Sashe 8
Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau jikin Harun da sauk'i sbda adu'oi da mom da Hajiya ke kar6o masa daga gurin wani malami ,amma har yanzu jinin nanan yana zuba kad'an , yanzu kam yana cin abinci sosai kuma suna hira da mutane , sallama aka kuma rubuta musu suka koma gida , wani doctor yana zuwa yana wanke masa ciwon , yanzu ba laifi mom ta rage tunani sbda ganin jikin Harun yayi sauk'i , momyn Bash kuwa bata sake zuwa ba ."
*********************
Mom da Hajiya ne zaune a kusa dashi suna hira ,Harun ne yace ”barin tashi yau in zaga ,Hajiya ce tace ”mutumin da bashida k'afa ina shi ina yawo , kwai gani sukayi Harun ya mik'e k'afar tadena zubar da jini , farinciki da nishad'i a zuciyarsu mom da Hajiya ba'a magana , kowane na cikinsu sai masha Allah yakeyi , Harun kuwa dariya ya kama yi yace ”yaukan naji sauk'i zuwa gobe zani ma aikata ko makaranta , mom ce tace " no kabari zuwa next week in ka kuma jin sauk'i saika tafi ,baya San yiwa mom musu haka ta hak'ura , jinya ta k'are ."
Anya warkewar Harun babu lauje cikin nad'i🧏♀️.
Dady ne yayi sallama , momy dake zaune ta amsa da wa/alaikumusalam sanu da zuwa , ywwa dady yace ”a tak'ai ce , har yanzu fushi kikeyi dani ?" cewar dady , hawayen da momy ke 6oyewa ne suka zubo ta kawar da kanta gefe , rungumota dady yayi tare da rik'o hanunta ya mik'ar da ita suka haura sama 😉base na bisu ba."
Fauziya ce ta dawo daga hutu driver ya d'aukota sbda a boarding school take , tana hango Bash yayi shirin fita ta fito daga mata ta rungume shi , suka shige ciki , dady da momy da suka sauko yanzu suka fara dariya suna cewa oyoyo daughter , shiko dady cewa yayi shikuma Bash yaushe ya dawo?" momy ce tace ”jiya nima ko gayamin baiyi ba , dady dake dariya yace ”to muje dining muci abinci , Bash dake rik'e da mukullin mota yace dady nidai zani anguwa yanzu zan dawo , okay to sai ka dawo , momy ma Allah ya tsare tace ”masa , anguwarsu Asma'u ya nufa , da isarsa anguwar ya tsaya can nesa da gidan kiranta yayi a waya , cikin mamaki da sauri ta d'aga , tace ”Bash yaushe a gari number Nigeria nagani , cikin rashin fara'a yace ”in kinada lokaci kizo yanzu gani a waje , to tace ”batare da ya k'ara magana ba ya kashe wayar ."
Yamma ce kuma umma na zaune a tsakar gida , fitowa tayi da abin kwashe shara a hannunta , tana tafiya kamar mara gaskiya , umma ce tace ”bance kidena fitowa ba?" cikin in ina tace ”zan zani zan zubar da shara ne ,ko kallonta umma batayi ba Asma'u ta fice ,da hijab a mara ,tana fitowa ta saka hijab d'in , duk lek'en da takeyi Bash na kallon ta har lokacin da tasa hijab , cikin zuciyarsa kuma ranshi na k'una sosai wanan kucakar yake kulawa jibeta talauci yayi mata yawa kash , gyara zamanshi yayi yana shafa sumar kanshi , ganin bai fito a motar ba yasata bud'e murfin ta shige ,da fara'arta tace ”sanu da dawowa ka dawo lafiya?"lafiya Bash yace "tare da cewa ”nazo gurinki ne akan maganar da mukayi dake dakuma wace dadyna ya gayawa mahaifinki , so yanzu sonakeyi asan inda za'ayi , ki auri Harun , Asma'u ce ta dafe k'irji tace ”Harun!!! eh Bash yace ”alamun babu wasa a tattare dashi , gaskiya bazan iya ba haba ,Bash kamar ba musulmi ba ?" har Bash ya d'aga hannu zai kaimata mari sai kuma ya fasa ya dunk'ule hanunsa , Asma'u ki fahimceni karkiyimin mumunan fahimta indai kud'i ne karki damu ko nawa ne zan baki , Asma'u da jikinta yayi sanyi ta ce zanyi tunani , ta bud'e murfin motar zuciyarta babu dad'i ta fice ...✍️.
Kufayi hakuri da salon alk'alamin nawa sbda duk mai karanta book dina yasan salon sa 🥰 so da sababbi dakuma masu bibiyarsa kuyi hak'uri Ku biyoni insha Allah zanyi kokarin dena Ja muku rai 🤙.
comments and sharhi👌
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 21 & 22
____Bismillah Harun yayi ya bud'e gat , mai gadi dake zaune a benci ya d'aga masa hannu yana cewa "Allah ya tsare mai gida , cikin fara'a Harun yaciro d'ari biyar ya bashi , Allah ya tsare mai gadi yakuma yimasa ,daganan ya fice batare da yahau mota ba , direct bakin titi ya wuya ya tari napep zuwa gidan su momy , kasancewar gidan babu nisa yasa basu dad'e ba aka iso , a k'ofar gidan mai napep yai parking , ya sauka tareda mik'o masa kud'in sa , bubuga get d'in yayi , mai gadi ne ya bude , yana ganin Harun ya washe baki yana yimasa sannu da zuwa , gaisawa sukayi ya shige ciki , da shigarshi yaci karo da dady da momy da ,fauziya da Bash yana zaune yana danna ,waya sallama Harun yayi cikin nutsuwa , momy ce ta fad'ad'a fara'arta tace ”oyoyo yaron kirki da sauri Harun ya k'araso gurin momy , tana mik'o hannu alamar yazo kusa da ita , yana zuwa zai kwanta a cinyarta ,dady ya daka masa tsawa , tare da cewa " kai d'an iskan ina ne ?"god'ai god'ai dakai kake shirin kwanciya a cinyar matata , to wlh kull kema kika kuma hukuma ce zata rabamu daku , tunda ke bakida hankali kema , momy ko kallon dady batayi ba a zuciyarta tace ”Bash yake hawa cinyata bana hanashi amma shi Harun ne za'a nunawa ban banci , bata bari maganar ta fito fili ba ta ja baki tayi shiru , Harun ne yaje gaban dady ya durk'usa yace ”ina wuni dady , wata uwar harara dady ya galla masa sanan yace ”lafiya , suna had'a ido da Bash ya sakar masa wani killer smile , tare da kashe masa ido d'aya , Harun ya kasa fasara wanan kalo mai cike da abubuwa na rashin kyautawa ."
Emanuel ne yafito sanye da gajeren wando , ganin Bahija na bacci yasashi murmishi ya shige toilet yayi wanka , yana fitowa ya shafa wasu matuka masu tsada da turare , ya sanya farar riga marar nauyi , ya kwanta , matsowa yayi kusada Bahija ya rungumeta yana kissing d'inta , lol duk abinda Emanuel ya keyi tana kallonsa , amma bata bud'e idanunta duka ba , matsota yayi sosai ya d'aga ,y'ar k'aramar rigarta ya fara shafo cikinta , yana jin soyayyar babyn har cikin ransa , yanzu kam tunanishi anya zai iya bawa k'ungiya ,jaririn da Bahija zata haifa ?"ya k'ara rungumo ta yana wasa da gashin kanta , daganan bacci ya d'aukesu , dama ba sallah sukeyi ba dukansu , washe gari Bahija ta tashi da san cin pizza , Emanuel kuwa yau hutu yakeyi kasancewar yau Sunday , haka suka shirya suka nufi wani katafaren shagon kayan k'walama , komai Bahija tace ”tanaso baya yimata musu , ya kashe mata kud'i sosai , bayan sungama da nan ne suka nufi kasuwa , shagon kayan jarirai , sosai ya jido kaya masu kyau ,amma cikin zuciyarsa sam babu dad'i."
Kwance Asma'u take tana bawa jaririnta nono , kira ne ya shigo wayarta , cikin sanyin jiki ta d'aga Umma dake zaune kusa da ita ta kasa kunne dan kwana biyunnan bata gane mata , Umma ce taji Asma'u na cewa ganinan zuwa , ajiye yaron tayi a cinyar Umma tana shirin sa hijab Umma tace ”Asma'u ina zaki?"gabanta ne ya fad'i tace ”zani gurin Bash ne wai ya siyowa yaro madara , hmm Umma tace ”cike da takaici , kafin Umma ta gama tunani , Asma'u ta fice , da fitar ta , ta hango motar Bash sauya tafiya tayi tana yanga , Bash daga cikin mota yaja tsaki yace ”banza marar amfani , tana isowa ta bud'e murfin motar ta zauna a gaba , shagwa6e fuska , Asma'u tayi tare da cewa haba Bash tun lokacin da ka gane inada ciki shikenan ka dena sakarmin fuska ko ?"sake fuskarsa yayi, yace ”no ba haka bane aiyuka ne zukayimin yawa kuma dai yanzu kinsan abinda ya kawoni , Asma'u ce ta d'aga hijab d'inta tare da cewa kaga breast d'ina wlh zafi yake yimin , wata uwar harara Bash ya doka mata tare da cewa wato kin d'auka yanzu zan iya had'a jiki dake ko , to bari kiji ,ko tsautsayi na fishi samako , dan haka karki kuma k'okarin yimin haka , ranta a 6ace tace ”bazan auri Harun d'in ba kai zan aura !!!."
Da fitar Harun daga gidansu momy ya fice ya tari napep zuwa makarantar su ,yana sauka a bakin get yaga makarantar a rufe , ji yayi an rufe masa ido tare da sunkucesa aka turashi cikin mota , tafiya sukeyi cikin wani jeji da bakajin k'arar komai sai na tsuntsaye , wani guri da aka had'ashi da buhu suka ajiyeshi tare da turashi cikin d'akin , suka rufo d'akin da wata sanda da tazamo a jikin buhun Harun ne ya farka daga mutuwar tsayen da yayi sabda tsabar tsoro ya bud'e idanunsa , ya Gandhi cikin wanan d'aki , ya Allah ka dubeni , wani gurnani yaji na namomin daji , cikin tsoro ya had'e hanuwansa duka biyu yana adu'a , neman hanyar fitowa yakeyi amma babu ko alamar gurin fitowa , shin nan ina ne ?".
*********************
Mom da Hajiya ne zaune a kusa dashi suna hira ,Harun ne yace ”barin tashi yau in zaga ,Hajiya ce tace ”mutumin da bashida k'afa ina shi ina yawo , kwai gani sukayi Harun ya mik'e k'afar tadena zubar da jini , farinciki da nishad'i a zuciyarsu mom da Hajiya ba'a magana , kowane na cikinsu sai masha Allah yakeyi , Harun kuwa dariya ya kama yi yace ”yaukan naji sauk'i zuwa gobe zani ma aikata ko makaranta , mom ce tace " no kabari zuwa next week in ka kuma jin sauk'i saika tafi ,baya San yiwa mom musu haka ta hak'ura , jinya ta k'are ."
Anya warkewar Harun babu lauje cikin nad'i🧏♀️.
Dady ne yayi sallama , momy dake zaune ta amsa da wa/alaikumusalam sanu da zuwa , ywwa dady yace ”a tak'ai ce , har yanzu fushi kikeyi dani ?" cewar dady , hawayen da momy ke 6oyewa ne suka zubo ta kawar da kanta gefe , rungumota dady yayi tare da rik'o hanunta ya mik'ar da ita suka haura sama 😉base na bisu ba."
Fauziya ce ta dawo daga hutu driver ya d'aukota sbda a boarding school take , tana hango Bash yayi shirin fita ta fito daga mata ta rungume shi , suka shige ciki , dady da momy da suka sauko yanzu suka fara dariya suna cewa oyoyo daughter , shiko dady cewa yayi shikuma Bash yaushe ya dawo?" momy ce tace ”jiya nima ko gayamin baiyi ba , dady dake dariya yace ”to muje dining muci abinci , Bash dake rik'e da mukullin mota yace dady nidai zani anguwa yanzu zan dawo , okay to sai ka dawo , momy ma Allah ya tsare tace ”masa , anguwarsu Asma'u ya nufa , da isarsa anguwar ya tsaya can nesa da gidan kiranta yayi a waya , cikin mamaki da sauri ta d'aga , tace ”Bash yaushe a gari number Nigeria nagani , cikin rashin fara'a yace ”in kinada lokaci kizo yanzu gani a waje , to tace ”batare da ya k'ara magana ba ya kashe wayar ."
Yamma ce kuma umma na zaune a tsakar gida , fitowa tayi da abin kwashe shara a hannunta , tana tafiya kamar mara gaskiya , umma ce tace ”bance kidena fitowa ba?" cikin in ina tace ”zan zani zan zubar da shara ne ,ko kallonta umma batayi ba Asma'u ta fice ,da hijab a mara ,tana fitowa ta saka hijab d'in , duk lek'en da takeyi Bash na kallon ta har lokacin da tasa hijab , cikin zuciyarsa kuma ranshi na k'una sosai wanan kucakar yake kulawa jibeta talauci yayi mata yawa kash , gyara zamanshi yayi yana shafa sumar kanshi , ganin bai fito a motar ba yasata bud'e murfin ta shige ,da fara'arta tace ”sanu da dawowa ka dawo lafiya?"lafiya Bash yace "tare da cewa ”nazo gurinki ne akan maganar da mukayi dake dakuma wace dadyna ya gayawa mahaifinki , so yanzu sonakeyi asan inda za'ayi , ki auri Harun , Asma'u ce ta dafe k'irji tace ”Harun!!! eh Bash yace ”alamun babu wasa a tattare dashi , gaskiya bazan iya ba haba ,Bash kamar ba musulmi ba ?" har Bash ya d'aga hannu zai kaimata mari sai kuma ya fasa ya dunk'ule hanunsa , Asma'u ki fahimceni karkiyimin mumunan fahimta indai kud'i ne karki damu ko nawa ne zan baki , Asma'u da jikinta yayi sanyi ta ce zanyi tunani , ta bud'e murfin motar zuciyarta babu dad'i ta fice ...✍️.
Kufayi hakuri da salon alk'alamin nawa sbda duk mai karanta book dina yasan salon sa 🥰 so da sababbi dakuma masu bibiyarsa kuyi hak'uri Ku biyoni insha Allah zanyi kokarin dena Ja muku rai 🤙.
comments and sharhi👌
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 21 & 22
____Bismillah Harun yayi ya bud'e gat , mai gadi dake zaune a benci ya d'aga masa hannu yana cewa "Allah ya tsare mai gida , cikin fara'a Harun yaciro d'ari biyar ya bashi , Allah ya tsare mai gadi yakuma yimasa ,daganan ya fice batare da yahau mota ba , direct bakin titi ya wuya ya tari napep zuwa gidan su momy , kasancewar gidan babu nisa yasa basu dad'e ba aka iso , a k'ofar gidan mai napep yai parking , ya sauka tareda mik'o masa kud'in sa , bubuga get d'in yayi , mai gadi ne ya bude , yana ganin Harun ya washe baki yana yimasa sannu da zuwa , gaisawa sukayi ya shige ciki , da shigarshi yaci karo da dady da momy da ,fauziya da Bash yana zaune yana danna ,waya sallama Harun yayi cikin nutsuwa , momy ce ta fad'ad'a fara'arta tace ”oyoyo yaron kirki da sauri Harun ya k'araso gurin momy , tana mik'o hannu alamar yazo kusa da ita , yana zuwa zai kwanta a cinyarta ,dady ya daka masa tsawa , tare da cewa " kai d'an iskan ina ne ?"god'ai god'ai dakai kake shirin kwanciya a cinyar matata , to wlh kull kema kika kuma hukuma ce zata rabamu daku , tunda ke bakida hankali kema , momy ko kallon dady batayi ba a zuciyarta tace ”Bash yake hawa cinyata bana hanashi amma shi Harun ne za'a nunawa ban banci , bata bari maganar ta fito fili ba ta ja baki tayi shiru , Harun ne yaje gaban dady ya durk'usa yace ”ina wuni dady , wata uwar harara dady ya galla masa sanan yace ”lafiya , suna had'a ido da Bash ya sakar masa wani killer smile , tare da kashe masa ido d'aya , Harun ya kasa fasara wanan kalo mai cike da abubuwa na rashin kyautawa ."
Emanuel ne yafito sanye da gajeren wando , ganin Bahija na bacci yasashi murmishi ya shige toilet yayi wanka , yana fitowa ya shafa wasu matuka masu tsada da turare , ya sanya farar riga marar nauyi , ya kwanta , matsowa yayi kusada Bahija ya rungumeta yana kissing d'inta , lol duk abinda Emanuel ya keyi tana kallonsa , amma bata bud'e idanunta duka ba , matsota yayi sosai ya d'aga ,y'ar k'aramar rigarta ya fara shafo cikinta , yana jin soyayyar babyn har cikin ransa , yanzu kam tunanishi anya zai iya bawa k'ungiya ,jaririn da Bahija zata haifa ?"ya k'ara rungumo ta yana wasa da gashin kanta , daganan bacci ya d'aukesu , dama ba sallah sukeyi ba dukansu , washe gari Bahija ta tashi da san cin pizza , Emanuel kuwa yau hutu yakeyi kasancewar yau Sunday , haka suka shirya suka nufi wani katafaren shagon kayan k'walama , komai Bahija tace ”tanaso baya yimata musu , ya kashe mata kud'i sosai , bayan sungama da nan ne suka nufi kasuwa , shagon kayan jarirai , sosai ya jido kaya masu kyau ,amma cikin zuciyarsa sam babu dad'i."
Kwance Asma'u take tana bawa jaririnta nono , kira ne ya shigo wayarta , cikin sanyin jiki ta d'aga Umma dake zaune kusa da ita ta kasa kunne dan kwana biyunnan bata gane mata , Umma ce taji Asma'u na cewa ganinan zuwa , ajiye yaron tayi a cinyar Umma tana shirin sa hijab Umma tace ”Asma'u ina zaki?"gabanta ne ya fad'i tace ”zani gurin Bash ne wai ya siyowa yaro madara , hmm Umma tace ”cike da takaici , kafin Umma ta gama tunani , Asma'u ta fice , da fitar ta , ta hango motar Bash sauya tafiya tayi tana yanga , Bash daga cikin mota yaja tsaki yace ”banza marar amfani , tana isowa ta bud'e murfin motar ta zauna a gaba , shagwa6e fuska , Asma'u tayi tare da cewa haba Bash tun lokacin da ka gane inada ciki shikenan ka dena sakarmin fuska ko ?"sake fuskarsa yayi, yace ”no ba haka bane aiyuka ne zukayimin yawa kuma dai yanzu kinsan abinda ya kawoni , Asma'u ce ta d'aga hijab d'inta tare da cewa kaga breast d'ina wlh zafi yake yimin , wata uwar harara Bash ya doka mata tare da cewa wato kin d'auka yanzu zan iya had'a jiki dake ko , to bari kiji ,ko tsautsayi na fishi samako , dan haka karki kuma k'okarin yimin haka , ranta a 6ace tace ”bazan auri Harun d'in ba kai zan aura !!!."
Da fitar Harun daga gidansu momy ya fice ya tari napep zuwa makarantar su ,yana sauka a bakin get yaga makarantar a rufe , ji yayi an rufe masa ido tare da sunkucesa aka turashi cikin mota , tafiya sukeyi cikin wani jeji da bakajin k'arar komai sai na tsuntsaye , wani guri da aka had'ashi da buhu suka ajiyeshi tare da turashi cikin d'akin , suka rufo d'akin da wata sanda da tazamo a jikin buhun Harun ne ya farka daga mutuwar tsayen da yayi sabda tsabar tsoro ya bud'e idanunsa , ya Gandhi cikin wanan d'aki , ya Allah ka dubeni , wani gurnani yaji na namomin daji , cikin tsoro ya had'e hanuwansa duka biyu yana adu'a , neman hanyar fitowa yakeyi amma babu ko alamar gurin fitowa , shin nan ina ne ?".