Sashe 46
Tarayya Part One Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hawayen tausayin mijinta da 'danta tareda ammy ne suka gangaro mata ta sauke kanta tareda sakin kuka ahankali sbd tasan sune zasufi kowa kukan rashinta arayuwa sbd sune wainda takeda matuqar mahimmanci arayuwarsa ta yanda rashinta zai matuqar ta6a rayuwarsu.
Sunansa ta furta ahankali cikin zuciyarta sbd tasan mutuwarta zata tarwatsa zuciyarsa zatabarsa cikin mawuyacin hali saidai tasan suhailat na nan zata kula dashi.
Miqewa tayi ta nufi dakinta ta kwantarda abeel ta zauna gabansa ta qura masa ido tana fidda sautin kuka ahankali sbd kukane takeyi sosai.
Tana fitowa sashen rumanah kai tsaye shashen ammy ta nufa bata nuna mata komaiba tasanarda ita zataje Mali.
Ammy dake fama da ciwon kai mai tsanani takalleta da idanuwanta ahankali tace,
Allah ya kiyayeki ya hadaki da alkairin dake cikin tafiyar.
Amin ta furta ahankali tareda juyawa ta fice dan dama su amah suna Mali tuntuni da aka fara wainan rudanin.
Motocin dazasu kaita airport na fitowa daga masarautar tasaki wani irin kuka ahankali tareda rintse idanuwanta tana furta Allah yabani juriya da danganar rabuwa dakai maheer.
Suna isa airport basuyi minti ashirin ba suka tashi daga qasar Ethiopia zuwa mali.
Lokacinda ta wuce tabarsa daqyar ya iya fita yabar dakin ya nufi part dinsa yana qoqarin danne halinda zuciyarsa ke ciki amma yakasa saida jiri ya zaunar dashi kan kujera da qarfi ya rintse ido ga mamakinsa saiyaji kamar hawaye na neman zubo masa yayi saurin dafe kansa da hannu bibbiyu jin kamar zai rabe masa sbd yasan bazai ta6a iya cireta aransa ba.
Ahankali ta qaraso bayansa ta tsaya tareda zuba masa ido tana sake danne hawayenta..
Bude idanuwa yayi ahankali sbd he can feel her presence.
Juyowa yayi suka hada ido atake takasa riqe kukanta tafara girgiza kai tareda sakin kukan
Ya ware hannunsa 'daya alamar tahowa garesa da gudu ta qarasa ta fada jikinsa ya rungumeta sbd shikansa yana buqatarta kusa ayanxu.
Kukan datakene yafara bashi mamaki ya 'dago fuskarta ya kalleta atake yaji kwanyarsa ta qarasa hargitsewa ya bude baki zaiyi magana tayi saurin 'dora bakinta cikin nasa tana tsiyar hawaye.
Ahankali tasaki bakinsa tana kallon fuskarsa dake bayyane da damuwa cikin tsananin sanyin muryar kuka tace,
Ina sonka yarima maheer abdulshams,
Kaine farin ciki da rayuwar ummu-rumanah bulama,
Kaine abinda zuciyata bazata iya jure rashinsa ba,
Ina maka qauna mai girma a tun ranardana fara ganinka agabana.,
Wlh bazan taba iya aikata kuskurenda zai nesantani dakaiba bare kwatanta rayuwa babukai..
Kasan mutuwane kawai banyiba a daren ranar daka furta rabuwa dani maheer abdulshams,
Ummu-rumanah bazata iya rayuwa babu kaiba sbd kaine jigonta kuma jagorarta..
Share hawayenta tayi tareda jan numfashi kukanta na rage sauti tace,
Wlh haryanxu zuciyata zafi da takeyi da zancen daka fadamin kana tunanin zan iya rayuwane wlh mutu.....
Maidata yayi jikinsa da sauri ya rungumeta yana girgiza mata kai dan bazai iya ko maganaba.
Qanqamesa tayi tana cewa,
Na tuba ka yafemin.
Dora hannu yayi abakinta yana sake rungumeta ahankali ya furta,
Maheer abdulshams loves you ummu-rumanah bulama.,
Ummu-rumanah bulama kece mahadin rayuwar maheer abdulshams.
Murmushin qarfin hali tasaki ahankali tareda sake kwanciya ajikinsa.
Shiru sukayi dukkaninsu ajiyar zuciyarta kawai ke fita akai akai
Sai kuma shi dahar lokacin tunani da damuwar tafiyar suhailat ne kawai cikin ransa,
Tana buqatar shan iska zai barta tasamu sarari idan yagama da matsalar mineelik ya tabbatarda rumanah ta fita daga cikin wannan masifar zaije yadauketa su koma Georgia gabaki 'dayansu.
A daren ranar nan ta kwana gurinsa tareda abeel saidai kusan dukkaninsu babu mai nutsuwar yin bacci saidai shiru sukayi a kwance kowannen da abinda yake damun zuciyarsa.
Washe gari koda aka tashi aka tararda Allah yayiwa mamani rasuwa
Koda aka dudduba dan tabbatarda meya kasheta aka gano saran maciji ne har guri biyu a wuyanta da gefen hannunta sbd wani irin canzawa da fatarta tayi takoma Kore Kore alamar qarfin dafin macijin mai ha'darine.
Lokacinda Jakadiya ta kawo mata saqon mutuwar suna zaune kan dining maheer na tilasta mata cin abinci.
Kallon Nuratu dake jera musu sauran abincin breakfast din tayi da sauri tareda miqewa tsaye sbd ganin halinda tashiga lokacinda Jakadiya tagama fadar saqon da sauri suka rungume juna nuratu na sakin wani irin kuka ahankali tareda rintse ido tana girgiza kai.
Hawayen tausayin nuratun ne itama suka ciko idanuwanta ta bubbuga bayanta cikin son daure kukanta dake zuwa na tausayin kansu sbd sun tabbata marayu iyayensu dasukazo nan suka haifesu sun rasu sun barsu ayanxu sune kadai 'yan uwan kansu.
Cikeda tausayawa Jakadiya takallesu cikin sanyin murya tace,
Allah ya gafarta mata laifukanta ya sadata da rahamarsa ina miqo ta'aziya ga assultana da 'yar uwarta nuratu akan wannan rashi.
Ganin tana neman rikicewa da kuka yasashi yiwa Jakadiya wani kallo
Atake tayi gyaran murya tana cewa,
Nuratu kizo muje kiyiwa mahaifiyarki addua kafin a fice da ita.
Sakinta rumanah tayi tareda kallon fuskarta tana hawaye tace,
Allah yabaki haqurin rashinta yasakamiki dauriyar yimata addua.
Kallon rumanar tayi sbd jin bata ambatarwa mamanin rahamar ubangiji ba ahankali ta bude baki cikin tsananin sanyin murya tace,
Ina roqorwa mahaifiyata yafiya ki yafe mata sbd qauna da amincin dake tsakanina dake dan......
Kije na yafe sbd qauna da amincin dake tsakaninmu saidai haqqin ran 'yayana data dauka wannan tsakanintane da ubangijinsu shida ya haliccesu.
Ahankali ta furta,
ina fatar Ubangiji ya yafe mata.
Juyawa tayi ta fice rumanah ta juya ta zauna tana qoqarin saita nutsuwarta kartayi kuka saidai Sam takasa sbd duk yanda mamani taqita takashe mata 'dah ita din tatace.
Ta bayanta ya rungumeta jikinsa ahankali yana cewa,
Sorry luv.
Shigewa jikinsa tayi tana daina kukan dan tana buqatar rarrashin gabaki daya ta rasa ina ta dosa da rayuwarta.
Jin tayi shiru yasashi shafa kanta cikin sanyin murya yace,
Allah baya barin haqqin wani akan wani gashinan kin gani.
Shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya sbd tunowa da abinda zatai dan kawowa kowa sauqi da qarshen masifar sbd a yanxu abeel dintane kawai ake jira ya gia yahau dan haka bazata taba bari 'danta yahau wannan karagar ba sbd ajikinta tanajin masifa da balain dake cikinta yana yawo cikin jininta ita kadai tasan yaya takeji take daurewa sbd shirye take da yaqar komai akan qarfin soyayyar datakewa mijinta.
Abu taji na fitowa ta hancinta ta taba ahankali tashafo taga jinine da sauri ta goge sbd kar Maheer yagani.
Shigowar ammy yasashi sakinta suka miqe gaba dayansu murya a tausashe suka gaidata ta amsa tana kallon rumanah dataga tayi wani irin fayau kamar ba jini a jikinta ta tsaya gabanta tareda riqo hannunta suka koma kan royal cushions dake palon suka zauna tana kallonta cikeda mamaki tace,
Rumanah ki fadamin gskia lafiyarki kalau?
Gefen Maheer daya kafeta da ido ta kalla ta sauke kai cikin sanyin jiki tace,
Lafiyata kalau.
Girgiza kai ammy tayi tace,
Rumanah wlh bakida lafiya wannan abun na cin jininki duba kiga kina canzawa rumanah karki rufeni kifadamin gskiar abinda kikeji.
Dawowa yayi kusada ita ya zauna yana zuba mata ido cikin tuhuma ya riqo hannunta zai duba tafin hannunta ta zame hannun tareda girgiza kai tace,
Lafiyata klau banajin komai....
Hancinta ya qurawa ido cikin daukewar numfashi yakai hannunsa ya shafo jinin dake gangarowa daga hancin ya kalla jikinsa na rawa ammy ma cikin tsananin tashin hankali take kallon jinin...
Ganin suna kallonta tayi saurin shafowa taga jini sosai ta miqe tsaye wani irin jiri ya dibeta ta yanke jiki gurin ta fadi idanuwanta rufe jinin na sake ballewa daga hancinta.
Cikin masifaffen tashin hankali sukayi kanta ammy tuni tafara kuka tana kiran sunanta
Shikuwa daukarta yayi hankali amatuqar tashe yayi bedroom dinta da ita ya kwantar ya fidda waya atake yakira khaleefa dasu dr abeena tareda sauran manyan doctors nasu.
Tissue yasa yana goge mata hanci saidai Sam jinin yaqi tsayawa gashi tafara wani irin jijjiga a rikice ya qanqameta jikinsa yana kiran sunayen Allah ahankali muryarsa na rawa dan yasan bazai iya kwatanto rayuwa babu itaba.
A gigice dukkaninsu suka iso tareda nurses da duk wasu kayan aikinsu atake suka fara qoqarin tsaida jinin dan maqala mata oxygen sbd numfashinta daya fara mata wuyar ja.
Dafasa khaleefa yayi tareda kallon yanda duk jikinsa ya 6aci da jini cikin kulawa yace,
Kaje daga palo gurin ammy zakafi samun nutsuwar bari mu dubata.
Palo khaleefa ya rakosa ya zauna kusada ammy yakoma ciki shi.
Riqo hannunsa ammy tayi cikin tsananin damuwa da tausayinsa dana abeel dake rungume ajikinta tace,
Zataji sauqi insha Allah.
Jinjina mata kai kawai yayi sbd ko bude baki bazai iyaba bare magana.
Atake rashin lafiyar assultana ya yada koina nan koina gari yafara 'daukar tsit sbd rufe shaguna da kasuwanni.
Acikin masarautar kuwa Sam ba wani dogon motsi tako wane bangare sbd jiran tsammanin farfadowarta.
Daqyar suka samu suka tsayar mata da jinin aka maqala mata oxygen tareda ruwa da sauran abubuwan da suka kamata amma har lokacin bata farfado ba.
Bayan duk sungama abinda zasuyi aka bar nurses uku dan kulada ita suka fice.
Lokacinda yashiga yaga yanda takoma lokaci daya
Ya zauna bakin gadon tareda 'dora hannunsa kan nata ya rufe ido
Shikadai yasan radadi da ciwon da zuciyarsa ke ciki ganinta ahaka.
Ahankali yace,
Tana farfadowa zamu wuce bazan iya zama anan ba kuma.
Dafasa ammy tayi tareda yarda da abinda yafada dan itama tagaji da nan 'din tana buqatar nutsuwar rayuwa kota maida hankali gurin istighfar ga ubangijinta.
Sai tsakiyar dare ta farka tareda bude idanuwanta ahankali ta qurawa masa ido yana zaune bakin gadon hannunsa cikin nata a damke idanuwansa a lumshe saidai tasan ba bacci yakeyiba.
Ahankali ta bude baki da siririyar murya ta furta,
Abu abeel..
Bude idanuwansa yayi da sauri tareda tashi zaune daidai yana kallonta fuskarsa na bayyanarda tsananin farin cikin daya shiga na ganinta.
#mamuhgee.
[8/7, 7:36 AM] ummul aulad: _*TARAYYA*_
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_
*43*
_Not edited_
Murmushin qarfin hali tasaki tareda sake damqe hannunsa dake cikin nata tana kallon fuskarsa dashima ita yake kallo yana yiwa Allah hamdala cikin ransa.
Tashi zaune takeson yi ganin kamar batada qarfin jiki yasashi tayarda ita zaune tareda cire mata cannula dake hannunta ya gyara mata zama sosai.
Cikin sanyin murya da kulawa yace,
Ya kikeji yanxu?
Girgiza masa kai tayi tana kallon fuskarsa.
Jakadiya ce tayi knocking qofar dakin ahankali ta sanarda zuwan sultana.
Sunansa ta furta ahankali cikin zuciyarta sbd tasan mutuwarta zata tarwatsa zuciyarsa zatabarsa cikin mawuyacin hali saidai tasan suhailat na nan zata kula dashi.
Miqewa tayi ta nufi dakinta ta kwantarda abeel ta zauna gabansa ta qura masa ido tana fidda sautin kuka ahankali sbd kukane takeyi sosai.
Tana fitowa sashen rumanah kai tsaye shashen ammy ta nufa bata nuna mata komaiba tasanarda ita zataje Mali.
Ammy dake fama da ciwon kai mai tsanani takalleta da idanuwanta ahankali tace,
Allah ya kiyayeki ya hadaki da alkairin dake cikin tafiyar.
Amin ta furta ahankali tareda juyawa ta fice dan dama su amah suna Mali tuntuni da aka fara wainan rudanin.
Motocin dazasu kaita airport na fitowa daga masarautar tasaki wani irin kuka ahankali tareda rintse idanuwanta tana furta Allah yabani juriya da danganar rabuwa dakai maheer.
Suna isa airport basuyi minti ashirin ba suka tashi daga qasar Ethiopia zuwa mali.
Lokacinda ta wuce tabarsa daqyar ya iya fita yabar dakin ya nufi part dinsa yana qoqarin danne halinda zuciyarsa ke ciki amma yakasa saida jiri ya zaunar dashi kan kujera da qarfi ya rintse ido ga mamakinsa saiyaji kamar hawaye na neman zubo masa yayi saurin dafe kansa da hannu bibbiyu jin kamar zai rabe masa sbd yasan bazai ta6a iya cireta aransa ba.
Ahankali ta qaraso bayansa ta tsaya tareda zuba masa ido tana sake danne hawayenta..
Bude idanuwa yayi ahankali sbd he can feel her presence.
Juyowa yayi suka hada ido atake takasa riqe kukanta tafara girgiza kai tareda sakin kukan
Ya ware hannunsa 'daya alamar tahowa garesa da gudu ta qarasa ta fada jikinsa ya rungumeta sbd shikansa yana buqatarta kusa ayanxu.
Kukan datakene yafara bashi mamaki ya 'dago fuskarta ya kalleta atake yaji kwanyarsa ta qarasa hargitsewa ya bude baki zaiyi magana tayi saurin 'dora bakinta cikin nasa tana tsiyar hawaye.
Ahankali tasaki bakinsa tana kallon fuskarsa dake bayyane da damuwa cikin tsananin sanyin muryar kuka tace,
Ina sonka yarima maheer abdulshams,
Kaine farin ciki da rayuwar ummu-rumanah bulama,
Kaine abinda zuciyata bazata iya jure rashinsa ba,
Ina maka qauna mai girma a tun ranardana fara ganinka agabana.,
Wlh bazan taba iya aikata kuskurenda zai nesantani dakaiba bare kwatanta rayuwa babukai..
Kasan mutuwane kawai banyiba a daren ranar daka furta rabuwa dani maheer abdulshams,
Ummu-rumanah bazata iya rayuwa babu kaiba sbd kaine jigonta kuma jagorarta..
Share hawayenta tayi tareda jan numfashi kukanta na rage sauti tace,
Wlh haryanxu zuciyata zafi da takeyi da zancen daka fadamin kana tunanin zan iya rayuwane wlh mutu.....
Maidata yayi jikinsa da sauri ya rungumeta yana girgiza mata kai dan bazai iya ko maganaba.
Qanqamesa tayi tana cewa,
Na tuba ka yafemin.
Dora hannu yayi abakinta yana sake rungumeta ahankali ya furta,
Maheer abdulshams loves you ummu-rumanah bulama.,
Ummu-rumanah bulama kece mahadin rayuwar maheer abdulshams.
Murmushin qarfin hali tasaki ahankali tareda sake kwanciya ajikinsa.
Shiru sukayi dukkaninsu ajiyar zuciyarta kawai ke fita akai akai
Sai kuma shi dahar lokacin tunani da damuwar tafiyar suhailat ne kawai cikin ransa,
Tana buqatar shan iska zai barta tasamu sarari idan yagama da matsalar mineelik ya tabbatarda rumanah ta fita daga cikin wannan masifar zaije yadauketa su koma Georgia gabaki 'dayansu.
A daren ranar nan ta kwana gurinsa tareda abeel saidai kusan dukkaninsu babu mai nutsuwar yin bacci saidai shiru sukayi a kwance kowannen da abinda yake damun zuciyarsa.
Washe gari koda aka tashi aka tararda Allah yayiwa mamani rasuwa
Koda aka dudduba dan tabbatarda meya kasheta aka gano saran maciji ne har guri biyu a wuyanta da gefen hannunta sbd wani irin canzawa da fatarta tayi takoma Kore Kore alamar qarfin dafin macijin mai ha'darine.
Lokacinda Jakadiya ta kawo mata saqon mutuwar suna zaune kan dining maheer na tilasta mata cin abinci.
Kallon Nuratu dake jera musu sauran abincin breakfast din tayi da sauri tareda miqewa tsaye sbd ganin halinda tashiga lokacinda Jakadiya tagama fadar saqon da sauri suka rungume juna nuratu na sakin wani irin kuka ahankali tareda rintse ido tana girgiza kai.
Hawayen tausayin nuratun ne itama suka ciko idanuwanta ta bubbuga bayanta cikin son daure kukanta dake zuwa na tausayin kansu sbd sun tabbata marayu iyayensu dasukazo nan suka haifesu sun rasu sun barsu ayanxu sune kadai 'yan uwan kansu.
Cikeda tausayawa Jakadiya takallesu cikin sanyin murya tace,
Allah ya gafarta mata laifukanta ya sadata da rahamarsa ina miqo ta'aziya ga assultana da 'yar uwarta nuratu akan wannan rashi.
Ganin tana neman rikicewa da kuka yasashi yiwa Jakadiya wani kallo
Atake tayi gyaran murya tana cewa,
Nuratu kizo muje kiyiwa mahaifiyarki addua kafin a fice da ita.
Sakinta rumanah tayi tareda kallon fuskarta tana hawaye tace,
Allah yabaki haqurin rashinta yasakamiki dauriyar yimata addua.
Kallon rumanar tayi sbd jin bata ambatarwa mamanin rahamar ubangiji ba ahankali ta bude baki cikin tsananin sanyin murya tace,
Ina roqorwa mahaifiyata yafiya ki yafe mata sbd qauna da amincin dake tsakanina dake dan......
Kije na yafe sbd qauna da amincin dake tsakaninmu saidai haqqin ran 'yayana data dauka wannan tsakanintane da ubangijinsu shida ya haliccesu.
Ahankali ta furta,
ina fatar Ubangiji ya yafe mata.
Juyawa tayi ta fice rumanah ta juya ta zauna tana qoqarin saita nutsuwarta kartayi kuka saidai Sam takasa sbd duk yanda mamani taqita takashe mata 'dah ita din tatace.
Ta bayanta ya rungumeta jikinsa ahankali yana cewa,
Sorry luv.
Shigewa jikinsa tayi tana daina kukan dan tana buqatar rarrashin gabaki daya ta rasa ina ta dosa da rayuwarta.
Jin tayi shiru yasashi shafa kanta cikin sanyin murya yace,
Allah baya barin haqqin wani akan wani gashinan kin gani.
Shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya sbd tunowa da abinda zatai dan kawowa kowa sauqi da qarshen masifar sbd a yanxu abeel dintane kawai ake jira ya gia yahau dan haka bazata taba bari 'danta yahau wannan karagar ba sbd ajikinta tanajin masifa da balain dake cikinta yana yawo cikin jininta ita kadai tasan yaya takeji take daurewa sbd shirye take da yaqar komai akan qarfin soyayyar datakewa mijinta.
Abu taji na fitowa ta hancinta ta taba ahankali tashafo taga jinine da sauri ta goge sbd kar Maheer yagani.
Shigowar ammy yasashi sakinta suka miqe gaba dayansu murya a tausashe suka gaidata ta amsa tana kallon rumanah dataga tayi wani irin fayau kamar ba jini a jikinta ta tsaya gabanta tareda riqo hannunta suka koma kan royal cushions dake palon suka zauna tana kallonta cikeda mamaki tace,
Rumanah ki fadamin gskia lafiyarki kalau?
Gefen Maheer daya kafeta da ido ta kalla ta sauke kai cikin sanyin jiki tace,
Lafiyata kalau.
Girgiza kai ammy tayi tace,
Rumanah wlh bakida lafiya wannan abun na cin jininki duba kiga kina canzawa rumanah karki rufeni kifadamin gskiar abinda kikeji.
Dawowa yayi kusada ita ya zauna yana zuba mata ido cikin tuhuma ya riqo hannunta zai duba tafin hannunta ta zame hannun tareda girgiza kai tace,
Lafiyata klau banajin komai....
Hancinta ya qurawa ido cikin daukewar numfashi yakai hannunsa ya shafo jinin dake gangarowa daga hancin ya kalla jikinsa na rawa ammy ma cikin tsananin tashin hankali take kallon jinin...
Ganin suna kallonta tayi saurin shafowa taga jini sosai ta miqe tsaye wani irin jiri ya dibeta ta yanke jiki gurin ta fadi idanuwanta rufe jinin na sake ballewa daga hancinta.
Cikin masifaffen tashin hankali sukayi kanta ammy tuni tafara kuka tana kiran sunanta
Shikuwa daukarta yayi hankali amatuqar tashe yayi bedroom dinta da ita ya kwantar ya fidda waya atake yakira khaleefa dasu dr abeena tareda sauran manyan doctors nasu.
Tissue yasa yana goge mata hanci saidai Sam jinin yaqi tsayawa gashi tafara wani irin jijjiga a rikice ya qanqameta jikinsa yana kiran sunayen Allah ahankali muryarsa na rawa dan yasan bazai iya kwatanto rayuwa babu itaba.
A gigice dukkaninsu suka iso tareda nurses da duk wasu kayan aikinsu atake suka fara qoqarin tsaida jinin dan maqala mata oxygen sbd numfashinta daya fara mata wuyar ja.
Dafasa khaleefa yayi tareda kallon yanda duk jikinsa ya 6aci da jini cikin kulawa yace,
Kaje daga palo gurin ammy zakafi samun nutsuwar bari mu dubata.
Palo khaleefa ya rakosa ya zauna kusada ammy yakoma ciki shi.
Riqo hannunsa ammy tayi cikin tsananin damuwa da tausayinsa dana abeel dake rungume ajikinta tace,
Zataji sauqi insha Allah.
Jinjina mata kai kawai yayi sbd ko bude baki bazai iyaba bare magana.
Atake rashin lafiyar assultana ya yada koina nan koina gari yafara 'daukar tsit sbd rufe shaguna da kasuwanni.
Acikin masarautar kuwa Sam ba wani dogon motsi tako wane bangare sbd jiran tsammanin farfadowarta.
Daqyar suka samu suka tsayar mata da jinin aka maqala mata oxygen tareda ruwa da sauran abubuwan da suka kamata amma har lokacin bata farfado ba.
Bayan duk sungama abinda zasuyi aka bar nurses uku dan kulada ita suka fice.
Lokacinda yashiga yaga yanda takoma lokaci daya
Ya zauna bakin gadon tareda 'dora hannunsa kan nata ya rufe ido
Shikadai yasan radadi da ciwon da zuciyarsa ke ciki ganinta ahaka.
Ahankali yace,
Tana farfadowa zamu wuce bazan iya zama anan ba kuma.
Dafasa ammy tayi tareda yarda da abinda yafada dan itama tagaji da nan 'din tana buqatar nutsuwar rayuwa kota maida hankali gurin istighfar ga ubangijinta.
Sai tsakiyar dare ta farka tareda bude idanuwanta ahankali ta qurawa masa ido yana zaune bakin gadon hannunsa cikin nata a damke idanuwansa a lumshe saidai tasan ba bacci yakeyiba.
Ahankali ta bude baki da siririyar murya ta furta,
Abu abeel..
Bude idanuwansa yayi da sauri tareda tashi zaune daidai yana kallonta fuskarsa na bayyanarda tsananin farin cikin daya shiga na ganinta.
#mamuhgee.
[8/7, 7:36 AM] ummul aulad: _*TARAYYA*_
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_
*43*
_Not edited_
Murmushin qarfin hali tasaki tareda sake damqe hannunsa dake cikin nata tana kallon fuskarsa dashima ita yake kallo yana yiwa Allah hamdala cikin ransa.
Tashi zaune takeson yi ganin kamar batada qarfin jiki yasashi tayarda ita zaune tareda cire mata cannula dake hannunta ya gyara mata zama sosai.
Cikin sanyin murya da kulawa yace,
Ya kikeji yanxu?
Girgiza masa kai tayi tana kallon fuskarsa.
Jakadiya ce tayi knocking qofar dakin ahankali ta sanarda zuwan sultana.