Sashe 9
Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juyi yakeyi ko Allah zai bashi ikon ganin hanyar fita amma ina babu hali , Harun tunanin rayuwarsa ya fara tun farkon tashinsa har kawo yanzu bai ji dad'in rayuwa ba , banda wuya babu abinda yake sha , Allah kenan , tuno mom da Hajiya yayi ya fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai karatu , daga jin sauk'i nafito ziyara nakuma cin karo da wani iftila'in , laluba aljihunsa yayi yaga babu wayarsa babu komai a tare dashi , y'an kud'in da ya rik'o dubu goma suma babu su , tsananta kukansa yayi yarasa ihu zai yi ko me wama zai jishi ? ya mimik'e k'afafunsa yana salati ."
*_BAYAN KWANA BIYAR DA 'BATAN HARUN_*.
Mom ce zaune ido ya jeme tsabar kuka ,ga wani bak'i datayi , yau ne Alhaji zai dawo daga saudiya wato mahaifin mom , hidima sukeyi itada Hajiya amma jikinsu duk a sanyaye , komai cikin rashin walwala sukeyi , kira yayi a waya jirginsu ya sauka , Hajiya ce tace ”mom taje ta taho dashi itada driver , gyale mom ta d'auka ta shige mota suka nufi airport, datijon kirki kenan wato Alhaji Ahmad , sakowa yakeyi cikin takun k'asaita ko kwarjininsa ya ishi mitum dai daita nutsuwarsa ,yana gama saukowa ya iso inda momy take tsaye , harya yi mata magana bata sani ba , Aslamu Alaiki Fad'imatu , a razane mom ta ware idanunta tare da kallon fuskar mahaifin nata tace ”barka da zuwa Alhaji dafatan ka iso lafiya , janyo hannunta Alhaji yayi kasancewar ya gane motar gidansu ce yasashi shiga gaba mom kuma ta shiga baya, sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso gidan , driver na parking ,mai gadi ya taso da gudu ya bud'ewa Alhaji muffin mota , rik'o hanun mom da itama aka bud'e mata yayi suka shige ciki ."
Sanu da zuwa Hajiya tayi masa ywwa Alhaji yace ”lokacin da ya ga mom ta zauna batare da tace uffan ba.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
Facebook mom Islam
Bakandamiya mom Islam Habib
*🌹🌷Wanan page nakine shugaba tagari hak'ik'a samun kamarki sai an tona ina alfahari dake a kowane rubutu nawa*💃
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR
RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 23 & 24
_____Alhaji ne ya dubi mom cikin tausayawa dan tausayi take bashi tunda ta rasa mijinta tak'i aure , Zainab a firgice mom ta d'ago tare da kallon Alhaji tace ” na'am na fuskanci , kina cikin matsala ?"sunkuyar da kai mom tayi tace ”Alhaji kaci abinci gashican hajiya ta gama , murmishin su na manya Alhaji yayi yace ”tambayarki fa nakeyi , hawayen da take 6oyewa ne sukayi nasarar zubo mata , Alhaji bayason ganin 6acin ran mom , Yakuma magana cikin sanyin murya meyafaru?" son ,kawai mom ta iya cewa saboda matsanancin kuka , son ? Alhaji yace ”meya faru dashi ?"sun saceshi cewar mom , innalinali Alhaji ne ya kira Hajiya , cikin sauri ta taho tana cewa ai wanan yaron sai dai mutayashi da adu'a ,dan wlh suna son ganin bayanshi , bayan jinya dana gaya maka yayi ,to yanzu rabonmu da ganinshi kwana biyar kenan , Alhaji da ya nutsu yana jin zancen yace ”Allah ya baiyano dashi ,amma yau zan bada cigiya kowace kafa ta sadarwa insha Allah."
Emanuel ne zaune suna breakfast shida , Bahija , kallonta yakeyi cikin so da k'auna , kashe masa ido tayi tace ” haba wanan kallo haka , murmishi kawai yayi dan shikad'ai yasan abin ke cikin zuciyar sa , tasowa tayi ta zauna a kan cinyarsa tare da shafo fuskarshi tace ”my man two days naga komai naka ya canza ne , kodai akwai matsala ne ?" waya gaya miki babu wata matsala burina inga kin aihu lafiya ,my happiness, dariya tasa tana tace ”gobe zan koma hospital zaro ido Emmanuel yayi yace ” gaskiya abar maganar hospital d'innan , sbda kindena fita , cikin mamaki , Bahija ta dubeshi tana cewa "saboda me ?bai kulata ba ya shige bedroom d'inshi , rayuwa Emanuel yakeyi cike da fargaba sosai bayasan abinda zai ta6a lafiyar , Bahija musaman ma babyn dake cikinta dan Allah ya zuba masa san y'a ya'a ."
Bsh ne a mota yana tafiya yana jin kid'a ya k'ure volume sosai , wata budurwa ya gani a hanya , fara kya_kyawa , tana sanye cikin riga doguwa bak'a ,itama budurwar bak'a ce , hannunta sanye suke da tsadadun zobuna masu tsadar gaske , parking d'in motar yayi a gefe ,ya bud'e murfin motar ya fito ,isowa gurin wanan budurwar yayi , tare da cewa aslamu alaikum lol wa/alaikassalm , tace ”tana mumishin da yakuma baiyana kyawun ta , Bash ne yace ”inba komai y'an mata muje na rage miki hanya man , a'a kabarshi tace ”tana gyara zaman d'ankwalin rigarta datayi rolling dashi a kanta , Bash ne ya rik'o mata hannu , yasata back side shikuma yashiga gaba , suna tafiya yana kallonta ta mirror , cikin zuciyarsa cewa "yakeyi zan kwashi rabona dan naga kamar sabuwar budurwa ce , a ina zan saukeki , fashewa da kuka tayi tace ”iyayena sun mutu sakamakon gobara data tashi a gidanmu yanzu ban san ina zansa kaina ba , wani farinciki ne ya mamaye zuciyar Bash , yace ”barin saukeki a gidana matata tayi tafiya ,to nagode cewar budurwar ,menene sunanki , cewa tayi Rahama ,Bash ne yace ”suna mai dad'i nikam sunanan Bash ,ya shiga da motar ya bud'e suka wuce ciki , kallon gidan tafara wasu abubuwa da bata sani ba tafara gani , sbda batasan fridge ba da wasu kayayyakin , ruwan sanyi ya bud'e fridge ya d'auko mata ,kallon Bash kawai takeyi , batasha ruwan ba ta ajiyeshi gefe ,shikuma bayan yagama ciri kayan jikinshi a gabanta daga shi sai gajeren wando ya wuce toilet, wanka yayi da sabulu mai k'amshi yayi brush ,ya fito d'aure da tawul , parlor ya nufo , ganin baiga bak'uwarsa ba yasashi le lek'a gidan hangota yayi a can gurin hutawa a bishiyar lemu ,waro ido yayi , yace ”to ita kuma menene had'inta da bishiyar lemu ?" bashida mai bashi amsa ya wuce gurin da take ."
Tun a kwana na biyu yasamu ya 6alle k'ofar ya fito , jeji ne da babu gidajen mutane a cikinsa , yanzu ko me za'ayi masa baisan hanyar komawa gida ba ,yana tafe yana d'ingishi , hango bishiyar da tazame masa abinci ya yi wato.bishiyar ayaba irin manyan nan ,kullum itace abincin sa , tafiya yakeyi yana dad'a kutsawa cikin jejin ,har yanzu Allah bai had'ashi da mutum ko d'aya ba gashi bashida komai a gurinshi , yana cikin tafiya yaji an k'wala masa kira , juyowa yai yana nazarin mai muryar jiyakeyi kamar ya santa , dawowa ya dingayi saboda tsakanin gurinda yabari da nisa ."
Wa innan mutanen ne zaune da k'ok'on tsafinsu , babban cikinsu ne yace ” a halin yanzu yaronnan baya gidan su , to ina yayi ?"kuzo mushiga gurin dodo , shiga sukayi da baya suna yiwa dodon nasu kirari zan sha jini ,zan sha jini shine abinda dodon ke cewa "kowanne daga cikinsu ya zaro ido ."
Muryar Basma Harun yaji , cikin mamaki , yace ”wai ke dama... yana nunata da yatsa , murmishi tayi ta ciro wata had'a d'iyar kujera daga mota , wareta tayi ta ajiywa , Harun ko kallon kujerar baiyi ba ya fara jero mata tambayoyi , shin menayi miki ?meyasa kika za6i wahalar dani nida iyayena ? dama kece sanadiyar 6atana na farko ?Allah ya isa tsakanina dake , taku takeyi cike da isa da gadara ,ta iso gabanshi tana juya jikinta dayake matsatsun kaya tasa kuma ko ina na jikinta girgiza yakeyi , Harun ne ya kawar da kansa gefe , yana fad'in astagfirullah cikin zuciyarsa ."
"Harun ka tsaya kaji , wlh banida niyar saceka abinda yasa nayima haka ,inasan ganawa dakai ne ,mahaifina ya matsa min akan nafito da mijin aure to nace masa ,kai nakeso ,shida momyna to shine na rasa mafita amma banida burin cutar dakai " turr Harun yace ”cike da tsana ya dubi Basma yace ”karya kikeyi bakya sona wlh meysa baki bani amsar 6atana na farko ba , Basma ce tace ”na rantse da wanda raina yake hanunsa na rantse da Allah banida sa hannu gurin 6atanka na farko wlh , Harun ya yarda dan yaga hakan a k'wayar idanta ,to ki maidani gida inba hakaba wlh zanja miki d'aurin rai da rai , dariya Basma tayi cikin takaici tace ”ko kajamin inhar a kan soyayyarka ne babu damuwa tunda iyayena sunki daukar mataki , bud'e Jakarta tayi ta d'auko masa wayoyinsa da kud'insa ,kar6a yayi yace ”to maidani gida , motar ta bud'e masa suka d'auki hanya , sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso cikin gari."
Yau alk'awarin Bash da Asma'u zai kammalu , fitowa tayi da k'aton hijab ,shigewa motar tayi tafara tambayarsa ya maganar auran namu ,gimtse hararar da yake shirin watsa mata saboda yasan wanan shine last na zancensu ,ciro bandir bandir d'in y'an dubu dubu yayi guda biyar , yace ”wanan dubu d'ari biyar ne , inhar kika yarda da auran Harun to wanan kud'in sunzamo mallakinki , kuma bayan hakan kar iyayenki suyi komai na d'aki nizanyi miki ya cire wata rantsatsiyar waya ya mik'a mata tare da sabon layi yace ”duk nakine , Asma'u ce tafara hango wasu taurari masu haske ,shikenan tayi kud'i wow tazo duniya a sa'a , murmishi Bash yayi yace ”kuma duk wata zandiga yimiki transfer na 20k juya kud'in takeyi tana k'ara jujuyasu , sunyi yawa ne ?"cewar Bash zaro ido Asma'u tayi tana yimasa wani irin kallo...✍️.
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
*🌹🤙MASU FARAN TA MIN WANAN PAGE D'IN NAKUNE NABAKU SHI HALAK KUYI YADDA KUKESO SHARHINKU YANA SANI JIN SOYAYYARKU 😘*
________________________________
*_BAYAN KWANA BIYAR DA 'BATAN HARUN_*.
Mom ce zaune ido ya jeme tsabar kuka ,ga wani bak'i datayi , yau ne Alhaji zai dawo daga saudiya wato mahaifin mom , hidima sukeyi itada Hajiya amma jikinsu duk a sanyaye , komai cikin rashin walwala sukeyi , kira yayi a waya jirginsu ya sauka , Hajiya ce tace ”mom taje ta taho dashi itada driver , gyale mom ta d'auka ta shige mota suka nufi airport, datijon kirki kenan wato Alhaji Ahmad , sakowa yakeyi cikin takun k'asaita ko kwarjininsa ya ishi mitum dai daita nutsuwarsa ,yana gama saukowa ya iso inda momy take tsaye , harya yi mata magana bata sani ba , Aslamu Alaiki Fad'imatu , a razane mom ta ware idanunta tare da kallon fuskar mahaifin nata tace ”barka da zuwa Alhaji dafatan ka iso lafiya , janyo hannunta Alhaji yayi kasancewar ya gane motar gidansu ce yasashi shiga gaba mom kuma ta shiga baya, sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso gidan , driver na parking ,mai gadi ya taso da gudu ya bud'ewa Alhaji muffin mota , rik'o hanun mom da itama aka bud'e mata yayi suka shige ciki ."
Sanu da zuwa Hajiya tayi masa ywwa Alhaji yace ”lokacin da ya ga mom ta zauna batare da tace uffan ba.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
Facebook mom Islam
Bakandamiya mom Islam Habib
*🌹🌷Wanan page nakine shugaba tagari hak'ik'a samun kamarki sai an tona ina alfahari dake a kowane rubutu nawa*💃
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR
RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 23 & 24
_____Alhaji ne ya dubi mom cikin tausayawa dan tausayi take bashi tunda ta rasa mijinta tak'i aure , Zainab a firgice mom ta d'ago tare da kallon Alhaji tace ” na'am na fuskanci , kina cikin matsala ?"sunkuyar da kai mom tayi tace ”Alhaji kaci abinci gashican hajiya ta gama , murmishin su na manya Alhaji yayi yace ”tambayarki fa nakeyi , hawayen da take 6oyewa ne sukayi nasarar zubo mata , Alhaji bayason ganin 6acin ran mom , Yakuma magana cikin sanyin murya meyafaru?" son ,kawai mom ta iya cewa saboda matsanancin kuka , son ? Alhaji yace ”meya faru dashi ?"sun saceshi cewar mom , innalinali Alhaji ne ya kira Hajiya , cikin sauri ta taho tana cewa ai wanan yaron sai dai mutayashi da adu'a ,dan wlh suna son ganin bayanshi , bayan jinya dana gaya maka yayi ,to yanzu rabonmu da ganinshi kwana biyar kenan , Alhaji da ya nutsu yana jin zancen yace ”Allah ya baiyano dashi ,amma yau zan bada cigiya kowace kafa ta sadarwa insha Allah."
Emanuel ne zaune suna breakfast shida , Bahija , kallonta yakeyi cikin so da k'auna , kashe masa ido tayi tace ” haba wanan kallo haka , murmishi kawai yayi dan shikad'ai yasan abin ke cikin zuciyar sa , tasowa tayi ta zauna a kan cinyarsa tare da shafo fuskarshi tace ”my man two days naga komai naka ya canza ne , kodai akwai matsala ne ?" waya gaya miki babu wata matsala burina inga kin aihu lafiya ,my happiness, dariya tasa tana tace ”gobe zan koma hospital zaro ido Emmanuel yayi yace ” gaskiya abar maganar hospital d'innan , sbda kindena fita , cikin mamaki , Bahija ta dubeshi tana cewa "saboda me ?bai kulata ba ya shige bedroom d'inshi , rayuwa Emanuel yakeyi cike da fargaba sosai bayasan abinda zai ta6a lafiyar , Bahija musaman ma babyn dake cikinta dan Allah ya zuba masa san y'a ya'a ."
Bsh ne a mota yana tafiya yana jin kid'a ya k'ure volume sosai , wata budurwa ya gani a hanya , fara kya_kyawa , tana sanye cikin riga doguwa bak'a ,itama budurwar bak'a ce , hannunta sanye suke da tsadadun zobuna masu tsadar gaske , parking d'in motar yayi a gefe ,ya bud'e murfin motar ya fito ,isowa gurin wanan budurwar yayi , tare da cewa aslamu alaikum lol wa/alaikassalm , tace ”tana mumishin da yakuma baiyana kyawun ta , Bash ne yace ”inba komai y'an mata muje na rage miki hanya man , a'a kabarshi tace ”tana gyara zaman d'ankwalin rigarta datayi rolling dashi a kanta , Bash ne ya rik'o mata hannu , yasata back side shikuma yashiga gaba , suna tafiya yana kallonta ta mirror , cikin zuciyarsa cewa "yakeyi zan kwashi rabona dan naga kamar sabuwar budurwa ce , a ina zan saukeki , fashewa da kuka tayi tace ”iyayena sun mutu sakamakon gobara data tashi a gidanmu yanzu ban san ina zansa kaina ba , wani farinciki ne ya mamaye zuciyar Bash , yace ”barin saukeki a gidana matata tayi tafiya ,to nagode cewar budurwar ,menene sunanki , cewa tayi Rahama ,Bash ne yace ”suna mai dad'i nikam sunanan Bash ,ya shiga da motar ya bud'e suka wuce ciki , kallon gidan tafara wasu abubuwa da bata sani ba tafara gani , sbda batasan fridge ba da wasu kayayyakin , ruwan sanyi ya bud'e fridge ya d'auko mata ,kallon Bash kawai takeyi , batasha ruwan ba ta ajiyeshi gefe ,shikuma bayan yagama ciri kayan jikinshi a gabanta daga shi sai gajeren wando ya wuce toilet, wanka yayi da sabulu mai k'amshi yayi brush ,ya fito d'aure da tawul , parlor ya nufo , ganin baiga bak'uwarsa ba yasashi le lek'a gidan hangota yayi a can gurin hutawa a bishiyar lemu ,waro ido yayi , yace ”to ita kuma menene had'inta da bishiyar lemu ?" bashida mai bashi amsa ya wuce gurin da take ."
Tun a kwana na biyu yasamu ya 6alle k'ofar ya fito , jeji ne da babu gidajen mutane a cikinsa , yanzu ko me za'ayi masa baisan hanyar komawa gida ba ,yana tafe yana d'ingishi , hango bishiyar da tazame masa abinci ya yi wato.bishiyar ayaba irin manyan nan ,kullum itace abincin sa , tafiya yakeyi yana dad'a kutsawa cikin jejin ,har yanzu Allah bai had'ashi da mutum ko d'aya ba gashi bashida komai a gurinshi , yana cikin tafiya yaji an k'wala masa kira , juyowa yai yana nazarin mai muryar jiyakeyi kamar ya santa , dawowa ya dingayi saboda tsakanin gurinda yabari da nisa ."
Wa innan mutanen ne zaune da k'ok'on tsafinsu , babban cikinsu ne yace ” a halin yanzu yaronnan baya gidan su , to ina yayi ?"kuzo mushiga gurin dodo , shiga sukayi da baya suna yiwa dodon nasu kirari zan sha jini ,zan sha jini shine abinda dodon ke cewa "kowanne daga cikinsu ya zaro ido ."
Muryar Basma Harun yaji , cikin mamaki , yace ”wai ke dama... yana nunata da yatsa , murmishi tayi ta ciro wata had'a d'iyar kujera daga mota , wareta tayi ta ajiywa , Harun ko kallon kujerar baiyi ba ya fara jero mata tambayoyi , shin menayi miki ?meyasa kika za6i wahalar dani nida iyayena ? dama kece sanadiyar 6atana na farko ?Allah ya isa tsakanina dake , taku takeyi cike da isa da gadara ,ta iso gabanshi tana juya jikinta dayake matsatsun kaya tasa kuma ko ina na jikinta girgiza yakeyi , Harun ne ya kawar da kansa gefe , yana fad'in astagfirullah cikin zuciyarsa ."
"Harun ka tsaya kaji , wlh banida niyar saceka abinda yasa nayima haka ,inasan ganawa dakai ne ,mahaifina ya matsa min akan nafito da mijin aure to nace masa ,kai nakeso ,shida momyna to shine na rasa mafita amma banida burin cutar dakai " turr Harun yace ”cike da tsana ya dubi Basma yace ”karya kikeyi bakya sona wlh meysa baki bani amsar 6atana na farko ba , Basma ce tace ”na rantse da wanda raina yake hanunsa na rantse da Allah banida sa hannu gurin 6atanka na farko wlh , Harun ya yarda dan yaga hakan a k'wayar idanta ,to ki maidani gida inba hakaba wlh zanja miki d'aurin rai da rai , dariya Basma tayi cikin takaici tace ”ko kajamin inhar a kan soyayyarka ne babu damuwa tunda iyayena sunki daukar mataki , bud'e Jakarta tayi ta d'auko masa wayoyinsa da kud'insa ,kar6a yayi yace ”to maidani gida , motar ta bud'e masa suka d'auki hanya , sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso cikin gari."
Yau alk'awarin Bash da Asma'u zai kammalu , fitowa tayi da k'aton hijab ,shigewa motar tayi tafara tambayarsa ya maganar auran namu ,gimtse hararar da yake shirin watsa mata saboda yasan wanan shine last na zancensu ,ciro bandir bandir d'in y'an dubu dubu yayi guda biyar , yace ”wanan dubu d'ari biyar ne , inhar kika yarda da auran Harun to wanan kud'in sunzamo mallakinki , kuma bayan hakan kar iyayenki suyi komai na d'aki nizanyi miki ya cire wata rantsatsiyar waya ya mik'a mata tare da sabon layi yace ”duk nakine , Asma'u ce tafara hango wasu taurari masu haske ,shikenan tayi kud'i wow tazo duniya a sa'a , murmishi Bash yayi yace ”kuma duk wata zandiga yimiki transfer na 20k juya kud'in takeyi tana k'ara jujuyasu , sunyi yawa ne ?"cewar Bash zaro ido Asma'u tayi tana yimasa wani irin kallo...✍️.
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
*🌹🤙MASU FARAN TA MIN WANAN PAGE D'IN NAKUNE NABAKU SHI HALAK KUYI YADDA KUKESO SHARHINKU YANA SANI JIN SOYAYYARKU 😘*
________________________________