← Book details Yar Lesbian Ce 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 25

Sashe 12

Yar Lesbian Ce 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Na Rufa miki Asiri domin kina Sha'awar Aure Akan titi Amma Shine kikemun Rashin kunya.idan Naga dama Saina kira Mum yanzu Nace mata kinaso kimun fyade. ido feenah ta waro waje Kunya maganganun Shi Suka bata dauke kai tayi tana Hawaye ni bani bace Nayi Haka!

Kunenta yakara ja Karya nayi kenan?

Girgiza Kai Tayi Alamar Aa.yimun mgn karya nayi kenan.

Aa fa banceba bro Yazeed.

Toh Share Hawayen Naki Kuma kimun Shiru.toh tace yazeed duk saiyaji ba dadi yamata Abu kuma Yanzu yaci Zalinta.Sabida karta Rainani ne ya fada Cikin Ranshi. itama magana take Aranta"duk da Sha'awa Ai wannan dagaji Sharri yamun besan Nasan halinshi ba" kwafa tayi bakasha miyauna Abanza ba Zakasan Feenah ka taba.

Magana kike ne?

Marairaice face tayi inane Nan Toh?

Siyar dake nazo yi.

Amma bro Yazeed.....muryar Leemah tajiyo tana fadin besty kin tashi Kenan.

Motar Suka bude Suka shiga.feenah tace Leemah,yaya Nazir ina kukaje?

Abinci naci besty gama Naki mika mata ledar tayi.

Amsa feenah tayi Shine kuka barni Ana...mintsilinta yazeed yayi tace "Ashhhhh" ya dai feenah da Zafi ne Abincin?eh tace Kamar yanda taga yazeed ya Nuna mata.

Sorry toh.ok No problem besty.tafiyar minti Ashirin ta karasa dasu Cikin birnin Zaria kofar gidansu Kausar yazeed yayi parking Atare Leemat da Nazir Suka Sauka.

Bude kofa feenah tayi zata Fita yazeed ya jawota bakinta ya bige yace parrot Common fita kiban waje.fita tayi Rike da bakinta ta Zagaya dayan Seat din da yazeed yake kanta tashigar yazeed ban yafe Abinda kaimun ba Kuma Wlh Saina Rama bashi kaci murguda baki tamai tabar wajen.kallonta Yazeed yake da mamaki Wannan yarinyar mai zan mata tabar Rainamun wayo,Hmmm kada tabari tashiga hannuna.

Nazir ne ya karaso yazeed fito mana.

Fita yayi fuska A daure daidai Nan mortar yusuf tayi parking fitowa yayi da mamaki Suke kallonshi, Shikuwa da murmushi ya karaso wajensu.

Naje gidan Mamy inno tace kunje Zaria Shine Nima Nazo ganin Amaryaa.

Tabe baki Yazeed yayi ai saikai mana jagora.

Toh kumuje Amma Naga bakuzo da wuriba.

Kallon Nazir Yazeed Yayi ga irinka Nan Wanda yabiyema yara yaja duk Sun Raina mutane. dariya Sukayi Suna Nan mukafi Auki Ai.

Atare Suka shiga daret parlon baki Suka wuce Su Feenah Sukayi Cikin gidan.

Hajiya kadaice A parlon tana kallo da Sallama Suka karasa wajenta Suna gaidata.Cikin fara'a take Amsa gaisuwar mutanen Kaduna Shine bansan Zaku zoba?

Hajiya itama Kausar bata Saniba Surprising dinta mukai.Ah lallai Zataji dadi kun kyauta kuma ya mutanin gidan?

Suna lfy qalau Sunce Agaidaki.ina Amsawa drivern ya tafi ne?

Leemah tace Aa hajiya bro Yazeed ya kawo mu shida yaya Nazir.

Shine kuka barsu waje kuma?

Suna parlon baki.

Aa nan yakamata Sudawo inada manyan baki haka.Hajiya Yusuf ma yana tare dasu.Ah lallai Bari Nasa Ashigo dasu.

Kutashi kushiga Ciki tana Sama.

Tashi Sukai Suka haura Sama.Leemah ta tura dakin tana Amarya bata laifi.Chan karshen gado Suka hango Kausar da Sauri Suka karasa Kanta Sukai gaba dayansu.Afirgice ta tashi Atare Leemah da feenah Suka hada baki wajen fadin Surprise??

Wow kausar ta fada "I Really appreciate it" Rungume juna Sukai Suna dariya Saida suka dade Ahaka tukun Suka Saki juna.

Kallon kausar Leemah Tayi tace kin Rame Sosai Kausar.

Ai dole inata tunani Halimcy.

Tunani Kuma?

Eh mana Na Abinda na Aikata Abaya dakuma na Aure Uwa Uba Shekaran jiya danaje Asiviti Dr yafadamun Cewa......gaba daya yanda tafadama ma hajiya Haka tasanar dasu Leemah, Amma yanzu jiya munje Islamic Chemis da hajiya sunbani magani nama fara Amfani dashi kunji Abinda yasani tunani.

Nisawa Sukai gaba dayansu feenah mai arhar hawaye har tafara kuka.

Cikin kuka take cewa Ni dama Chan shiyasa Banson Saka yatsa din Nan Koda ba'a fada manava kausar kinsan Akwai hatsari, duk dacewa ba'a ma Ubangiji wayo mukuma yanzu menene tamun matsalar Oho.

Ba wata matsala Insha Allah besty tunda muntuba mundaina, itama Kausar Saka yatsa ne yaja mata infection din but muyita Addu'a Insha Allah Zaki rabu dashi kuma kirinka Amfani da maganin yanda ya kamata.

Amma Leemah bakiji tace tana tunanin ita dsvirgn bace?

Toh Feenah shima Dr din bafa cemata yayi tazama ba, kokunto take Kuma nataba jin wasu matan Aure nafadin Mace bata Rasa budurci Sai idan Sex tayi toh yanzu tunda bashi kausar tayi ba Saiku daina damuwa kan wani Virgin Or dsvirgn. dahaka Leemah ta kwantar musu da hankali Sukabar maganar.

Kausar gyaran jiki fa?

Leemah Hajiya tace idan muka dawo gaba daya Sai Akai tarewan Zuwa 2weeks Sabida gyaran jikin.

Yes hakan yayi Amma kinfara Shan irin Abubuwan da Akeba Amare ko?

Kallonta feenah tayi besty ina kika Samo Wannan Surutun,har kikasan wa'innan Abun?

Kardai ko yaya Nazir yar bariki Zai Auro. dariya sukai gaba dayansu Suna tafawa. feenah ta kalli Kausar ke yusuf fa yazo.ido t waro Kice Allah!

Hajiyace ta Leko Kausar kishiryafa yusuf yazo zasu koma ne. toh Hajiya.

Leemah kizo d'ana nakiranki.

Rufe ido leemah tayi bata Amsaba hajiya tafita tana dariya.Lallai yaya Nazir Hajiyama yake aikowa Abun Naku ya shahara.

Ba ruwanki besty Leemah ta fada tayi waje.

Cikin lokuta kadan feenah ta taimaka ma Kausar tashirya Cikin wani material milk Colour dinkin Riga da Siket.kwalliya feenah ta tsantsara mata tayi Kyau kuwa sosai, Karfafa mata quiwa feenah ke karayi yayinda data Rakata har parlo.

Yusuf na ganinsu ya taso.

Wlcm my wife.Murmushi Kausar tamishi ta gaida Yazeed dake gefe yusuf yaja hanunta Sukabar parlon.juyawa feenah tayi zata wuce Yazeed yaja dan tsaki.

Juyowa tayi da murmushi tace Ayya bro Yazeed kai kadai ko Nasha fada maka kaikam kayi kwantai, yanzu gashinan duk suntafi fira Sun barka.

Kaikam Saidai kaga Ana Haka kalli Iska ta hura Ahannunta ta hurar mishi lokaci daya da wani irin kiss kashe ido daya tayi tabar wajen.

Amaimakon naga Yazeed ya fusata sainaga ya lumshe ido yana murmushi.

Duk Abinda tayi Kyau yake mata yafada Cikin Ranshi.

Akalla Sunkai Awa biyar tukun suka kama Hanyar kaduna.bayan masu love Sunsha sun koshi.

Yazeed tunda feenah ta tsokaneshi be Kara ganin taba harsuka bar garin Zaria.

Page...35
Misalin 12 Na dare Su yazeed Suka karasa garin Kaduna Dan haka yana Zuwa wanka yashiga yayi. be wani dau lokaci ba yafito yayi Shirin bacci Cikin pyjama.

Kwanciya yayi da nufin yatashi da wuri domin Gobe 7:30 yakeson yafita Zuwa Office.

Saida yayi kusan 1h A kwance bacci yaki daukanshi Toh meke damuna tambayar dayayima Zuciyarshi kenan.

Kasa Amsamai tayi Saima tunanin Abinda ya faru dashi dazun data bijiro mishi.

Lumshe ido yayi yana tuna yanda Feenah take bacci dazun Kan jikinshi.

I like her ya fada lokacin daya tuna irin Abun datacemishi dazun.

Ayya Nariga Dana fadamaka Kayi kwantai kaikam Saidai kaga Ana.....Rintse ido yayi ganin Abinda tamishi yake Kamar yanzu Abin ke faruwa.

Me yasa Nake tunanin yarinyar Nan Haka?

Kawai tana birgeni ne That is way yaba kanshi Amsa.

Murmushi yayi yana lasan lips dinshi Ohmmm So Sweet mouth dinta.

Bude ido yayi A'uzubillah!

Shetan nason yayi wasa da Rayuwata meyasa Zanrinka tunani irin wannan bayan ni yarinyar Sam bataimun ba Asalima Haushinta Nakeji, Me ma yasani jiya ban tambayeta Akan Abinda Naji tanayi kwanaki ba?

No Gara da ban tambayeta ba tunda ba matsalata bace.

Cije baki yayi Amma Nayi Sake ma da yarinyar ta Rainani da yawa Zanyi magananinta wai kamarni ta kalline tacemun Nayi kwantai Mtswww yaja tsaki ya Juya baya. bangaren Yusuf Shima kwance yayi yana tuna Kausar gaba daya yakasa bacci.

Wayanshi ce tafara kara kamar bazai dagaba Saikuma ya jawo ganin mai kiran Nashi yasashi mamaki dagawa yayi Hello! daga dayan bangaren Akace Bakai bacci bane Yusuf?

Kai Zan tambaya yazeed kaida Kace kana Zuwa Zakai bacci, Ni baccin yaki tafiya dani, Nikam Zanma iya daurewa Kausar tagama karatun nan bata bani Hakkina ba kuwa!

Wlh yazeed tunda Aka dauramun Aure da ita wata irin Sha'awa Nake fama da'ita wanda kamin dauren Auren Sam bana irin Haka.

Gashi gobe Zasu koma Skul Narasa yanda Zan nunamata bukatata Sabida Na lura kamar ma tsoro Takeji, dazunfa kissing dinta Kawai Nayi Amma...... katseshi yazeed yayi Kai Malan Sai Surutu kake kamar wani Radio Ni tambayarka Kaji Nayi?

Aini bani Nasaka kayi Auren jira ba, idan bukatar matarka kake nakaima Abba wayar ka fada mishi tunda Shine waliyinka, kaga Sai yasan yanda Za'aiyi Akawo maka matarka Ayau karatun ba dole Sai tayiba.

Mtswww Yusuf yaja tsaki Kai duk Abinda bazai yuwuba Shi kake fadi mema yasaka ka kirani yanzu?

Tabe baki yazeed yayi Ohhh Nifa namance mema yasa Na kiraka Nakasa bacci ne Shiyasa. dariya Yusuf yayi yace toni mezanma Danka kasa bacci ko number Mufeeda kake bukatar Nabaka?

Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar. dariyar mugunta yusuf yayi yace Nasan Ka fara Kamuwa muje Ahaka....

Basuda niyyar yin bacci Dan Gaba dayansu Zaune Suke Suna magana Akan yanda Zasu kayata komai Na bikin Kausar idan time yazo.

Leemah ta kalli Kausar bari nafara Miki fadan Aure kamin kowa ya fara Nashi. dariya kausar tayi tace bayan Babana ya rigaki. dafe goshi Leemah tayi irin batasoba Shikenan bari nazama ta biyu, ehm tayi gyaram murya Kinga Yusuf yana Sonki Sosai So Idan muka kaiki daki Zagewa Zakiyi Cikin Zaman takewar Aurenku Ku gina Soyayya kauna hakuri biyayya da Sauransu, kinsan yan matan yanzu kadan Suke jira Suga ballagazar mace Su Aure mata miji, daga baya kuma Abarki da tunani tunani, So kikama mijinki Kimishi duk wani Abu daya Umarceki wanda be Sab'a ma Shari'a ba Hakan Shi Zaisa Aurenku ya daure Cikin farin Ciki. feenah datunda Leemah tafara Magana take kallonta Cikin Mamakin Waye yasanar da'ita wa'innan Abubuwa Haka.

Kallonta tayi tace Sannu parrot Ai wannan ko Malama khadija Sai Haka. dariya Leemah tayi tace besty kina mamaki ko Zan dawo kanki Soon Kidai daure Ki fitar da wanda Zuciyarki keso ba wanda Kike ganin kamar Shine mijin kiba. dariya Suka kwashe dashi Leemah da Kausar yayinda feenah ta Daure face me kenan kike fada Leemah?

Besty koda Namiki bayani ba lallai kigane ba Kawai tafi Ki kwanta Abinki. tabe Baki Feenat tayi ta tashi tashiga toilet.

Leemat kuwa Cigaba tayi da maganar da takema Kausar cewarta fadan Aure ne lol.

Feenah fitowa tayi daure da Alwala tayi Shirin baccin ta ta Kwanta.
Chapter 12 · 0% Book details