← Book details Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 23

Sashe 18

Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

____ horn Zuby tayi a wani makeken gida kuma tsararre , tsayawa misalta tsarinsa ma 6ata lokaci ne dan zumu dad'e , mai gadi ne ya wangale get d'in tare da d'agawa Zuby hannu , rik'o hanun Asma'u tayi yayinda suka sauka , drivern gidanne ya d'auke motar a gurin ya maidata gurin ajiyar motoci , k'arasawa cikin gidan sukayi , babu kowa a gidan , hakan yasa ,Asma'u cire hijab d'inta ta lalubo wayarta data kashe ta duba lokaci , sbda bata lura da agogon parlorn ba , Zuby ce ta kalli Asma'u tace ”kifa saki jikinki wanan gidana ne kuma mallaki na , kinada right d'in yin komai a cikinsa , yanzudai kitashi ki shiga wanka ki wanke kan ki da sabulun wanke kai , akwai new brush kiyi using dashi , zan fido miki sabon kaya kisa kiyi sauri zanyi bak'i ne , lol tom Asma'u ta amsa ta shige toilet , tsaruwar toilet d'in ma abin kallo ne bare kuma gidan mai gaba d'aya , wata y'ar aiki ce mai suna Happiness ta kawo musu kayan abinci mai rai da lafiya ta jere a dining."

Zuby na waya jinayi tace ”yaufa ansami kaya kuma walh kud'inta daban ne , ni zaka dingaba kud'in ina bata , mutumin dake zaune a kujera a office ya juya yace ”bakida dama angama , ki kilace min ita zuwa yamma zan zo , okay Zuby tace ”tare da yin dariyarsu ta y'an duniya , ta kashe wayar , Asma'u na fitowa Zuby ta nuna mata wani had'ad'en bedroom ,acan tayi kwaliyarta , kaya tagani akan gado da alama shine wanda zata sa zaro ido tayi ,ta d'aga kayan , riga ce mai k'aramin hannu iya cibiya ,sai wando 3 quarter ma tsatse sai hula fara mai adon stone a jiki , sa kayan Asma'u tayi takasa fitowa , ta zauna tana tunanin yazatayi tayi rayuwa da wanan kayan cab , Zuby ce taji Asma'u shiru bata fito ba , hakan yasata mik'ewa ta nuf'i d'akin , murmishi tayi tace ”zomuje karki damu babu kowafa a gidan , kifito muci abinci gashi can a dining , mik'ewa Asma'u tayi jiki a sanyaye ta rufawa Zuby baya ."

Farfesu ne wanda yaji kayan k'amshi ,abin nema ya samu Asma'u zai tsotsar k'ashi takeyi tana k'arawa , Zuby duk ta karanci halayen Asma'u hakan yasa tak'ara samun k'warin guwaiwar kasuwanci da ita ."

Suna gamawa , Zuby ta ciro wata k'waya a aljihun wandonta ,mik'awa Asma'u tayi tace ”kinga wanan tana maganin gajiya , kuma kince jiya bakiyi bacci ba to yau zakiyi sosai , kar6a Asma'u tayi cike da gamsuwa ta d'auki ruwa tasha d'aya , ta mik'awa Zuby sauran , dariyar gefen baki Zuby tayi tace ”kozaki kwanta ne ?"a 'a Asma'u tace ”tana juya kanta da tafarajin mood d'inta yafara sauyawa , sai da Zuby taga magani yafara aiki ta rik'ewa Asma'u hannu ta kaita bedroom d'inta ta kwantar da ita , jiyo k'arar wayarta tayi tana ring a parlor , da sauri ta tafi gurin wayar , lokacin k'arfe shida na yamma , mutumin ne wanda sukayi waya d'azu , ganinan fa nashigo , okay Zuby tace ”tare da komawa d'akin Asma'u ,ta kuma shafeta da humra mai k'amshi ta bata wani magani na gari a cup ."

Fita tayi ta shigo dashi suna dariya , d'auko masa tiren abinci tayi da kanta ta mik'a masa , bayan yaci dankalin turawa soyayye yace ”hajiya ina ajiyata kinsan fa dan ita nazo tinda kika turamin pics d'inta wlh namatsu in ganta ."

Dariya , Zuby tayi tace ”tana cikin d'akina ta kwanta itama labarinka takeyi , zaro bandir d'in kud'i yayi yace ”nan dubu d'ari uku ne , amma somin ta6i ne ,inhar ta sanyani farinciki to fiye da hakama zan bata , wata munafukar dariya Zuby tasa tare da fifita da kud'in ,tace ”to kashiga ,ai kagane d'akin ko ?"eh yace ”tare da washe hak'ora , da shigarshi ya hango Asma'u kwance idanunta a bud'e sunyi jawur , yana matsowa kusa da ita ta cakumoshi , tana shirin mik'ewa , daganan nace barin lek'a gidan amarya Basma ."

Wasu dank'wala dank'awalan kaji na hango a plet , da Asma'u da Harun ne zaune ,fuskarsu cike da farinciki , fara bata yayi a baki itama ta bashi da haka suka ciyar da junansu , lemu ya tsiyayo musu a cup sukasha ya sunkuci , Basma yace ”tayi alwala , batayi musu ba , kasancewar tasha wa'azi kuma ta karanta ta gani , bayan tayi alwalar ne ta dawo bedroom ta zauna , shima alwalar yayi ya ciro mata hijab a drowa , ya sanya mata , raka'a biyu sukayi , suka zauna adu'a ,sund'au lokaci mai tsayi suna yiwa junansu adu'a suna gamawa ya mata tambayoyi akan wanka dakuma tsarki da sauransu , daganan yace ”to darefa 🙈 yayi muje mu kwanta, cikin fad'uwar gaba tabi gadon ta kwanta , Harun ne ya lulu6e su da blanket kasancewar lokacin ana sanyi , Basma ce ta juya bayanta , inalilahi ,Harun yace ”tare da juyo da ita ,kin mance zunubin da mace take kwasa inhar ta juyawa mijinta a yayinda suke tare ?" kunyace ta kama Basma ta juyo tare da mannewa a jikinsa , mik'ewa yayi ya kashe wutar d'akin yayi , tare da rungumo ta yafara kissing d'inta ta ko ina ."

Ganin lamarin zai fara fin k'arfinta yasata cewa ,please bacci nakeji ,ina Harun yayi nisa ,nima Miyoshi nayi yana adu'ar da manzon Allah yace ayi ..

*BISMILLAHI ALLAHUMMA JANNIBNISH _SHAI'DANA WA JANNIBISH _SHAI'DANA MA RAZAKTANA."*

Wani uban salati najiyo Basma ta rafka , lokacin nikuma na koma parlor na kwanta dan nagaji da d'auko rahoto eheee su masu baza ida nuwa🤣..

Misalin k'arfe hud'u na asbha , Harun ne yafara farkawa , ya zare jikinsa a na Basma ya kunna glob haske ya baiyana , ya shige toilet yayi tsarki sanan yayi wankan tsarki tare da alwala , nafila yafara jerowa ,tare da adu'ar farinciki daya samu a gurin Basma , yasameta a matsayin budurwa , bayan ya idar da sallah ne yaje ya kwanta gefen da ta kwanta yafara kwararo mata adu'a yana tofa mata, hango fuskarta yayi da ruwan hawaye ya bushe , murmishi yayi tareda manna mata kiss a goshi, yafara yimata tafiyar tsutsa a k'afarta , bud'e ido tayi tasa dariya , rik'o mata hannu Harun yayi tare da , d'aukarta kamar baby ,ya kaita toilet ."

Ruwa mai d'an zafi ya tara mata a bahon wanka kana ya zuba delot a ciki ya sanyata , k'ara tasa ta rik'o masa riga, hak'uri yadinga bata , ruwan zafin ya ratsa jikinta hakan yasata yin shiru , d'agata yayi Yauma tara wani ruwan saida ya salamce ,ya tara mata wani na wanka bayan ya bud'e wancan ya tafi ya tara sabo , wanka tayi cikin jin kunya shiko angon yana tsaye yana kallonta , da niyar wanka da tayi duk yana hankalta , tabbas yayi sa'ar mata, fitowa sukayi tana cogala k'afafu , suka nufi gado , hijab da kayan da zatasa Harun ya ciro mata , bayan tasa ne ya koma d'akinsa ya sauya kaya yatafi masallaci , ita kuma ta shafa mai da turaruka ta sa hijab tafara sallah...✍️.

😫wayo hanuna🤏.

♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.

_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_

*Story and writing*
*By*

*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_

Zainabhabibu713 @gmail.com

Wattpad momislam2020

Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk

Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2

________________________________

*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
__wattpad

________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]

https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w

_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

EPISODE 47 & 48

____Tun Asma'u na dauriya tana biyewa duk wani salo nasa , yanzu kam takasa da alamu maganin yafara sakinta , shigo mutumin ko gajiya baiyi ba Alhaji Khalifa kenan ,ze iya yin sa'an k'anin baban Asma'u amma kasancewar sa mai nera , yasashi babu inda bazai je budurwa ta kusheshi ba kowace zumud'i takeyi sbda kud'insa suke so , gashi ya iya sarafa mace kamar k'aramin yaro ,baya gajiya gurin sxx da mace , yanada manyan y'a y'a harda masu aure da maza samari hakan baisa ya dena abinda yakeyi ba, sai da jikinta yai lilis sanan ya d'agata , batasan halin da take ciki ba hakan yasata bacin da bata shirya ba , shiga toilet d'in dake gefe da d'akin yayi ya watsa ruwa ya fito ya sanya kayansa , wayoyinsa ya d'auka ya fice , samun Zuby yayi a parlor tana danna waya , mik'ewa tayi fuska cike da fara'a tace ”ya akayi washe hak'ora Alhaji Khalifa yayi yace ”gobe zan dawo fa ga 50k tasi kayan shayi , dariya tasa tana rangwad'a ta kar6e kud'in ."

Ware dubu d'ari biyu tayi a gefe da nufin shi zata bawa , Asma'u mik'ewa tayi ta nufi d'akin da Asma'u take kwance , tsamunta tayi kwance tayi sharf kamar mara nunfashi , cikin sauri ta k'araso ta dafata jitayi jikinta yayi zafi , a tsorace ,ta d'aga waya ta kira likitanta , kazo please da matsala dan Allah , doctor ne yace ”oky ganinan zuwa yanzu , ba'adau wani lokaci mai tsayi ba sai ga doctor ya iso , k'arar motarsa ce yasa ,Zuby ficewa da gudu ta isa gurin da yayi parking d'in motarsa , yana fitowa tace ”dan Allah ka hanzarta da sauri suka nufi d'akin da Asma'u take kwance , jikinta ya ta6a yaji zafi y'an gwaje gwaje yai mata ,yace ”zazz6i ne amma insha Allah zataji sauk'i , magunguna ya had'a mata Zuby ta bashi kudin da ya buk'ata ya fice tare da yiwa Asma'u fatan samun sauk'i ,dawowa d'akin Zuby tayi kasancewar tun kafin doctor ya zo ta gyara mata jikinta ."
Chapter 18 · 0% Book details