Sashe 45
Tarayya Part One Complete Hausa Novel · about 8 min read
Miqewa yayi ahankali yabar dakin idanuwansa na qara kadawa zuwa jajir.
Sabon kuka tasaki bayan fitarsa tanajin maraici da baqin cikin wainda sukayi sanadin barowar iyayenta da gida har sukazo nan aka haifeta..wace irin rayuwa tasamu kanta ne aciki..
Tabbas tanason yankewa sultan hukuncin kisa ne badan ya cancanta ba sai dan daukar fansar kisar dayasa akayiwa iyayenta,
kwata kwata zuciyarta takasa yarda tayi masa hukunci akan dukkanin abubuwan dayayiwa bayin Allah kanta kawai da iyayenta take gani Wanda idan tayi masa kisa akan hakan sun zamo daya babu banbanci a tsakaninsu.
Kuka takeyi sosai tanason ko nauyin dake danne da zuciyarta ya sauka amma saima wani sabon qunci dake qara mata nauyi.
Kuka takeyi sosai tareda dafe zuciyarta dake mata tsananin radadi da ciwo,
Kukan datakeyi ayau yafi na ko yaushe sbd duk wani hope datake dashi akan zai sota wata rana ya rusashi dan kuwa ta tabbarda zuciyarsa ba ita takesoba kuma bazata ta6a sontaba.
Taso ta zauna dashi har qarshen rayuwarta sbd qaunarta garesa mai girma da tsafta ce saidai kuma hakan bamai yiyuwa bace sbd tasa zuciyar takai qololuwa gurin son wata
Saisai Bazataga laifin rumanah ba sbd tun kafin aurenta tasan babu soyayyarta a zuciyarsa saidai qauna da girmamawa zuciyarta ta dauki wannan sbd babu wata a zuciyarsa tana fatar tashiga wata rana saidai yanzu dayakeda wadda yakeso rayuwarsu su duka na neman lalacewa sbd soyayyarsa dan haka yau duk wani abinda takeson tabbatarwa ta tabbatar dan kuwa har abada bazai ta6a sonta tunda bai sota sbd 'yayanta da shekarun dasuka diba ba.
Ahankali ta tsaida kukanta saidai hawayenta dasuka kasa tsayuwa cikin muryar kuka da tsananin karaya tace,
Ka tarwatsa duk wata soyayyarka dake raina maheer.
Kallon abeel dake kwance tayi tabbas tana qaunarsa saidai bazata rayu dashiba dan kuwa zama a tsakanin iyayensa ya qare mata har abada.
Hawayenta dasuka kasa tsayuwa ta share tareda miqewa ahankali ta nufi wardrobe dinta ta bude.
Ahankali ta fidda dukkanin kayanta ta hada na abeel tareda duk wani abinsa dake gurinta.
Acikin daren babu Wanda yayi bacci acikinsu sbd babu Wanda yake cikin nutsuwa kowannensu tunanin step 'din dazai dauka dan kawo sauyi arayuwarsa mai kyau yakeyi.
Suhailat tagama yanke shawarar rabuwa dasu takoma qasarta sbd tabbas kota cigaba da zama zaman takurawa juna zasucigaba dayi musamman yanzu dayake buqatar lokacinda zai da
idaita komai na masarautar ta hanyar matarsa dan haka tafiyarta shine mafita ga dukkaninsu gabaki 'daya.
Tsaye yake bakin windon palon sama na gidan khaleefa ya qurawa waje idanuwansa dake cikeda rashin bacci da damuwa..
Khaleefa dake zaune yana kallonsa cikin tsananin kulawa yace,
Kaine shugaba kuma kaine haqqin kawo gyara acikin zamanka da matanka ya rataya akanka.,
Tun farko kaso kawo gyara batareda ka hau ba Allah bai nufa ba sbd lokacin yanke ijabar baiyiba amma yanzu lokaci yayi sbd Allah yabaka dama da ikon kawo sauyi ta hanyar matarka dake qarqashin ikonka itace sarauniya....
Saidai kuma saikayi taka tsantsan gurin gyaran sbd zai iya kawo rashin fahimta da matsaloli ga rayuwar aurenku musamman suhailat......
Juyowa yayi ya zauna ahankali tareda rintse ido damuwarsa na ninkuwa sbd sanin rayuwace zasuyi sarqaqqiya sbd har abada bazai hada soyayyar dayakewa rumanah da wadda yakewa suhailat ba sbd soyayyar rumanah a jininsa take tun haihuwarta..
Yanayin iya qoqarinsa gurin ganin bai tauye haqqin suhailat da 'yayansa ba saidai zuciya batada shamaki akan abinda takeso wani lokacin Wanda hakan yafara jawo masa tsana daga suhailat abinda bazai taba fatar yakasanceba.
Dafasa khaleefa yayi cikin sanyin murya yace,
Musulunci ya yardar maka da kasaki matarka idan har babu sonta a zuciyarka sbd gudun shiga haqqi dan haka zaka iya duba hakan sbd a yanxu bazata iya jure abinda ta jureba lokacinda take ita kadai....
Rintse ido yayi da qarfi jin wani irin zafi daya soki zuciyarsa da khaleefa yayi maganar rabuwarsa da suhailat.
Miqewa tsaye yayi tareda nufar qofa ya fice batareda yace komaiba.
Kai tsaye part dinsa ya nufa harya kai qofa ya tsaya cak.
Juyowa yayi ahankali ya kalli qofar sashen suhailat da ake fita da akwatinanta.
Ya saki numfashi ahankali cikin wani irin yanayi na damuwa sbd yasan za'ai hakan.
Tabbas yana qaunar suhailat har cikin ransa kuma a shirye yakeda yin rayuwa da ita har mutuwarsa sbd abinda bata ganeba shine tanada wani matsayi mai girma a zuciyarsa na qima Wanda ko rumanah dayake so batadashi sbd ita zai iya rufe ido yayi mata wani abin amma bazai iya yiwa suhailat ba sbd akwai kunyarta mai girma a idanuwansa saidai bazai tilas ta mata ba ga duk abinda ta zaba akansa sbd ta cancanci abarta da abinda take raayi ayanxu.
Juyowa yayi ya nufi sashenta a karo na biyu duk tsawon zamansu Wanda hakan na yasakasa jin wata sabuwar gagarumar kunyarta.
Carolina ce a palo tana qoqarin fitowa da akwatinan qarshe wainda suke na abeel ne tana fitowa ta nufi sashen assultana dasu.
Bedroom dinta ya shiga alokacinda ta dauki handbag dinta da abeel zata fito.
Kallon juna sukayi dakyau
Ganin yana qureta da kallo yasata sauke kanta ahankali tareda kwantarda abeel ta 'dago ta qura masa ido ganin yanda duk ya rame lokaci 'daya yayi wani irin canzawa saidai kuma abin tausayin shine yana cikin wannan halin ne sbd halinda rumanah take ciki.
Gangarowa hawayenta sukayi ta sauke kai ahankali cikin sanyin murya da nutsuwa tace,
Ranar farko dana fara ganinka aranar nafara Sonka maheer ibn abdulshams abdallah,,
Kaine namiji 'daya da zuciyata ke so saidai babban kuskuren danayi shine na nacewa na aureka a tunanina zaka soni wata rana saidai ashe babban kuskure da shishigi nayiwa qaddarar datake jirana..
Kallon cikin idanuwansa dasukai jajir tayi tasaki murmushi mai ciwo tace,
Haryanxu ina sonka maheer abdulshams saidai bazan iya cigaba da zama dakaiba maheer sbd girman soyayyar danake maka bazanso zuciyata ta tsanekaba.
Ayau ina roqonka sbd darajar 'Yayana da soyayyata ka sauwaqemin na samu rayuwar data cancanta dani wannan rayuwar ta gidanka ba tawa bace na tabbatarda tawa tana wani guri tana jirana.
Rintse ido yayi akaro na farko dayaji ruwa sun ciko idanuwansa sbd ita ya girgiza kai yanason magana amma yakasa.
Ta riqo hannunsa tana qoqarin maida hawayenta tace,
Wlh idan nacigaba da zama dukkaninmu zamu cutu qarshe dukkaninmu zamu fada hanyoyinda bazasu amfanemu ba sbd zan iya canzawa na zama wata daban,
Canzawata zatasa ka tsaneni
Tsanata dazakayi zaisa matarka ta canza sbd zata riqa ganin itace abar so nikuma zata riqamin kallon mahaukaciya qarshe dukkaninmu zamu zama abinda bama fatar kasancewa...
Na yarda da aurenka shine qaddarata kuma na karbeta da hannu bibbiyu kuma ina fatar Allah yasa na cinye wannan jarabawar zuwa yanxu sbd zuciyata tafara gazawa dan haka nake roqon alfarma ta qarshe daga gareka dan Allah free me from this relationship
Wlh I'm in so much pain zuciyata zata iya bugawa kowane lokaci please free me maheer.
Girgiza kai yayi yana kallonta da idanuwansa dasuka canza daqyar ya iya furta,
Suhailat I need you in my life please don't.....
Girgiza kai itama tayi kukanta na qoqarin qwacewa tace,
Wlh bazan iyaba maheer,
Wlh mutuwa zanyi I've endured enough,
Duk abinda kamin na yafe maka ina fatar kaima ka yafemin
goodbye yarima maheer abdulshams.
'Daukar abeel tayi ta rungume wani irin ciwo mai zafi nacin zuciyarta ta rintse ido hawaye masu zafi suka gangaro mata tasaka hannu ta goge fice dakin.
Kodata fita palo Carolina da sauran masu hidamarta duk suna tsaye kowanne idanuwansa cikeda hawayen rabuwa da ita.
Kallonsu tayi tareda sakin murmushin qarfin hali ta fice sbd bazata iya cewa komaiba ta nufi sashen rumanah.
Zaune take a palonta tayi lamo ko motsi batayi ta qurawa gefe 'daya idanuwanta dasukai jajir suka bushe dukkanin wani abincin karyawa an Jere mata a gabanta saidai ko motsi batayiba bare takalli abincin gashi har rana tafarayi,
Ganin halinda take ciki yasa dukkanin masu hidimarta da masu tsaronta yau jikinsu asanyaye yake ko babban motsi ba'ayi a sashen tsit kakeji.
Da shaqaqqiyar muryarta datasha kuka tai sallama tashigo palon taganta zaune da alama agurin ta kwana tun jiyan sabd ganin kayan jikinta.
Ahankali taqaraso gabanta ta durqusa ahankali ta dora mata abeel ajikinta.
'Dago idanuwanta tayi a wahalce ta kalleta takalli abeel ta tashi zaune daidai tareda qurawa abeel 'din ido ta 'dago takalli suhailat ahankali ta iya bude baki sbd tsananin nauyi da ciwon kan datakeji tace,
Shine da kansa yace yabaki bayan nima nace nabar miki sh......
Nagode sbd kema kinyi abinda bakowace uwace zata iyaba ciki hardani kuwa sbd bazan ta6a iya bawa kowa 'dana dana haifaba,
Ina qaunar abeel qauna mai tsafta sbd shi 'din 'dan maheer ne kuma ina kallonsa amatsayin jemal dina dana rasa saidai zamansa hannuna bamai yiyuwa bane Allah ya albarkaci rayuwarsa.
Juyawa tayi ta nufi qofa ta fita batareda tasake cewa komaiba sbd batason bayyanarda hawayenta gaban rumanah tabarta da jin cewar kamar itace silar rabuwarsu.
#mamuhgee
[8/6, 1:17 PM] ummul aulad: _*TARAYYA*_
_wattpad@muhgee_
_Haske writers association_
*42*
_Not edited_
Kasa motsi tayi tabi bayanta da kallo harta fice ta jima tana kallon qofar kafin ta maido kallonta kan abeel daya farka yana kallon fuskarta ta rintse ido tareda rungumesa tana jin wata sabuwar damuwar sbd rashin sanin abinda yafaru yanxun.
Ahankali ta lumshe idanuwanta mafarkin abbanta datai yau yana dawo mata.
"Ummu-rumanah kibi mijinki a dukkanin umarninsa matuqar basu saba addininki ba sbd shine gatanki kadai yanxu aduniya,
Ki gujewa mulki sbd haqqoqin dubban mutane da bazaki iya daukaba sbd rauninki na zamowa 'ya mace kibarwa Allah komai ki gyara aljannarki."""
Kalaman da mahaifinta ya sanarda ita a mafarki kenan saidai abinda takasa ganewa shine ta yaya zata sauka mulkin batareda ta kawo sauyi da zaman lafiya a qasar ba.
Bude ido tayi tareda jinjina shawararda zuciyarta ke bata dan kawo qarshen komai saidai hakan wani abune mai girma dayakeda matuqar hadari saidai dole zata aikata hakan koda hakan shine ajalinta zatayi dan kawo qarshen rayuwar da alummar qasar suka samu kansu.
Tabbas qaddararta itace ta koro iyayenta daga gida ta kawosu nan sbd gashi abinda yafaru tun qarnikanda ko kakanninta ba'a haifa Ashe tana cikin qaddarar gashi itace zata kawo qarshen abin.
Sabon kuka tasaki bayan fitarsa tanajin maraici da baqin cikin wainda sukayi sanadin barowar iyayenta da gida har sukazo nan aka haifeta..wace irin rayuwa tasamu kanta ne aciki..
Tabbas tanason yankewa sultan hukuncin kisa ne badan ya cancanta ba sai dan daukar fansar kisar dayasa akayiwa iyayenta,
kwata kwata zuciyarta takasa yarda tayi masa hukunci akan dukkanin abubuwan dayayiwa bayin Allah kanta kawai da iyayenta take gani Wanda idan tayi masa kisa akan hakan sun zamo daya babu banbanci a tsakaninsu.
Kuka takeyi sosai tanason ko nauyin dake danne da zuciyarta ya sauka amma saima wani sabon qunci dake qara mata nauyi.
Kuka takeyi sosai tareda dafe zuciyarta dake mata tsananin radadi da ciwo,
Kukan datakeyi ayau yafi na ko yaushe sbd duk wani hope datake dashi akan zai sota wata rana ya rusashi dan kuwa ta tabbarda zuciyarsa ba ita takesoba kuma bazata ta6a sontaba.
Taso ta zauna dashi har qarshen rayuwarta sbd qaunarta garesa mai girma da tsafta ce saidai kuma hakan bamai yiyuwa bace sbd tasa zuciyar takai qololuwa gurin son wata
Saisai Bazataga laifin rumanah ba sbd tun kafin aurenta tasan babu soyayyarta a zuciyarsa saidai qauna da girmamawa zuciyarta ta dauki wannan sbd babu wata a zuciyarsa tana fatar tashiga wata rana saidai yanzu dayakeda wadda yakeso rayuwarsu su duka na neman lalacewa sbd soyayyarsa dan haka yau duk wani abinda takeson tabbatarwa ta tabbatar dan kuwa har abada bazai ta6a sonta tunda bai sota sbd 'yayanta da shekarun dasuka diba ba.
Ahankali ta tsaida kukanta saidai hawayenta dasuka kasa tsayuwa cikin muryar kuka da tsananin karaya tace,
Ka tarwatsa duk wata soyayyarka dake raina maheer.
Kallon abeel dake kwance tayi tabbas tana qaunarsa saidai bazata rayu dashiba dan kuwa zama a tsakanin iyayensa ya qare mata har abada.
Hawayenta dasuka kasa tsayuwa ta share tareda miqewa ahankali ta nufi wardrobe dinta ta bude.
Ahankali ta fidda dukkanin kayanta ta hada na abeel tareda duk wani abinsa dake gurinta.
Acikin daren babu Wanda yayi bacci acikinsu sbd babu Wanda yake cikin nutsuwa kowannensu tunanin step 'din dazai dauka dan kawo sauyi arayuwarsa mai kyau yakeyi.
Suhailat tagama yanke shawarar rabuwa dasu takoma qasarta sbd tabbas kota cigaba da zama zaman takurawa juna zasucigaba dayi musamman yanzu dayake buqatar lokacinda zai da
idaita komai na masarautar ta hanyar matarsa dan haka tafiyarta shine mafita ga dukkaninsu gabaki 'daya.
Tsaye yake bakin windon palon sama na gidan khaleefa ya qurawa waje idanuwansa dake cikeda rashin bacci da damuwa..
Khaleefa dake zaune yana kallonsa cikin tsananin kulawa yace,
Kaine shugaba kuma kaine haqqin kawo gyara acikin zamanka da matanka ya rataya akanka.,
Tun farko kaso kawo gyara batareda ka hau ba Allah bai nufa ba sbd lokacin yanke ijabar baiyiba amma yanzu lokaci yayi sbd Allah yabaka dama da ikon kawo sauyi ta hanyar matarka dake qarqashin ikonka itace sarauniya....
Saidai kuma saikayi taka tsantsan gurin gyaran sbd zai iya kawo rashin fahimta da matsaloli ga rayuwar aurenku musamman suhailat......
Juyowa yayi ya zauna ahankali tareda rintse ido damuwarsa na ninkuwa sbd sanin rayuwace zasuyi sarqaqqiya sbd har abada bazai hada soyayyar dayakewa rumanah da wadda yakewa suhailat ba sbd soyayyar rumanah a jininsa take tun haihuwarta..
Yanayin iya qoqarinsa gurin ganin bai tauye haqqin suhailat da 'yayansa ba saidai zuciya batada shamaki akan abinda takeso wani lokacin Wanda hakan yafara jawo masa tsana daga suhailat abinda bazai taba fatar yakasanceba.
Dafasa khaleefa yayi cikin sanyin murya yace,
Musulunci ya yardar maka da kasaki matarka idan har babu sonta a zuciyarka sbd gudun shiga haqqi dan haka zaka iya duba hakan sbd a yanxu bazata iya jure abinda ta jureba lokacinda take ita kadai....
Rintse ido yayi da qarfi jin wani irin zafi daya soki zuciyarsa da khaleefa yayi maganar rabuwarsa da suhailat.
Miqewa tsaye yayi tareda nufar qofa ya fice batareda yace komaiba.
Kai tsaye part dinsa ya nufa harya kai qofa ya tsaya cak.
Juyowa yayi ahankali ya kalli qofar sashen suhailat da ake fita da akwatinanta.
Ya saki numfashi ahankali cikin wani irin yanayi na damuwa sbd yasan za'ai hakan.
Tabbas yana qaunar suhailat har cikin ransa kuma a shirye yakeda yin rayuwa da ita har mutuwarsa sbd abinda bata ganeba shine tanada wani matsayi mai girma a zuciyarsa na qima Wanda ko rumanah dayake so batadashi sbd ita zai iya rufe ido yayi mata wani abin amma bazai iya yiwa suhailat ba sbd akwai kunyarta mai girma a idanuwansa saidai bazai tilas ta mata ba ga duk abinda ta zaba akansa sbd ta cancanci abarta da abinda take raayi ayanxu.
Juyowa yayi ya nufi sashenta a karo na biyu duk tsawon zamansu Wanda hakan na yasakasa jin wata sabuwar gagarumar kunyarta.
Carolina ce a palo tana qoqarin fitowa da akwatinan qarshe wainda suke na abeel ne tana fitowa ta nufi sashen assultana dasu.
Bedroom dinta ya shiga alokacinda ta dauki handbag dinta da abeel zata fito.
Kallon juna sukayi dakyau
Ganin yana qureta da kallo yasata sauke kanta ahankali tareda kwantarda abeel ta 'dago ta qura masa ido ganin yanda duk ya rame lokaci 'daya yayi wani irin canzawa saidai kuma abin tausayin shine yana cikin wannan halin ne sbd halinda rumanah take ciki.
Gangarowa hawayenta sukayi ta sauke kai ahankali cikin sanyin murya da nutsuwa tace,
Ranar farko dana fara ganinka aranar nafara Sonka maheer ibn abdulshams abdallah,,
Kaine namiji 'daya da zuciyata ke so saidai babban kuskuren danayi shine na nacewa na aureka a tunanina zaka soni wata rana saidai ashe babban kuskure da shishigi nayiwa qaddarar datake jirana..
Kallon cikin idanuwansa dasukai jajir tayi tasaki murmushi mai ciwo tace,
Haryanxu ina sonka maheer abdulshams saidai bazan iya cigaba da zama dakaiba maheer sbd girman soyayyar danake maka bazanso zuciyata ta tsanekaba.
Ayau ina roqonka sbd darajar 'Yayana da soyayyata ka sauwaqemin na samu rayuwar data cancanta dani wannan rayuwar ta gidanka ba tawa bace na tabbatarda tawa tana wani guri tana jirana.
Rintse ido yayi akaro na farko dayaji ruwa sun ciko idanuwansa sbd ita ya girgiza kai yanason magana amma yakasa.
Ta riqo hannunsa tana qoqarin maida hawayenta tace,
Wlh idan nacigaba da zama dukkaninmu zamu cutu qarshe dukkaninmu zamu fada hanyoyinda bazasu amfanemu ba sbd zan iya canzawa na zama wata daban,
Canzawata zatasa ka tsaneni
Tsanata dazakayi zaisa matarka ta canza sbd zata riqa ganin itace abar so nikuma zata riqamin kallon mahaukaciya qarshe dukkaninmu zamu zama abinda bama fatar kasancewa...
Na yarda da aurenka shine qaddarata kuma na karbeta da hannu bibbiyu kuma ina fatar Allah yasa na cinye wannan jarabawar zuwa yanxu sbd zuciyata tafara gazawa dan haka nake roqon alfarma ta qarshe daga gareka dan Allah free me from this relationship
Wlh I'm in so much pain zuciyata zata iya bugawa kowane lokaci please free me maheer.
Girgiza kai yayi yana kallonta da idanuwansa dasuka canza daqyar ya iya furta,
Suhailat I need you in my life please don't.....
Girgiza kai itama tayi kukanta na qoqarin qwacewa tace,
Wlh bazan iyaba maheer,
Wlh mutuwa zanyi I've endured enough,
Duk abinda kamin na yafe maka ina fatar kaima ka yafemin
goodbye yarima maheer abdulshams.
'Daukar abeel tayi ta rungume wani irin ciwo mai zafi nacin zuciyarta ta rintse ido hawaye masu zafi suka gangaro mata tasaka hannu ta goge fice dakin.
Kodata fita palo Carolina da sauran masu hidamarta duk suna tsaye kowanne idanuwansa cikeda hawayen rabuwa da ita.
Kallonsu tayi tareda sakin murmushin qarfin hali ta fice sbd bazata iya cewa komaiba ta nufi sashen rumanah.
Zaune take a palonta tayi lamo ko motsi batayi ta qurawa gefe 'daya idanuwanta dasukai jajir suka bushe dukkanin wani abincin karyawa an Jere mata a gabanta saidai ko motsi batayiba bare takalli abincin gashi har rana tafarayi,
Ganin halinda take ciki yasa dukkanin masu hidimarta da masu tsaronta yau jikinsu asanyaye yake ko babban motsi ba'ayi a sashen tsit kakeji.
Da shaqaqqiyar muryarta datasha kuka tai sallama tashigo palon taganta zaune da alama agurin ta kwana tun jiyan sabd ganin kayan jikinta.
Ahankali taqaraso gabanta ta durqusa ahankali ta dora mata abeel ajikinta.
'Dago idanuwanta tayi a wahalce ta kalleta takalli abeel ta tashi zaune daidai tareda qurawa abeel 'din ido ta 'dago takalli suhailat ahankali ta iya bude baki sbd tsananin nauyi da ciwon kan datakeji tace,
Shine da kansa yace yabaki bayan nima nace nabar miki sh......
Nagode sbd kema kinyi abinda bakowace uwace zata iyaba ciki hardani kuwa sbd bazan ta6a iya bawa kowa 'dana dana haifaba,
Ina qaunar abeel qauna mai tsafta sbd shi 'din 'dan maheer ne kuma ina kallonsa amatsayin jemal dina dana rasa saidai zamansa hannuna bamai yiyuwa bane Allah ya albarkaci rayuwarsa.
Juyawa tayi ta nufi qofa ta fita batareda tasake cewa komaiba sbd batason bayyanarda hawayenta gaban rumanah tabarta da jin cewar kamar itace silar rabuwarsu.
#mamuhgee
[8/6, 1:17 PM] ummul aulad: _*TARAYYA*_
_wattpad@muhgee_
_Haske writers association_
*42*
_Not edited_
Kasa motsi tayi tabi bayanta da kallo harta fice ta jima tana kallon qofar kafin ta maido kallonta kan abeel daya farka yana kallon fuskarta ta rintse ido tareda rungumesa tana jin wata sabuwar damuwar sbd rashin sanin abinda yafaru yanxun.
Ahankali ta lumshe idanuwanta mafarkin abbanta datai yau yana dawo mata.
"Ummu-rumanah kibi mijinki a dukkanin umarninsa matuqar basu saba addininki ba sbd shine gatanki kadai yanxu aduniya,
Ki gujewa mulki sbd haqqoqin dubban mutane da bazaki iya daukaba sbd rauninki na zamowa 'ya mace kibarwa Allah komai ki gyara aljannarki."""
Kalaman da mahaifinta ya sanarda ita a mafarki kenan saidai abinda takasa ganewa shine ta yaya zata sauka mulkin batareda ta kawo sauyi da zaman lafiya a qasar ba.
Bude ido tayi tareda jinjina shawararda zuciyarta ke bata dan kawo qarshen komai saidai hakan wani abune mai girma dayakeda matuqar hadari saidai dole zata aikata hakan koda hakan shine ajalinta zatayi dan kawo qarshen rayuwar da alummar qasar suka samu kansu.
Tabbas qaddararta itace ta koro iyayenta daga gida ta kawosu nan sbd gashi abinda yafaru tun qarnikanda ko kakanninta ba'a haifa Ashe tana cikin qaddarar gashi itace zata kawo qarshen abin.