Sashe 34
Namijin Zuma Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ina sanki? .." Aeezad ya fadi direct ba kunya ba nauyin mgnr zuwa gareta dayaji, tamkar ba itace mommynsa ba, dayake. Tauna kalamai kafin ya gaya mata, yanzu Kam sede ya saki magana kawai gatsal, shima bayin kansa bane, wlhi ji yakeyi in Yana ganinta kmr ana fisgarsa ne a kanta sometimes har zabura yakeyi in tana gabansa ya kasa sukuni, kwata-kwata baya bacci sede barawo, kwana yakeyi Yana kallon fuskarta, shi inde ze kalleta yafi masa komi dadih a duniya. Wani irin wa-wan kallo na mara hnkli da mara lissafi Hadi da mara kunya nabeelahh ta bisa dashi, already tasan ze fadi abinda yafi haka daga bakinsa mara tsarki saboda daman tasan beda kunya, Amma yanzu abin nasa yayi yawa, ta fara tunanin anya ciwon tabin tunani baya damunsa, ko a gaban kowa seya dinga rikice mata, dabadan tana jan jiki ba kuma tana kwabarsa da tuni ya tona mata asiri a cikin mutane, abubuwan da yakeyi ko karamin yaro se haka, yanzu haka da karfi yake magana baya ko tsoron hajiya bilkisu dake bacci ta tashi taji. Ba tare datace komi ba sbda ciwon da kalamansa ya mata a ranta yafi karfin ta tanka masa, domin Wani kullutu ya taso ya tokare mata zuciya , kokarin tashi tashigayi domin ta nufa inda take kwanciya kan wata tamfatsetsiyar katifa a kasan dakin. Aeezad ya dakatar da ita ta hanyar riko hannunta kasancewar yau babu drip a hannunsa. "Gabana ya tashi fa wallahi mommy,,,so nakeyi ki bani bakinki in zuqaaa pls yaude daya Kiyi temakon da baki tabayimin ba a duniyar Nan, ...nifa mommy bari kiji, wlhi bakin naki bawani dayawa zan zuqaaa ba kadan zan zuqaaa yawun bakinki In Hadiyesa zuwa cikina, in d'an cafki lantsan-lantsan din nonuwanki, inji sanyin jarabarki dake tokaremin Abuna..., kinga kina daukar hakkina wadannan manya-manyan nonukan naki sunata zakina suna tsolemin ido, jiya ma ji nadingayi kamar na hadaki da bango na d'an matsa nonukanki koda kadanne! Su kansu sunyi girma dayawa suna bukatar in matsa mikisu kiji Sanyi-sanyi,,,, Kwad'ayinki na damuna wallahi bakiga yadda zakarina ya tashi ba yaki kwanciya, ya mike zirrrr, ysmin kabe-kabe ya dameni......" Ya karashe cikin magiya yayinda idanuwansa na kallon saitin nonuwanta, Kai bakace Aeezad ke wadannan maganganunba, se hadiye yawu yakeyi kut-kut kmr tsohon maye, yanata Addu'ah Allah yakai damo ga harawa yayi kaca-kaca ya kashe kwad'ayi da rad'ad'in santa dake sukar masa zuciya, ya fanshe marurrukan data dinga masa da rainin hankalin datake masa ta sanyi, da karyar data masa a kan Alhaji sadi, dukse ya fanshe. dukda sanyE nabeelah take da hijjabi Amma sam hakan be hana Aeezad mata kallon iskanci ba, yasawa wadannan tintsil-tintsil din nonuwan nata ido masu kama da manyan gwanda, nonuwanta sunfi kasheshi a jikinta, shi daman a ka'idarsa yanason nono, in Yana Kan mace in be luguiguita nonuwa ba baya kawowa kome za a masa, San da yakewa nonnuwan nabeelah be tabawa nonuwan wata mace ba a duniya, saboda shi tinda nabeelah tazo asibitin bata cire hijjabi ba ko bacci zatayi da hijjabi. da aka kawo mata kaya daga katsina ma da Aunty hafsat tazo hijjabs sunfi yawa kamar daman tasan tanada bukatar su, sbda Aeezad ya takura mata da kalle mata nonuwanta da yakeyi a gaban kowa seya kama kallon mata nonuwa gasu Abu kmr zasu faso riga su fito waje,sbda shi Sam bata wanka a dakin sede ta fita falo a toilet din falon take wanka. Saadatubintuabdullahi NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 17 *THIS BOOK IS 1000 ONLY 08101626484* Idanuwanta ta zuba masa sbda ta tabbatar kalaman da yake mata daga bakinsa suke fitowa, domin kanta ya daure, kullum lamarinsa kara lalacewa yakeyi. dauke kansa tayi daga kallonsa cikin kunyar kalamansa, mamakinsa ya kuma ninkuwa a zuciyar Aunty nabeelah, tunani da nazari tashigayi meta masa na rashin kamun Kai da har ya samu lagonta ya renata haka, wai yau itace kalamannan ke fita daga bakinsa zuwa gareta, sometimes gani takeyi kamar a mafarki, Ko itama zinar yakeso yayi da ita ne !? Ta tambayi kanta a zuciyarta, a zahiri tace "Mena maka har renin da kamin yayi yawa haka Dan Allah Aeezad?" Nabeelah ta fadi cikin bacin Rai ji takeyi kamar ta rufesa da duka, rainin Daya mata yayi yawa, ba karamin bata mata Rai hakan keyi ba, wai har ita yake cewa ze tabawa nonuwa. "Nifa ban rainaki ba mommy ,,,nide wallahi sanki nakeyi, kuma so ai Yana tare da sha'awah,bayin kaina bane ba,..." Aeezad ya fadi Kai tsaye se Tand'e harshe yakeyi Sbda tsabar jaraba. Dauke kanta Tayi daga Kallansa kalamansa sun fara bata haushi ji takeyi kamar ta rufesa da mugun duka dayasan abinda takeji dabe dinga mata kalamanba. "Gabaki daya baka da tarbiya ..." Nabeelah Ta fadi a hasale cikin kosawa da halinsa. "Eh Naji tarbiyarkice..." Ya fadi Yana shafar cikin tafin hannunta da sigar iskanci-iskanci yana Wani lumsar Ido. cikin hanzari ta kwace hannunta sbda tsigar jikinta dataji ta tashi Nan da Nan ko ina da ina a jikinta ya dauka,ta kallesa ta watsa masa harara ta lumshe idanuwanta yayin da wasu abubuwa ke mata yawo a jiki, Duk sanadin shafar dayawa tsakiyar. tafin hannun nata ne Nan da Nan jikinta ya mutu murus. "Mommy in anason dadih ba asa wando,ciresa akeyi ayi tsirara,a bayyana kayan Alatu, Abin zefi dadih, Amma se kiyita Wani basarwa, wlhi nasan ko yayane kema kinaso a tabaki, kina bukatar namiji daganin cikin kwayoyin idanuwanki a hannu kike, nonuwanki na kaikayi ma kila,..." "An gaya maka ni Yar iska ce irinka...Karamin yaro dakai ka lalace,..." Nabeelah ta amshe. Murmushi Aeezad yayi yace "A Haka da kike ganina karamin yaro,daza a bamu daki muyi 2mnt a ciki wlhi sena saki ihu, fata-fata zanma durinki, sena zunguroki gefe da gefe..." "Subhanallahi..." Nabeelah tayi saurin fadin hakan Hadi da juyawa ta kalli hajiya bilkisu wadda keta bacci batasanma me akeyi ba. "Yanzu da kake maganar Nan in hajiya taji fa, dawani Ido zata kalleni? Mara tarbiya irinka ko, wlhi banasan halinka.." Cewar Nabeelah. "Ina ruwana ni kota wata hajiya taji, ai ko ba yau ba dole setaji wallahi, danni gayawa daddy zanyi ina sanki gobe da safennan kawai a daura mana aure sbda ni wallahi so nakeyi najini a mararki, gabana a hannu hannu yake..." Jin yace ze gayawa daddy yasa nabeelah dagowa ta kallesa a razane domin taga tabbacin abinda yake fadi a kan fuskarsa, Nan take taga babu wasa Kan fuskarsa. "Wallahi da inga wannan ranar kwara inga ranar mutuwata..." Cewar Nabeelah datayi mgnr ba alamar wasa a cikin muryarta da kan fuskarta nan da Nan tabi ta hade Rai ta chanza bako Annuri ko kadan a kan fuskarta. Aeezad ya zuba mata Ido yayinda kalaminta ya dukeshi over, be tabbatar da kiyayyar da nabeelah take masa ta Kai haka ba se yau, haka kawai yaji zuciyarsa ba dadih kalamanta sun matukar dokesa. "Saboda baki Sona mommy? Har kiyayyar da kkmn ta Kai haka?Meye lefina da baki Sona har haka Mommy?'' Aeezad ya fadi cikin sanyi yayinda Nan da Nan yashiga Wani yanayi Me wuyar rubutawa. Ba tare data basa amsar tambayarsa ba sbda tayi nauyi a fadeta gatsal ita harga Allah bata sanshi na soyayya. "San uwa da d'a nake maka Aeezad...banga ta yadda za ayi hakan ta faru ba in soka da wata tsiga, in kana bacci ka farka daga bacci, banasan kalami irin wad'annan daga gareka zuwa gareni Dan Allah mu rike mutumcinmu nida Kai, in Dan kana ganina ne a gidanku kakemin kalamannan na banza dasuke batamin Rai, wlhi ko gobe se in bar gidan Aunty hafsat, yadda ma bazaka kara ganina ba har abadan, na gaji da wadannann kalamin wlhi ina daga maka kafa ne kawai Dan kana gadon asibitin, Amma bazan yarda sab'o yashiga tsakaninmu ba .." kureta da ido Aeezad yayi harta gama fadar maganganun, Nan take yashiga tai-tayinsa jikinsa yayi sanyi dajin kalamanta ya kula ma ta tsaneshi ne yanzu, daman yasan bata masa irin San da yake mata ,Amma besha kiyayyar takai haka ba. "Har zaki iya tafiya inda bazan kara ganinkiba mommy? Kiyayyar tayi yawa... Haba mommy ki tuna ke kika raineni Amma yau kike ikirarin zaki iya tafiya inda bazan Kara ganinki ba har abadan mommy? Ashe kiyayyar da kikemin har takai haka? Daki tafi inda bazan kara ganinki ba kwara in mutu in bar duniyar Nan, sbda rayuwata ba amfani in babu ke, duba kiga yadda nazama kamar wa-wa saboda kawai San da nake miki , ki tuna banifa na daurawa kaina sanki ba!'' ya karashe maganar kwallah na ciko cikin idanuwansa, nabeelah dake kallonsa tayi saurin dauke idanuwanta sbda kwallar datagani a cikin idanuwansa, yayinda kalamansa suka ratsata, taji tausayinsa ya ziyarceta Amma Sam batajin ko ze mutu zataji tana sanshi. Zamowa Yayi kasan tiles din dakin Sam Yama mance da ciwon hannunsa ya tsugunna a kasan guiwowinsa yayinda kwallah ke zirarowa daga cikin kwayoyin idanuwansa lokaci kankani ya rikice kmr bashi ke kalaman batsa ba dazu, Yana tsugunne kasan guiwowinsa Ya hada hannayensa gida biyu alamar roko Kamar Almajiri "Dan Allah mommy ki rufamin asiri yadda ubangiji ya rufa miki, kiyimin sutura yadda ubangiji ya suturta ki Dan Allah, ni ba damuwata ki soni ba, kawai ni ki barni in soki in aureki ko bakya sona ni zan zauna dake haka, wallahi mommy da ace ana ganin zuciya dakinga cikin zuciyata cike take da soyayyarki wallahi in ban sameki ba rayuwata zata gurbata...Dan Allah ki temakeni banda kowa a duniya seke da sanki dayake dawainiya da rainah!" Duk maganganun da yakeyi yanayi Yana kuka kmr ransa ze fita, hankalin nabeelah ya tashi se juyawa takeyi tana kallon hajiya bilkisu tsoronta Allah da Annabi kada hajiya bilkisu ta tashi taga Aeezad tsugunne gabanta yana kuka da batasan me zata gaya mata ba. "Dan Allah ka rufamin asiri ka dena kukannan, ka tashi ka koma kan gadonka, ka dena kukannan PLS..." Nabeelah ta fadi cikin magiya a tsorace take. "Nima ki rufamin asiri Dan Allah mommy, ki dubeni ki dubi halin da rayuwata take ciki, rashinki barazana ce ga lafiyar zuciyata.." ya fadi still Yana kuka shi kadai yasan jarabawar da yake ciki na matsifar santa. Aunty nabeelah Ta shiga mamakinsa ganin yadda yake kuka gabanta Yana rokonta a kan ta bari ya sota shi damuwarsa bama wai