Sashe 18
Kumallon Mata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zama tayi ta tsara kwalliya sosai tasha riga da skirt na atamfa Holland dark purple mai zanen buta ajiki, Dubai gold dinta tasaka sannan tasha turaren oud kala kala,yaran ta rinka bi daya bayan daya tana tashinsu tana yimusu wanka bayan tagama duk ta shiryasu cikin kananan kaya yan kanti daga nan ta kwashesu zuwa falo domin dukansu sai karar yunwa suke yimata,bata jira ango da amarya ba tashiga tsakiyar yaranta suka karya tare bayan sun gama ta kunna musu cartoon na larabci suna gani lokacin karfe 11 nasafe harda wasu mintuna,
Abangaren ango kuwa yana can yana ta kwasar bacci domin jiya ya more amarcinsa hankali kwance har 10:30 yakai yanata bacci shida amaryarsa wadda saida yunwa ta tasheta sannan ta tada shi,agurguje sukayi wanka suka shirya bayan ta rakashi dakinshi domin duk kayanshi na can,sabuwar shadda kalar ruwan toka yasaka yasha turare sannan suka fito tana sake nanata masa maganar abincin karyawa amma sai taji yace suje ciki wurin bilkisu dan yasan ta hada musu,zumburo baki tayi saboda ita aganinta gara yaje waje yasamo musu amma sai wata zuciyar tace mata ai hakanma wani cigabanne ita da kwana tare da miji bilkisu kuma da dafa mata abinci,
Yana gaba tana biye dashi abaya lokacin da sukaje dab da babban falo sabanin da dayake rike da waist dinta,shine yafara shiga jin sallamarsa yasa yaranshi gaba daya tasowa da gudu suna kokarin rungumeshi itama bilkisu ba abarta abayaba tare da yaran suka hadu suka rukunkumeshi suna yimasa oyoyo.
Cikeda farin ciki yake sake makalesu ajikinsa yana tambayar ya suka tashi,tsayawa kawai husnah tayi tana kallonsu zuciyarta na kuna kadan kadan, "kaji ai matsalar yanzu duk sun wani zo sun yanyameshi kamar zasu cinyeshi..." Tafada acikin zuciyarta cikin takaici,
Bilkisu kam ko kadan bata san cewa tare da husnah suke ba shiyasa tabi yara suka yimasa oyoyo kamar yadda suka saba,yar rada fahad yayi mata cewa,
"Tare da kanwarki muke..."
Jin abinda yace yasata janyewa daga jikinshi cikeda kunya ta waiwaya dan ganin husnah wacce ke tsaye ta harde hannuwanta akirjinta tana kallon kirsa da kisisina wurin bilkisu acewarta..........
*Yar uwa littafin kumallon mata labarine da ba ataba yin makamancinsa ba a duniyar rubutun hausa dan haka kidaure ki mallakeshi ki karanta domin sharbar romon sakonnin dake cikinsa,littafine da yadace ace kowacce mace ta karanta shi matar aure,budurwa ko bazawara, naira 300 ne idan kina bukatar siyanshi sai ki tuntubi wannan number +447894142004 ko kuma wannan 08169334980.*
*_Ummi Shatu_*
[1/25, 2:21 PM] Nawarty
: 15***D'an b'ata rai kadan husnah tayi ta dauke kai tana kallon gefe aganinta wannan ma ai cin fuskane da rainin wayo yau dinma duk da kwananta ne baza abar mata mijinta ba,
"Amarya barka da fitowa,kin tashi lafiya....
Bismillah ga breakfast nan akan table"
Maganar da bilkisu tayine yasata dan kallonta tare da dan sakin fuska wadda bai kai zuci ba,
"Lafiya lau... alhamdulillah,to nagode"
Kan table din taje ta zauna tana karewa falon kallo kasa kasa cikin ranta tana yaba haduwa da tsarin falon kai dama gidan gaba daya lallai Fahad yazama young millionaire kamar yadda aka jima ana bata labari sai dai aganinta baiyi sa'ar mata ba gashi juyashi takeyi yadda taga dama sai abinda ta sashi yakeyi, harta bude warmers din abincin tafara zubawa tana ci bai taso daga wurin yaranshi ba yana can tsakiyar falo nanuke dasu sunata yimasa surutu,hakan yasake kular da ita amma bata tankaba taci gaba da cin abincinta tana kallon yaran wadanda kamar kara aka tsaga dashi dan tsananin kamarsu dashi,gaba daya yaran kamarsu daya sak,
Bilkisu na tsaye tana kallonsu yana tsugunne tsakiyarsu yana gyarawa awwab belt din wandonshi yana yimasa stocking,dan gyaran murya tayi sannan cikin sanyin murya tace,
"Hanfa kubar Daddy haka yaje yaci abinci kunji....
Maza kuzo muje muci gaba da kallo..... ka rabu dasu kaje ka karya.."
Dagowa yayi ya kalleta bai kai ga yin magana ba saiga mariya tashigo rikeda humaida yar yaya Abba da alama daga gidanshi take,
"Yaya Fahad ina kwana?
Anty ina kwana?"
Murmushi bilkisu tayi tana amsa gaisuwar sannan tana kokarin karbar humaida wadda ke hannun mariya shikuma Fahad yana cewa su hanfa,
"Yawwa to ga yayarku nan ma mariya tazo maza kuje ta kaiku ku gaida ayiyah..."
"Dama ita ta turoni indaukesu wai duk jikokinta suna gida amma banda su..."
"To Allah kiyaye hanya gasu nan debesu kutafi" Bilkisu tafada tana kokarin barin wajen,gaba dayansu mariya tasa agaba suka tafi banda Mimi ita kam ta makalewa babanta dan ko wurin bilkisu ma kin zuwa tayi saida ita yanufi dining inda husnah ke zaune tana kurbar tea amma zuciyarta babu dadi aganinta ba haka yadace yayi mataba tunda ita amaryace,
Zama yayi yana dora Mimi kan cinyarsa cikin murmushi Yana cemata,
"To banda kiriniya dai sweetheart....."
Dauke kai husnah tayi tana jinsa yana cema mimin,
"Kinga anty...zakije ki gaidata ko?"
Ita haushin yaran nasa ma gaba daya takeji ko meyasa oho, ita kam bilkisu bama tasan wainar da suke toyawa ba tunda su hanfa suka bi mariya gidan ayiyah takoma falo tayi zamanta tana chaten da maama kanwarta wadda ke cemata may be next week zata kawo mata yaranta wato hudah,abrar da Nana saboda zata raka abban hudah chairo zaije asibiti kasancewar yana dauke da ciwon sugar,har su Fahad suka gama karyawa tana zaune inda take tana shan hirarta da maama wacce ke tsokanarta tana tambayar wai ya kwanan amarya jiya ta iya bacci kuwa?
Maganar Fahad tajiyo daga bayanta yana cewa husnah tatashi suje wurin bilkisu akwai maganar da zasu tattauna,fasa fita husnah tayi tabi bayanshi tana harar mimi wacce ke ja masa kunne tana dariya shima yana tayata.
Tunda bahijja suka fita tare da faruk bata dawo cikin makaranta ba dama lokacin da suka fita wani wurin shakatawar batattun yara yakaita domin masu zama awurin duk bana kirki bane yaran masu kudine ke zama suna sheke ayarsu suyi shaye shayensu da zuke zukensu masu snooker nayi sannan masu karta nayi,
Shima saida yayi snooker din tana zaune kan kujera tana kallonshi gefe daya kuma tana dan kurbar bakin lemonta wanda yajefa mata wasu kananan kwayoyi guda biyu aciki,wayar da faruk din yakawo mata take dan dubawa gaskiya wayar mai tsadace ga kyau,
Zama yazo yayi akan kujerar dake kallonta yana kokarin kunna taba sigari,hannu tasa ta kade hayakin tana dan toshe hanci,
"Haba guy nafada maka fa bani son warin sigarin nan..."
"Am sorry baby..." Cire sigarin yayi yakashe yana kallonta,
"Baby nayi missing dinki....
Nima 2 days sai ahankaline, Dad ya rike komai Mom ta zugashi yadaina sakar min kudi....yanzu ma wannan sabuwar motar da Kika gani bai san na dauko ba kuma wallahi bazan koma da itaba sayar da shegiya zanyi..."
Saida ta dan ja numfashi sannan cikin sanyin murya tace,
"Guy akan me zaka siyar da ita?
Tana da kyaufa"
"Tayi miki kyau?"
Daga kai tayi tana duba shafin Instagram akan wayarta,
"Shikenan nafasa siyarwa tunda kince tayi miki kyau zan barta muci gaba da dan basarwa da ita..."
Kafin tayi wata magana wayarta tasoma kida cikin sauri ta daga saboda ganin sunan yaya sagir dake jikin screen din wayar balo balo,
"Hello Yaya yanzu fa nake son kiranka inji ko ka sauka..."
"Na sauka yanzu bahijja,zuwana gida ma kenan...
Dan Allah ki kula kinji...,ki dage kiyi karatu banda wasa da shashanci....ga antynki zaku gaisa"
"Insha Allah yaya zanyi yadda kace...toh bata"
Bayan sun gaisa da Marakisiyya sake karbar wayar yayi ya dan kara yimata nasiha sannan sukayi sallama,tagumi tayi ta zubawa wayar tata ido bayan sunyi sallama.
Gaba daya gidan cikin tashin hankali suke inka dauke baba kadai wanda yafisu tawakkali sannan kullum yake yimusu nasiha akan su kwatanta hakuri su rungumi k'addarar da ubangiji Allah ya saukar musu,tsakanin bahijja da shamsiyya kuwa ba asan waye yafi wani zubar da hawaye ba domin kullum ne sai kowaccensu tayi kuka sakamakon halin da ta tsinci kanta,gaba dayansu sun rame sun fita kamanninsu saboda tsabar tashin hankali,
Ita badiyya ma ko tsakar gida bata fitowa sai dai idan dole ce tasa amma rai da rai tana dakin gwaggo amarya ko na inna sabuwa.
Ayaune shamsiyya ta kudiri niyyar zuwa gidan abdurrahman debo kayanta tunda dai ta tabbata aure ya mutu,itada su zuhuriyya da gwaggo amarya suka tafi sukaje suka tattaro duk abinda yake natane sai magriba sannan suka gama suka dawo gida,daukar wayarta tayi ta tura masa text message kamar haka,
_Abban musaddiq naje na kwashe kayana kamar yadda ka bukata amma kasani har gobe kana nan makale cikin zuciya ta ina fatan ka maida ni dakina idan ka huce._
Tunda yaga sakon nata yayi biris da ita bai kulaba har sai lokacin da yazo kwanciya bacci sannan yatura mata sakon da ya daga mata hankali har ya hanata bacci a wannan dare,
Tana sakawa amrah Pampers domin kwanciya bacci text din nashi yashigo,daga wayar tayi daga kusa da ita tana addu'ar Allah yasa shine acikin zuciyarta,
Ai kuwa tana budawa taga shi dinne cikin sauri tafara karantawa kamar haka,
_Shamsiyya munyi rabuwa dake ta har abada saboda kinci amanata sannan kin ha'inceni....kisani ayanzu banda burin da yawuce na intaimaki baiwar Allahn nan da kikasa na batawa rayuwa nayi mata tabon da har abada duniya bazata daina kallonta dashiba,burina shine badiyya ta haihu lafiya bayan ta haihu zan aureta tunda shari'a tabani damar yin haka kuma cikin dake jikinta yanzu shi nake muradin gani domin ina mutukar sonshi....._
Ai bata kai ga karshen sakonba ta zabura ta mike har tana yarda amrah dake cinyarta saboda tashin hankali gaba daya jikinta rawa yake kamar mazari......
*Yar uwa littafin kumallon mata labarine da ba ataba yin makamancinsa ba a duniyar rubutun hausa dan haka kidaure ki mallakeshi ki karanta domin sharbar romon sakonnin dake cikinsa,littafine da yadace ace kowacce mace ta karanta shi matar aure,budurwa ko bazawara, naira 300 ne idan kina bukatar siyanshi sai ki tuntubi wannan number +447894142004 ko kuma wannan 08169334980.*
*_Ummi Shatu_*
[1/26, 10:47 AM] Nawarty
: 16***Cikin karaji wanda ke dauke da tashin hankali take furta,
"Wallahi bazai taba yuyuwa ba...kanwar tawa?
Abangaren ango kuwa yana can yana ta kwasar bacci domin jiya ya more amarcinsa hankali kwance har 10:30 yakai yanata bacci shida amaryarsa wadda saida yunwa ta tasheta sannan ta tada shi,agurguje sukayi wanka suka shirya bayan ta rakashi dakinshi domin duk kayanshi na can,sabuwar shadda kalar ruwan toka yasaka yasha turare sannan suka fito tana sake nanata masa maganar abincin karyawa amma sai taji yace suje ciki wurin bilkisu dan yasan ta hada musu,zumburo baki tayi saboda ita aganinta gara yaje waje yasamo musu amma sai wata zuciyar tace mata ai hakanma wani cigabanne ita da kwana tare da miji bilkisu kuma da dafa mata abinci,
Yana gaba tana biye dashi abaya lokacin da sukaje dab da babban falo sabanin da dayake rike da waist dinta,shine yafara shiga jin sallamarsa yasa yaranshi gaba daya tasowa da gudu suna kokarin rungumeshi itama bilkisu ba abarta abayaba tare da yaran suka hadu suka rukunkumeshi suna yimasa oyoyo.
Cikeda farin ciki yake sake makalesu ajikinsa yana tambayar ya suka tashi,tsayawa kawai husnah tayi tana kallonsu zuciyarta na kuna kadan kadan, "kaji ai matsalar yanzu duk sun wani zo sun yanyameshi kamar zasu cinyeshi..." Tafada acikin zuciyarta cikin takaici,
Bilkisu kam ko kadan bata san cewa tare da husnah suke ba shiyasa tabi yara suka yimasa oyoyo kamar yadda suka saba,yar rada fahad yayi mata cewa,
"Tare da kanwarki muke..."
Jin abinda yace yasata janyewa daga jikinshi cikeda kunya ta waiwaya dan ganin husnah wacce ke tsaye ta harde hannuwanta akirjinta tana kallon kirsa da kisisina wurin bilkisu acewarta..........
*Yar uwa littafin kumallon mata labarine da ba ataba yin makamancinsa ba a duniyar rubutun hausa dan haka kidaure ki mallakeshi ki karanta domin sharbar romon sakonnin dake cikinsa,littafine da yadace ace kowacce mace ta karanta shi matar aure,budurwa ko bazawara, naira 300 ne idan kina bukatar siyanshi sai ki tuntubi wannan number +447894142004 ko kuma wannan 08169334980.*
*_Ummi Shatu_*
[1/25, 2:21 PM] Nawarty
: 15***D'an b'ata rai kadan husnah tayi ta dauke kai tana kallon gefe aganinta wannan ma ai cin fuskane da rainin wayo yau dinma duk da kwananta ne baza abar mata mijinta ba,
"Amarya barka da fitowa,kin tashi lafiya....
Bismillah ga breakfast nan akan table"
Maganar da bilkisu tayine yasata dan kallonta tare da dan sakin fuska wadda bai kai zuci ba,
"Lafiya lau... alhamdulillah,to nagode"
Kan table din taje ta zauna tana karewa falon kallo kasa kasa cikin ranta tana yaba haduwa da tsarin falon kai dama gidan gaba daya lallai Fahad yazama young millionaire kamar yadda aka jima ana bata labari sai dai aganinta baiyi sa'ar mata ba gashi juyashi takeyi yadda taga dama sai abinda ta sashi yakeyi, harta bude warmers din abincin tafara zubawa tana ci bai taso daga wurin yaranshi ba yana can tsakiyar falo nanuke dasu sunata yimasa surutu,hakan yasake kular da ita amma bata tankaba taci gaba da cin abincinta tana kallon yaran wadanda kamar kara aka tsaga dashi dan tsananin kamarsu dashi,gaba daya yaran kamarsu daya sak,
Bilkisu na tsaye tana kallonsu yana tsugunne tsakiyarsu yana gyarawa awwab belt din wandonshi yana yimasa stocking,dan gyaran murya tayi sannan cikin sanyin murya tace,
"Hanfa kubar Daddy haka yaje yaci abinci kunji....
Maza kuzo muje muci gaba da kallo..... ka rabu dasu kaje ka karya.."
Dagowa yayi ya kalleta bai kai ga yin magana ba saiga mariya tashigo rikeda humaida yar yaya Abba da alama daga gidanshi take,
"Yaya Fahad ina kwana?
Anty ina kwana?"
Murmushi bilkisu tayi tana amsa gaisuwar sannan tana kokarin karbar humaida wadda ke hannun mariya shikuma Fahad yana cewa su hanfa,
"Yawwa to ga yayarku nan ma mariya tazo maza kuje ta kaiku ku gaida ayiyah..."
"Dama ita ta turoni indaukesu wai duk jikokinta suna gida amma banda su..."
"To Allah kiyaye hanya gasu nan debesu kutafi" Bilkisu tafada tana kokarin barin wajen,gaba dayansu mariya tasa agaba suka tafi banda Mimi ita kam ta makalewa babanta dan ko wurin bilkisu ma kin zuwa tayi saida ita yanufi dining inda husnah ke zaune tana kurbar tea amma zuciyarta babu dadi aganinta ba haka yadace yayi mataba tunda ita amaryace,
Zama yayi yana dora Mimi kan cinyarsa cikin murmushi Yana cemata,
"To banda kiriniya dai sweetheart....."
Dauke kai husnah tayi tana jinsa yana cema mimin,
"Kinga anty...zakije ki gaidata ko?"
Ita haushin yaran nasa ma gaba daya takeji ko meyasa oho, ita kam bilkisu bama tasan wainar da suke toyawa ba tunda su hanfa suka bi mariya gidan ayiyah takoma falo tayi zamanta tana chaten da maama kanwarta wadda ke cemata may be next week zata kawo mata yaranta wato hudah,abrar da Nana saboda zata raka abban hudah chairo zaije asibiti kasancewar yana dauke da ciwon sugar,har su Fahad suka gama karyawa tana zaune inda take tana shan hirarta da maama wacce ke tsokanarta tana tambayar wai ya kwanan amarya jiya ta iya bacci kuwa?
Maganar Fahad tajiyo daga bayanta yana cewa husnah tatashi suje wurin bilkisu akwai maganar da zasu tattauna,fasa fita husnah tayi tabi bayanshi tana harar mimi wacce ke ja masa kunne tana dariya shima yana tayata.
Tunda bahijja suka fita tare da faruk bata dawo cikin makaranta ba dama lokacin da suka fita wani wurin shakatawar batattun yara yakaita domin masu zama awurin duk bana kirki bane yaran masu kudine ke zama suna sheke ayarsu suyi shaye shayensu da zuke zukensu masu snooker nayi sannan masu karta nayi,
Shima saida yayi snooker din tana zaune kan kujera tana kallonshi gefe daya kuma tana dan kurbar bakin lemonta wanda yajefa mata wasu kananan kwayoyi guda biyu aciki,wayar da faruk din yakawo mata take dan dubawa gaskiya wayar mai tsadace ga kyau,
Zama yazo yayi akan kujerar dake kallonta yana kokarin kunna taba sigari,hannu tasa ta kade hayakin tana dan toshe hanci,
"Haba guy nafada maka fa bani son warin sigarin nan..."
"Am sorry baby..." Cire sigarin yayi yakashe yana kallonta,
"Baby nayi missing dinki....
Nima 2 days sai ahankaline, Dad ya rike komai Mom ta zugashi yadaina sakar min kudi....yanzu ma wannan sabuwar motar da Kika gani bai san na dauko ba kuma wallahi bazan koma da itaba sayar da shegiya zanyi..."
Saida ta dan ja numfashi sannan cikin sanyin murya tace,
"Guy akan me zaka siyar da ita?
Tana da kyaufa"
"Tayi miki kyau?"
Daga kai tayi tana duba shafin Instagram akan wayarta,
"Shikenan nafasa siyarwa tunda kince tayi miki kyau zan barta muci gaba da dan basarwa da ita..."
Kafin tayi wata magana wayarta tasoma kida cikin sauri ta daga saboda ganin sunan yaya sagir dake jikin screen din wayar balo balo,
"Hello Yaya yanzu fa nake son kiranka inji ko ka sauka..."
"Na sauka yanzu bahijja,zuwana gida ma kenan...
Dan Allah ki kula kinji...,ki dage kiyi karatu banda wasa da shashanci....ga antynki zaku gaisa"
"Insha Allah yaya zanyi yadda kace...toh bata"
Bayan sun gaisa da Marakisiyya sake karbar wayar yayi ya dan kara yimata nasiha sannan sukayi sallama,tagumi tayi ta zubawa wayar tata ido bayan sunyi sallama.
Gaba daya gidan cikin tashin hankali suke inka dauke baba kadai wanda yafisu tawakkali sannan kullum yake yimusu nasiha akan su kwatanta hakuri su rungumi k'addarar da ubangiji Allah ya saukar musu,tsakanin bahijja da shamsiyya kuwa ba asan waye yafi wani zubar da hawaye ba domin kullum ne sai kowaccensu tayi kuka sakamakon halin da ta tsinci kanta,gaba dayansu sun rame sun fita kamanninsu saboda tsabar tashin hankali,
Ita badiyya ma ko tsakar gida bata fitowa sai dai idan dole ce tasa amma rai da rai tana dakin gwaggo amarya ko na inna sabuwa.
Ayaune shamsiyya ta kudiri niyyar zuwa gidan abdurrahman debo kayanta tunda dai ta tabbata aure ya mutu,itada su zuhuriyya da gwaggo amarya suka tafi sukaje suka tattaro duk abinda yake natane sai magriba sannan suka gama suka dawo gida,daukar wayarta tayi ta tura masa text message kamar haka,
_Abban musaddiq naje na kwashe kayana kamar yadda ka bukata amma kasani har gobe kana nan makale cikin zuciya ta ina fatan ka maida ni dakina idan ka huce._
Tunda yaga sakon nata yayi biris da ita bai kulaba har sai lokacin da yazo kwanciya bacci sannan yatura mata sakon da ya daga mata hankali har ya hanata bacci a wannan dare,
Tana sakawa amrah Pampers domin kwanciya bacci text din nashi yashigo,daga wayar tayi daga kusa da ita tana addu'ar Allah yasa shine acikin zuciyarta,
Ai kuwa tana budawa taga shi dinne cikin sauri tafara karantawa kamar haka,
_Shamsiyya munyi rabuwa dake ta har abada saboda kinci amanata sannan kin ha'inceni....kisani ayanzu banda burin da yawuce na intaimaki baiwar Allahn nan da kikasa na batawa rayuwa nayi mata tabon da har abada duniya bazata daina kallonta dashiba,burina shine badiyya ta haihu lafiya bayan ta haihu zan aureta tunda shari'a tabani damar yin haka kuma cikin dake jikinta yanzu shi nake muradin gani domin ina mutukar sonshi....._
Ai bata kai ga karshen sakonba ta zabura ta mike har tana yarda amrah dake cinyarta saboda tashin hankali gaba daya jikinta rawa yake kamar mazari......
*Yar uwa littafin kumallon mata labarine da ba ataba yin makamancinsa ba a duniyar rubutun hausa dan haka kidaure ki mallakeshi ki karanta domin sharbar romon sakonnin dake cikinsa,littafine da yadace ace kowacce mace ta karanta shi matar aure,budurwa ko bazawara, naira 300 ne idan kina bukatar siyanshi sai ki tuntubi wannan number +447894142004 ko kuma wannan 08169334980.*
*_Ummi Shatu_*
[1/26, 10:47 AM] Nawarty
: 16***Cikin karaji wanda ke dauke da tashin hankali take furta,
"Wallahi bazai taba yuyuwa ba...kanwar tawa?