Sashe 50
Tarayya Part One Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan fitarsu wanka tashiga tana fitowa tayi sallolin dake kanta dasu magrib da akayi tana gamawa ta shirya cikin pencil skinny jean blue daya kama cinyoyinta da White shapeless top sai White club scarf data rufe kanta dashi ta fito fiddo wayarta daga handbag dinta taga misscalls dinsu umma da ammy harma dana nuratu tafara kiransu daya bayan daya tana cikin wayane da ammy suhailat tashigo tana murmushi itama cikin adonta na wani black straight skirt daya fiddota da red chiffon top gashinta daure saidai bata saka hula ba tace,
kiyi sallar ishai kifito muyi dinner already your ango is home.
Murmushi tayi tana cewa,
Ok ganinan zuwa.
Sallar ishai tayi tana gamawa ta gyara scarf dinta tareda fesa turare da humra mai sanyin qamshi ta fesa mouth freshner abakinta ta dauki wayarta ta fito.
Zaune yake kan dining din shidasu amah sai suhailat dake qoqarin zama ta gama zuba nata abincin
Ta bayansa yajiyo wani irin qamshi ya lumshe ido ya bude dan tabbas kodata canza turare kusancinta sanannene a zuciyarsa tana qarasowa gabansa abincin daya saka bakinsa ya sarqesa ya rufe baki yana tari da sauri suhailat tabashi ruwa tana dariya tace,
Easy karka illatamin kanka she's really here ba gixo bane.
Karba yayi yasha yana watsa mata wani kallo yace,
Dake aka hada baki right...
Murmushi tayi tace,
Ba ruwana ammy ce.
Juyowa yayi ya kalli inda take cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyarta dake fizgar zuciyarsa duk yunwar dayakeji ta bace.
Ita kuwa abincinta takeci hankali kwance duk da zuciyarta rawa takeyi sbd irin kallonsa datakeji yana yawo ajikinta.
Barin dining din yayi sbd zai iya bada kansa yakoma kan kujerun palon ya zauna yana canxa channel zuwa news duk da dai Sam baimasan meyakeyiba sbd halinda zuciyarsa take ciki.
Bayan sungama Carolina ta tattara gurin suhailat takaisu amah daki sukai duk abinda zasuyi suka kwanta saidata tabbatarda sunyi bacci tafito lokacin ba kowa palon kowa na dakinsa.
Dakin rumanah ta nufa kai tsaye tayi mata saida safe tareda sanarda ita kwana biyu biyu zasu riqa yi tace mata tou.
Tana sane ta sharesa taqi zuwa gurinsa ta tube ta dauko rigar baccinta zata saka saidata daga hannuwanta zata saka taji an zare towel 'dinta da sauri ta juyo Ashe amatse yake da ita tana juyowa sai a jikinsa atare suka sauke ajiyar zuciya yana zare rigar hannunta yayi jifa yana kallon cikin idanuwanta dashi itama take kallo.
Jikin wardrobe ya matseta yana cigaba da kallonta zuciyarsa cikeda wani irin farin ciki ahankali yace,
Wani irin sone zuciyata ke miki ummu-rumanah bulama.
Kunnensa takai bakinta cikin wani irin salo tace,
Irin sonda ummu-rumanah kewa maheer abdulshams..
Wani irin murmushi yasaki tareda hade fuskarsu sbd tsikar jikinsa data tayar masa ya dora bakinsa kan nata yace,
I love you ummu-rumanah bulama.
I love you more maheer abdulshams.
Hade bakinsu yayi suka saki numfashi atare cikin tsananin kewar junansu ya cirata suka isa gadonta ya zura hannu ya kashe wuta.
Washe gari da wuri ya tashi yayi shirin office bayan sun gama lalacewarsu har gurin wanka.
Atare dukkaninsu sukayi breakfast kafin shiya fara fita tukuna yaran sai suhailat data futa qarshe.
Yaso dawowa gida da wuri amma sbd dorarta zaman lafiya da qauna tsakanin iyalinsa yafasa harsaida lokaci yayi yadawo.
A ranarma a dakinta suka bajewarsu saidai duk yanda yaso qin latti saidayayi sosai.
Watanta shida da dawowa tafara laulayin ciki Wanda take samun kulawa sosai daga garesu har Allah yasauketa lafiya tasamu 'yan biyu mace da namiji.
Zaman lafiya kwanciyar hankali tareda aminci da qaunar juna mai cikeda fahimta suke gudanarwa tareda girmama juna.
*_ALHMDLLH nan nakawo qarshen tarayya da yardar Allah masoya ina miqa godia sosai sbd wlh yawanku bazai bari na iya batokuba._*
*_Kusani dai mamuh takuce kuma natane._*
_*idan nayi kuskure kokuma mantuwa ta Kumin uzuri yanayi rubutune Allah yabamu ikon daukar darasin ciki.*_
*_FAHIMTARWA..._*
*_Idan marubuci yayi rubutu za'ace bai San abu ba baiyi bincike akan abu ba amma yaje yarubuta sbd shirme da rashin sanin meye rubutu.._*
*_Tou kuma idan mutum yayi binciken yarubuta yanda abin yazo ace baida ilimi.._*
*_Labarin tarayya yaxone akan tun asalinsu ba musulmai bane akwai kafurci jahilci ataredasu Wanda hakan duk shine silar komai dan haka dole sai an bayyanarda jahilcinsu da kafircinsu ta hanyar sunayensu da ayyukansu yanda labari zai tafi daidai.....ga masu cewa sunayen ciki basu halastaba kenan..._*
*_Masu cewa babu addini,babu riqo da addua da basu komawa Allah ba kuma ta yaya zasuyi hakan bayan anbayyanar dasu marasa sani acikin labarin idan lokacin yi da amfani da hakan yakai ai za'a sakane..._* *_dan Allah muriqa duba asalin tsarinda aka 'doro labari mu riqa binsa daki daki dan sanin abinda zamu riqa cewa._*
*_Nagode Allah yaqara sadamu gaba._*
[8/7, 7:38 AM] ummul aulad: *_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association
*44*
Not edited.
Duk yanda yaso yayi komai cikin lokaci yakoma hakan bai samuba sbd zazzabi mai qarfi daya kwantar dashi tsawon kwana biyu
Qarshe dai dole ya daure suka tafi kai tsaye companyn dake rubuce a jikin takardun da taimakon wani ma'aikacin hotel din suka isa.
Da farko sunsha wahala kafin suka samu ganin shugaban companyn alhaji babaye salmanu bulama.
Kai tsaye khaleefa yafitarda takardun dayazo dasu ya ajiye gaban alhaji babaye.
Kallo daya yayi musu harzai dauke kai yayi magana yaga sunan dake jikinsu yayi musu wata irin damqa yana dubawa sbd basuyi masa kama dana yanxuba wannan rubutu da sunan company dinne tunna iyayensu na shekarun dasuka wuce.
Budesu yaringayi daya bayan daya haryakai qarshe ya miqe tsaye sbd tabbarda sune asalin takardun da 'yayansa da matarsa suka tafi dasu.
Kallon khaleefa yayi da sauri tareda zagayowa daga table dinsa jikinsa na wata irin rawa tun kafin yayi magana khaleefa yaciro alamar masarautar daya fito ya miqa masa cikin turanci yace,
Nazone dan neman asalin sarauniyar qasata ummu-rumanah bulama..
Rawa jikin alhaji babaye yaqara yace,
Ina kasamo wainnan takardun?
Ina masu su suke?
Masu wainnan takardun sun rasu saidai 'yarsu wadda itace sarauniyar qasarmu ayanxu....
Wani irin kuka alhaji babaye yasaki tareda rungume khaleefa duk da dai yasan dole yayi bincike akan hakan kafin yagama yarda.
Waya yaciro yakira qanwarsu
hajiya yakurah yafada mata nan hankali ya tashi sbd farin ciki da murna tareda wasi wasin zamtowar zancen gskia.
Da kansa yakaisu gidansa akai musu masauki kafin yatabbarda zancen duk da yasan baza'a yimusu qarya dan a cucesu tun daga qasar Ethiopia ba kuma daga masarautarsu.
Washe gari cikin manyan motoci suka dunguma zuwa garinsu kutti dan sake tabbatarwa.
Sai tsakiyar dare suka isa kuma acikin daren aka tara duk dattijan garin dasukasan su bulama da asma'u tun zuwansu garin da duk abinda yafaru.
Kuka sosai alhaji babaye yayi dayaji irin rayuwar da 'dan uwansa da matarsa sukayi saidai kuma yanzu babu abinda yakeson gani kamar 'yar dan uwansa.
Daga alhaji babaye sai khaleefa suka koma sbd khaleefa jirgi zaibi yakoma bazai iya tafiyar ruwaba kuma sauran binciken da tabbatarwar idan sun haduda rumanah zasu qarasa tabbatarwa.
Koda suka koma gida sosai hajiya yakurah taso bin khaleefa suje tare saidai maigidanta yace tabari yadawo daga China saisuje gabaki dayansu da haka khaleefa yatafi sbd ciwo dake neman kwantar dashi sbd bai qaramar wahalaba yasha a tafiyar.
A yau saqon haroun ya iso gareta an kammala aikinta.
Shiru tayi bayan fitar Jakadiya sbd tunanin yaya maheer zai karbi zancen sbd dole tana buqatar aiwatarda abinda tayi niya dan tanaji jikinta yasaki sosai jininta qarewa yakeyi sbd tsananta da abin yafarayi ajikinta sbd jinin dataqi zubarwa har lokacin tasan daf take da rasa hankalinta dan wata irin zabura dake kamata yanzu duk da tana qoqarin boyewa ammy da maheer tanaji abin yafara cin qarfinta.
Kallon abeel dake kwance jikinta tayi zatai magana jini ya digo ta hancinta ya sauka kan fuskarsa tayi saurin goge masa tareda ajiyesa ta dauki tissue tana dafe kanta da jiri ke juyawa dashi.
Durqusa gurin tayi tana fidda wani irin nishi cikin azaba tsawon mintuna kafin tasamu taci qarfin abin tana kiran sunayen Allah harya lafa kafin tayi wani yunqurin miqewa ya turo qofar dakin yashigo cikin nutsuwa idanuwansa kanta yana kallon tissues din gabanta dasuke lalace da jini hakama hancinta zuwa bakinta duk jini.
Saurin goge hancinta tahau yi saidai kuma atake jinin yasake 6allewa ta rintse ido cikin wani irin hali tafara nishi mai wuyar fita.
Da wani irin gudu ya qaraso gareta tun kafi yakai hannunsa gareta idanuwanta suka fara qoqarin rufewa yayi saurin tarota jikinsa yana kiran sunanta da qarfi.
Ganin tana neman fita hayyacinta yasa ya bude bedside drawer dinta yadauko maganin da negasi yabayar ariqa bata idan jinin yazo mata ya bude gabaki daya ya zuba mata abaki cikin tashin hankalin saidai jinin bai tsayaba amma idanuwanta sun bude tafara qoqarin tashi tana karbar tissue din dayake qoqarin kaiwa hancinta tace,
Banda lokaci inason sanardakai abinda nake ashirin aikatawa ayau sbd banason na mutu abanza batareda na tsayarda abinda ke faruwaba.....
Wani irin tari tayi jini mai tarin yawa ya fito bakinta kamar amai
Atake ya rungumota abinda bai taba ba arayuwarsa hawaye suka gangaro masa yafara girgiza kai yana hanata magana..
Girgiza masa kai tayi awahalce tace,
Taimakeni na shirya muje mukawa qarshen matsalar sbd 'yan baya su samu nutsuwa da kwanciyar hankalin gudanarda mulkin adalci.
Kasa motsi yayi saidata saki kuka ahankali tana kallonsa cikin rawar murya tace,
Karka manta ka min alqawarin tsayawa dani dan kawarda matsalar data lalata farin cikinmu dana wainda basujiba basu ganiba.
Cikin wani irin hali yace,
Na miki alqawari amma banda sadaukar da lafiyarki ko rayuwarki meyasa z......
Rufe masa baki tayi cikin wani irin yanayi tace,
Mu barwa Allah zabi zai mana mafita.
Amatuqar wahalce ya taimaka mata ta shirya sbd tuni alummar mineelik da kewayenta suka hallara sbd mahimmin saqon daza'a bayyanar garesu.
Duk yanda yakeson daurewa kasawa yayi lokacinda zasu shiga inda dukkanin jama'arta zasu ganta jawota yayi ya rungume da qarfi cikin rawar murya yace,
Kisani har abada bazan saki hannunkiba zamu fuskanci duk abinda zai tunkaromu atare, ummu-rumanah bulama kece zuciyar maheer abdulshams so please fight this battle for my love...
Ajiyar zuciya tasauke ahankali tareda zamewa daga jikinsa tana riqe hannun ammy dake hawaye gefenta Jakadiya dake gefensu tayi saurin miqawa ammy tissues ganin jinin yanason sake tsananta.
kiyi sallar ishai kifito muyi dinner already your ango is home.
Murmushi tayi tana cewa,
Ok ganinan zuwa.
Sallar ishai tayi tana gamawa ta gyara scarf dinta tareda fesa turare da humra mai sanyin qamshi ta fesa mouth freshner abakinta ta dauki wayarta ta fito.
Zaune yake kan dining din shidasu amah sai suhailat dake qoqarin zama ta gama zuba nata abincin
Ta bayansa yajiyo wani irin qamshi ya lumshe ido ya bude dan tabbas kodata canza turare kusancinta sanannene a zuciyarsa tana qarasowa gabansa abincin daya saka bakinsa ya sarqesa ya rufe baki yana tari da sauri suhailat tabashi ruwa tana dariya tace,
Easy karka illatamin kanka she's really here ba gixo bane.
Karba yayi yasha yana watsa mata wani kallo yace,
Dake aka hada baki right...
Murmushi tayi tace,
Ba ruwana ammy ce.
Juyowa yayi ya kalli inda take cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyarta dake fizgar zuciyarsa duk yunwar dayakeji ta bace.
Ita kuwa abincinta takeci hankali kwance duk da zuciyarta rawa takeyi sbd irin kallonsa datakeji yana yawo ajikinta.
Barin dining din yayi sbd zai iya bada kansa yakoma kan kujerun palon ya zauna yana canxa channel zuwa news duk da dai Sam baimasan meyakeyiba sbd halinda zuciyarsa take ciki.
Bayan sungama Carolina ta tattara gurin suhailat takaisu amah daki sukai duk abinda zasuyi suka kwanta saidata tabbatarda sunyi bacci tafito lokacin ba kowa palon kowa na dakinsa.
Dakin rumanah ta nufa kai tsaye tayi mata saida safe tareda sanarda ita kwana biyu biyu zasu riqa yi tace mata tou.
Tana sane ta sharesa taqi zuwa gurinsa ta tube ta dauko rigar baccinta zata saka saidata daga hannuwanta zata saka taji an zare towel 'dinta da sauri ta juyo Ashe amatse yake da ita tana juyowa sai a jikinsa atare suka sauke ajiyar zuciya yana zare rigar hannunta yayi jifa yana kallon cikin idanuwanta dashi itama take kallo.
Jikin wardrobe ya matseta yana cigaba da kallonta zuciyarsa cikeda wani irin farin ciki ahankali yace,
Wani irin sone zuciyata ke miki ummu-rumanah bulama.
Kunnensa takai bakinta cikin wani irin salo tace,
Irin sonda ummu-rumanah kewa maheer abdulshams..
Wani irin murmushi yasaki tareda hade fuskarsu sbd tsikar jikinsa data tayar masa ya dora bakinsa kan nata yace,
I love you ummu-rumanah bulama.
I love you more maheer abdulshams.
Hade bakinsu yayi suka saki numfashi atare cikin tsananin kewar junansu ya cirata suka isa gadonta ya zura hannu ya kashe wuta.
Washe gari da wuri ya tashi yayi shirin office bayan sun gama lalacewarsu har gurin wanka.
Atare dukkaninsu sukayi breakfast kafin shiya fara fita tukuna yaran sai suhailat data futa qarshe.
Yaso dawowa gida da wuri amma sbd dorarta zaman lafiya da qauna tsakanin iyalinsa yafasa harsaida lokaci yayi yadawo.
A ranarma a dakinta suka bajewarsu saidai duk yanda yaso qin latti saidayayi sosai.
Watanta shida da dawowa tafara laulayin ciki Wanda take samun kulawa sosai daga garesu har Allah yasauketa lafiya tasamu 'yan biyu mace da namiji.
Zaman lafiya kwanciyar hankali tareda aminci da qaunar juna mai cikeda fahimta suke gudanarwa tareda girmama juna.
*_ALHMDLLH nan nakawo qarshen tarayya da yardar Allah masoya ina miqa godia sosai sbd wlh yawanku bazai bari na iya batokuba._*
*_Kusani dai mamuh takuce kuma natane._*
_*idan nayi kuskure kokuma mantuwa ta Kumin uzuri yanayi rubutune Allah yabamu ikon daukar darasin ciki.*_
*_FAHIMTARWA..._*
*_Idan marubuci yayi rubutu za'ace bai San abu ba baiyi bincike akan abu ba amma yaje yarubuta sbd shirme da rashin sanin meye rubutu.._*
*_Tou kuma idan mutum yayi binciken yarubuta yanda abin yazo ace baida ilimi.._*
*_Labarin tarayya yaxone akan tun asalinsu ba musulmai bane akwai kafurci jahilci ataredasu Wanda hakan duk shine silar komai dan haka dole sai an bayyanarda jahilcinsu da kafircinsu ta hanyar sunayensu da ayyukansu yanda labari zai tafi daidai.....ga masu cewa sunayen ciki basu halastaba kenan..._*
*_Masu cewa babu addini,babu riqo da addua da basu komawa Allah ba kuma ta yaya zasuyi hakan bayan anbayyanar dasu marasa sani acikin labarin idan lokacin yi da amfani da hakan yakai ai za'a sakane..._* *_dan Allah muriqa duba asalin tsarinda aka 'doro labari mu riqa binsa daki daki dan sanin abinda zamu riqa cewa._*
*_Nagode Allah yaqara sadamu gaba._*
[8/7, 7:38 AM] ummul aulad: *_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association
*44*
Not edited.
Duk yanda yaso yayi komai cikin lokaci yakoma hakan bai samuba sbd zazzabi mai qarfi daya kwantar dashi tsawon kwana biyu
Qarshe dai dole ya daure suka tafi kai tsaye companyn dake rubuce a jikin takardun da taimakon wani ma'aikacin hotel din suka isa.
Da farko sunsha wahala kafin suka samu ganin shugaban companyn alhaji babaye salmanu bulama.
Kai tsaye khaleefa yafitarda takardun dayazo dasu ya ajiye gaban alhaji babaye.
Kallo daya yayi musu harzai dauke kai yayi magana yaga sunan dake jikinsu yayi musu wata irin damqa yana dubawa sbd basuyi masa kama dana yanxuba wannan rubutu da sunan company dinne tunna iyayensu na shekarun dasuka wuce.
Budesu yaringayi daya bayan daya haryakai qarshe ya miqe tsaye sbd tabbarda sune asalin takardun da 'yayansa da matarsa suka tafi dasu.
Kallon khaleefa yayi da sauri tareda zagayowa daga table dinsa jikinsa na wata irin rawa tun kafin yayi magana khaleefa yaciro alamar masarautar daya fito ya miqa masa cikin turanci yace,
Nazone dan neman asalin sarauniyar qasata ummu-rumanah bulama..
Rawa jikin alhaji babaye yaqara yace,
Ina kasamo wainnan takardun?
Ina masu su suke?
Masu wainnan takardun sun rasu saidai 'yarsu wadda itace sarauniyar qasarmu ayanxu....
Wani irin kuka alhaji babaye yasaki tareda rungume khaleefa duk da dai yasan dole yayi bincike akan hakan kafin yagama yarda.
Waya yaciro yakira qanwarsu
hajiya yakurah yafada mata nan hankali ya tashi sbd farin ciki da murna tareda wasi wasin zamtowar zancen gskia.
Da kansa yakaisu gidansa akai musu masauki kafin yatabbarda zancen duk da yasan baza'a yimusu qarya dan a cucesu tun daga qasar Ethiopia ba kuma daga masarautarsu.
Washe gari cikin manyan motoci suka dunguma zuwa garinsu kutti dan sake tabbatarwa.
Sai tsakiyar dare suka isa kuma acikin daren aka tara duk dattijan garin dasukasan su bulama da asma'u tun zuwansu garin da duk abinda yafaru.
Kuka sosai alhaji babaye yayi dayaji irin rayuwar da 'dan uwansa da matarsa sukayi saidai kuma yanzu babu abinda yakeson gani kamar 'yar dan uwansa.
Daga alhaji babaye sai khaleefa suka koma sbd khaleefa jirgi zaibi yakoma bazai iya tafiyar ruwaba kuma sauran binciken da tabbatarwar idan sun haduda rumanah zasu qarasa tabbatarwa.
Koda suka koma gida sosai hajiya yakurah taso bin khaleefa suje tare saidai maigidanta yace tabari yadawo daga China saisuje gabaki dayansu da haka khaleefa yatafi sbd ciwo dake neman kwantar dashi sbd bai qaramar wahalaba yasha a tafiyar.
A yau saqon haroun ya iso gareta an kammala aikinta.
Shiru tayi bayan fitar Jakadiya sbd tunanin yaya maheer zai karbi zancen sbd dole tana buqatar aiwatarda abinda tayi niya dan tanaji jikinta yasaki sosai jininta qarewa yakeyi sbd tsananta da abin yafarayi ajikinta sbd jinin dataqi zubarwa har lokacin tasan daf take da rasa hankalinta dan wata irin zabura dake kamata yanzu duk da tana qoqarin boyewa ammy da maheer tanaji abin yafara cin qarfinta.
Kallon abeel dake kwance jikinta tayi zatai magana jini ya digo ta hancinta ya sauka kan fuskarsa tayi saurin goge masa tareda ajiyesa ta dauki tissue tana dafe kanta da jiri ke juyawa dashi.
Durqusa gurin tayi tana fidda wani irin nishi cikin azaba tsawon mintuna kafin tasamu taci qarfin abin tana kiran sunayen Allah harya lafa kafin tayi wani yunqurin miqewa ya turo qofar dakin yashigo cikin nutsuwa idanuwansa kanta yana kallon tissues din gabanta dasuke lalace da jini hakama hancinta zuwa bakinta duk jini.
Saurin goge hancinta tahau yi saidai kuma atake jinin yasake 6allewa ta rintse ido cikin wani irin hali tafara nishi mai wuyar fita.
Da wani irin gudu ya qaraso gareta tun kafi yakai hannunsa gareta idanuwanta suka fara qoqarin rufewa yayi saurin tarota jikinsa yana kiran sunanta da qarfi.
Ganin tana neman fita hayyacinta yasa ya bude bedside drawer dinta yadauko maganin da negasi yabayar ariqa bata idan jinin yazo mata ya bude gabaki daya ya zuba mata abaki cikin tashin hankalin saidai jinin bai tsayaba amma idanuwanta sun bude tafara qoqarin tashi tana karbar tissue din dayake qoqarin kaiwa hancinta tace,
Banda lokaci inason sanardakai abinda nake ashirin aikatawa ayau sbd banason na mutu abanza batareda na tsayarda abinda ke faruwaba.....
Wani irin tari tayi jini mai tarin yawa ya fito bakinta kamar amai
Atake ya rungumota abinda bai taba ba arayuwarsa hawaye suka gangaro masa yafara girgiza kai yana hanata magana..
Girgiza masa kai tayi awahalce tace,
Taimakeni na shirya muje mukawa qarshen matsalar sbd 'yan baya su samu nutsuwa da kwanciyar hankalin gudanarda mulkin adalci.
Kasa motsi yayi saidata saki kuka ahankali tana kallonsa cikin rawar murya tace,
Karka manta ka min alqawarin tsayawa dani dan kawarda matsalar data lalata farin cikinmu dana wainda basujiba basu ganiba.
Cikin wani irin hali yace,
Na miki alqawari amma banda sadaukar da lafiyarki ko rayuwarki meyasa z......
Rufe masa baki tayi cikin wani irin yanayi tace,
Mu barwa Allah zabi zai mana mafita.
Amatuqar wahalce ya taimaka mata ta shirya sbd tuni alummar mineelik da kewayenta suka hallara sbd mahimmin saqon daza'a bayyanar garesu.
Duk yanda yakeson daurewa kasawa yayi lokacinda zasu shiga inda dukkanin jama'arta zasu ganta jawota yayi ya rungume da qarfi cikin rawar murya yace,
Kisani har abada bazan saki hannunkiba zamu fuskanci duk abinda zai tunkaromu atare, ummu-rumanah bulama kece zuciyar maheer abdulshams so please fight this battle for my love...
Ajiyar zuciya tasauke ahankali tareda zamewa daga jikinsa tana riqe hannun ammy dake hawaye gefenta Jakadiya dake gefensu tayi saurin miqawa ammy tissues ganin jinin yanason sake tsananta.