baba Sharu daganan kuma sai ta samu ciki, wanda Toro a lokacinne ya ce zai Æ™ara aure,Juwala bata wani damu ba saboda ita ba wani miji bane a gabanta abinda tasa a gaba kawai shine harkarta ta tsafi,koda aka auro Aishatu itama dai ba wata ta kirkin Toro ya auro ba saboda itama cikin Æ´an Æ™ungiyarsa ta tsafi ce ya auro,ga rashin imani a zuciyarta,haka dai Juwala da A'ishatu sukayita zaman doya da manja dan babu mai shiga harkar wani a haka dai Juwala ta haifi Baba Khabir bayan ta haifeshi ne ta Æ™ara samun wani cikin wanda itama ashe Aishatu na dashi,saida Aishatu ta haifi Baba Nazeer wato Modibbo,sannan itama Juwala ta sake haihuwar Abba Wanda aka raÉ—a ma suna Nuraddeen,da ganan kuma ta Æ™ara samun ciki wanda Toro ya ce shifa ya gaji da haihuwar da take masa hakanan wanda ya hassala zuciyar Juwala har takai ga sunyi gagarumin faÉ—a,wanda takai ga Toro sakin Juwala, daganan ne ita kuma Juwala tayi zuciya ta ce ko Æ´aÆ´anta bazata sake waiwaya ba kamar yadda tabar cikin Mahaifiyarta ita kuma haka zata bar Æ´aÆ´anta da Toro,wanda wannan abu ba Æ™aramin farinciki yasa Aishatu ba,haka Juwala tai nesa da Toro taje taci gaba da rainon cikinta,har Allah yasa ta haifi É—anta Baba Sule, lokacin itama Aishatu nada ciki,bayan watanni sai gashi Allah ya azurtata da Æ´arta mace SaddeÆ™a,haka yaran Juwala suka tashi babu wani mai kula dasu don Aishatu bata wani shiga sha'aninsu Nuraddeen ne kaÉ—ai ta É—auka tamkar É—anta wanda ya taso komai a wajenta yakeyi,hakan yasa sukayi muguwar shaÆ™uwa tsakanin Nuraddeen da kuma Modibbo wanda suka taso cikin Æ™aunar junansu,wanda ko wanda suke ciki guda basa masa Æ™aunar da Modibbo ke masa,hasali ma su basu wani damu da Æ™anen nasu ba,kowa sha'anin gabansa yake,haka Toro yaci gaba da koyawa yaransa harkar tsafi,wanda Modibbo da Nuraddeen,suka feÉ—are masa suka ce sam su bazasu koyi tsafi ba,wanda Aishatu ta goyi bayansu,wanda da kanta ta saka su makarantar boko,suka ci gaba da karatu,saidai kuma Æ´arta SaddiÆ™a tun tana Æ™aramar yarinya ta kasance wata feÉ—ararrar yarinya marar tausayi da Imani,wanda ta samu farin jini sosai a wajen Toro da kuma su Baba Sa'adu wanda a hankali suka fara koya mata harkar tsafi tun tana Æ´ar Æ™aramarta,wanda ba Æ™aramin É—aci zuciyoyin su Nuraddeen da Modibbo sukayi ba ganin kalar gurÉ“atacciyar Rayuwar da Æ´an uwansu Da Mahaifinsu suka É—ora masu Æ™anwar tasu wanda babu yadda basuyi ba akan suga sun dakatar da Æ™udirin Mahaifinsu,saidai abin yaci tura, SaddiÆ™a kuwa ganin Modibbo da Nuraddeen sun takura mata yasa tai masu wata muguwar tsana, wanda suma ko kaÉ—an basa jituwa da ita ko kaÉ—an,don ko Mahaifiyarta Aishatu ta gagara,kullum Aishatu cikin baÆ™incikin ganin halinda Æ´arta ke ciki take, SaddiÆ™a kuwa kullum lamarin nata ta'azzara yake,haka su Sharu Khabir Sa'adu suka taso cikin gurÉ“atacciyar Rayuwa,wanda kowane a cikinsu burinsu bai wuce ace sun gaji Mahaifinsu ko Mahaifiyarsu Juwala,ganin SaddiÆ™a tai musu fintinkau a harkar tsafin yasa suka saduda,sai kuma Sharu ya biyo bayanta ganin hakane yasa SaddiÆ™a kula Sharu suna tsafikansu a tare,wanda har takai sun fara ajiye baÆ™aÆ™en Aljannu da kuma Æ™ananun Dodanni tsafi, lokacinne kuma Nuraddeen ya gaji da halayyar Æ´an uwanshi ya tattara nashi ya nashi ya bar Æ™asar Niger gaba É—aya,wanda babu yadda baiyi da Modibbo ba su taho tare amma ya Æ™iya,dole yasa shi barin Æ™asar Niger ya komo Kano da zama wanda ya bazama neman ilimin boko dana Arabi, ganin zaman baiyi masa ne yasaka shi zuwa kasuwanni yana dako don ya samu É—an abinda zai saka ma cikinsa,a haka har ya samu wani shago yana zama ana biyansa...........âœï¸
*Wannan kenan*
Comments Share fisabilillah
Wadannan su ne ƙwarin guiwata
*By Mariam sani RIAMCOOL*
*08209554986*
[2/6, 5:51 PM] mariamsanee5060: *RUSHEWAR RAYUWA*
*Book 2*
*By Mariam sani Riamcool*
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
*Bismillahirrahmanirrahim*
*Page* 66&67
____________âœï¸ "Cikin hukuncin Ubangiji yana zama yana samun abinda zaici har ya dan dunga samun na kashewa,a haka yaci gaba da zama shago shima a hankali Allah ya bashi ikon nashi nakansa,yana nan Kano da zama yaji gaba É—aya garin Kano ya fice masa a rai,dole yasa ya tattara yanashi_yanashi ya bar garin Kano ya koma Katsina da zama,nan ma ya buÉ—e shagon yana zama kuma yana karatunsa a Funtuwa,bayan ya kammala karatunsa ne a makarantarsu ya haÉ—u da Safara'u,suka Æ™ulla soyayya,har Allah Ubangiji ya bashi ikon aurenta,suka zauna anan Unguwar yari, saidai Safara'u tanada wani boÉ—aÉ—É—en hali wanda baza ka taÉ“a gane mata ba,sai ka zauna da ita,tunda Nuraddeen ya aureta ta fitineshi da masifa da jaraba,komai ya kawo mata bata godewa saidai rainuwa,gashi ta riga da ta rainashi bata jin maganarsa ko kaÉ—an,shi kuma gashi dama can bai iya masifa ba shiru_shiru yake,koda ta ishesa da masifa saidai kawai ya fice ya bar mata gidan, haka ya dinga rayuwar Æ™unci da Safara'u, koda ta ishesa ya yanke hukuncin Æ™ara aure ko zai huta da jarabarta,haka ya shiga neman auren Æ´ar maÆ™wabcinsa Karime har aka bashi ita,ranar da Safara'u taji zai Æ™ara aure ba Æ™aramin tashin hankali akayi ba don tayi rantsuwa ta maya ta ce duk ranarda aka kawo Karime sai an É—auki gawarta
haka aka ɗaura mashi aure da Karime yarinya nutsatstsiya bata da kwaramniya ko kaɗan,hakan yasa Nuraddeen jin daɗin zama da Karime,ana nan kwatsam wata rana saiga wata matashiyar budurwa ta shigo wujiga_wujiga tana neman temako,ganin halinda Matashiyar nan take ciki ne yasa Karime Temakonta,ta bata abinci da kuma masaukin da zata kwanta,koda Nuraddeen ya dawo saiga Safara'u ta fito tana masifar an kawo masu Aljana cikin gida an girke to wallahi kodai ta fita ko kuma ita ta tafi ta bar musu gidan, Nuraddeen da baisan kan zancen ba ya tambayi,Karime abinda ya faru,nan ta zauna ta faɗa masa kan temakon da tayi ne, Karime yasa ta kirawo masa budurwar,tunda ta fito ya kafeta da idanu,ganin tsantsar kyawu kamar Aljana don koshi kansa bai yarda da cewar Mutum bace yafi yarda da cewar Aljana ce,koda ta fito ya tambayi sunanta,cikin gurɓatacciyar hausarta ta ce masa sunanta Sajeeda kuma ita batada kowa iyayenta hatsari sukayi duk sun mutu gashi ita bata san kowa a Nigeria ba
Sosai Nuraddeen da Karime suka ji tausayinta, Nuraddeen ya bata É—aki guda a cikin gidansa donta zauna,saidai Safara'u tunda taga Sajeeda take jin wani uban haushinta,haka komai na gidan sai tace Sajeeda ita zatayi shi hatta da wankin kayanta Sajeeda keyi,saidai ita Sajeeda bata wani damu ba saboda tayi bautar da tafi wannan,koda Safara'u taga wannan bautar da take yi mata bata damuwa,sai tajanza ta dawo horata da yunwa da kuma gori da cin mutumci,Karime na gani ba halin yin magana don itama Safara'u bata raga mata ba,me gidanma kanshi ba wani taga masa tayi ba shiyasa kowa yake binta a sannu
Tunda Sajeeda taga abinda Safara'u ke mata ta yanke hukuncin guduwa tabar gidan don bazata iya zama a gidan ba ko don horon yunwar da Safara'u ke mata,saidai da tazo guduwa saita fasa,don tasan ta gudu duk aikin da take yi zai dawo kan Karime,ga Karime ba lafiya gareta ba yanzun,hakan yasa ta haƙura da guduwar ta zauna,ana nan kwatsam sai ciki ya ɓullowa Karime wanda Safara'u taji zafi da haushin samunsa ta bazama bin bokaye da malamai,don ganin cikin jikin Karime ya zube amma sai Allah bai yarda ba,saidai Karime kullum cikin zubda jini take,wanda anyi maganin har an gaji ga kullum cikin ciwo take,haka cikin jikinta ya isa haihuwa amma shiru babu haihuwa har yakai shekara bata haihu ba,kullum cikin magani ake,ana haka wata rana saiga naƙuda ta taso gadan_gadan,koda Karime tazo haihuwa da tayi wani motsi sai gaɓar jikinta ta kare, koda akaga abinda ke faruwa aka yanke yi mata C S kawai,haka Nuraddeen da Sajeeda suna ji suna gani akayi mata tiyata,anyi nasarar fiddo jaririyar saidai abin mamaki itama kamar yadda mahaifiyarta ta kare itama haka Jaririyar gaɓɓan jikinta suka kare, haka Karime tasa aka kirawo mata Nuraddeen da kuma Sajeeda koda suka zo ta ɗauki hannayensu ta haɗa ta ce don Allah Nuraddeen yayi mata Alƙawarin auren Sajeeda don tasan ko bayan ba ranta Sajeeda ita ce zata maye masa gurbinta,ya temaka ya ɗaukar mata wannan Alƙawarin ko ba komai zata mutu cikin farinciki.
Tunda Sajeeda taga yanayin da Karime take taketa faman kuka,bata ida shiga tashin hankali ba saida Karime ta ce ta auri Nuraddeen, taya zata auri Nuraddeen? mutumin da ko gaishesa tayi da ƙyar yake amsa mata,kuma gani take idan ta auri Nuraddeen kamar taci amanar Karime,kallonta Sajeeda tayi tana faɗin "don Allah Karime ki janye wannan alƙawarin don bazan iya cin amanarki ba na aurar miki miji," ta faɗa tana sakin kuka
Murmushi Karime tayi mata tana faɗin "Sajeeda in har kina son na mutu cikin farinciki don Allah ku cika man ƙudirina ku auri junanku,don nasan ke kaɗaice Macen da Nuraddeen zai samu kwanciyar hankali,ki taimaka ki cika man wannan mafarkin nawa dana daɗe ina son ganin ya cika,"
Kama hannunta Nuraddeen yayi yana faÉ—in "Karimatu bama zaki mutu ba insha Allah,bana son kina wannan zancen,"