Sashe 17
Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kizamo mai yiwa mijinki biyayya, karkice zaki diga yimasa rowar hak'k'insa , saboda Allah yace kibi mijinki ,karkiso 6acin ransa kiyi masa biyayya banda yimasa gardama , kiso abinda yakeso , kuma babban abinda yake , taka muhimiyar rawa shine k'amshi , ki kasance mai son k'mshi mai sanyi , ki guji k'azanta , 6angaren gyran jiki shima nazo miki da kayan gyaran jiki ba kizauna bakya gyara jikinki ba kuma yana k'arewa kiyimin magana , inaso kisani maganin wayo kunyar fad'e nakeyi riders kun bazo ido da kunne to yasin ku gane nikam inada kunya wayo 🤏😎...
Karkiyi wasa da cin aya da dabino da rake da kankana da gwanda da cucumber da karas , da farfesu musaman ma na kifi ko farfesun kaza wlh babu ruwanki da cacar kud'i gurin siyan kayan k'arin ni'ima ,lol nimafa nad'au darasi yasin 💃 , jikin Asma'u ne yayi sanyi , kuma karki dinga bari kayanki suna datti yakamata , ki kula da ado da kwaliya saboda namiji d'an ado ne, batun shagwa6a kuma karkizamo kina yimasa murya kamar ta maza ,kidinga tausasa kalamanki kafin ki fad'esu , janyo hanunta anty tayi suka koma bedroom d'inta, anty ce ta shiga toilet ta had'a mata ruwan wanka wanda yaji turaruka masu k'amshi kuma masu zama a jiki , cire kaya Asma'u tayi tashige toilet tafara wanka , ga wani ruwan shima mai k'amshi an tarashi a bahon wanka , tana gama wankan tashige tayi luf a ciki , kamar mai shirin yin bacci ..✍️.
Please share👏
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 43 & 44
____ Malm yasha artabu da beauty ,tun asbha ake abu d'aya har azhar , beauty tace ”zata fasa k'wai , anyi nasarar samun dady da Bash sun dawo normal , saidai beauty tace kota tafi bazata k'yale Bash da dady ba , sundai yi farinciki , da haka ta fice daga gidan ,domin ayar Allah bata fad'i k'asa banza , ammafa hankalin dady a tashe yake ,da magan ganun da beauty take cewa ,Bash ya rame sosai kamar wanda yayi sati yana ciwo."
Su Anty ne suka mik'e dan lokacin k'arfe tara ne na dare , bayan sun gama yiwa asma'u kwaliya da wata nasihar , suka yimata fatan zaman lafiya , haka tadinga kuka kamar wace za'a zare ranta."
Ana gobe biki , da misalin k'arfe hud'u na asbha , asma'u na hango da akwati a hannu tasa dogon hijab , ficewa tayi cikin hikima da dabara , da fitarta ta shige wata mota da tatsaya a k'ofar gidansu , tana shiga motar tayi gaba ,Zuby ce a cikin motar ,tasha bak'in glass ,wanda ya rufe har saman kumatunta , duban Asma'u tayi cikin farinciki tace ”barka da fara shigowa sabuwar rayuwa , hak'ik'a na tayaki murna yanzu kinzamo mai y'ancin kanki bakida matsala please ki saki jikinki man , Asma'u batace komai ba sai tunanin da ya addabi zuciyarta , shin tayi adlci kuwa ?"tayiwa mahaifiyarta da mahaifinta adlci ?"ga jinjirin yaro data bari yana bacci , to inya taso wace irin rayuwa zaiyi , can kuma wata zuciyar tace ”ke ga daula zaki shiga ,yanzu kinzamo free babu mai takura miki karki bari tausayinki ya rinjayi dukiyar da zaki samu so ki manta da iyayenki...
Murmishi tayi cikin samun k'warin guwaiwa ,ta goge guntun hawayenta , sunyi tafiya mai nisa , nisa sosai dan harsun fita a garin kano sun nufi Kaduna , suna tafiya suna hira , abinci mai rai da lafiya Zuby ta mik'o mata tare da abin sha ."
Wayar Zuby ce ta fara ruri , d'agawa tayi tare da cewa my man ya akayi ne nakusa zuwa fa ,kasan a kano na kwana ,ta kashe wayar , Asma'u dai na gefe bata magana ."
*GIDAN SU AMARYA BASMA*
Yau akeyin walima y'an uwa da abokan arzik'i sun taru anata fad'akarwa , an raraba kyautu tuka sosai , kuma anyi taro lafiya , daganan aka kowa ya watse , washe gari ,aka saka amarya a lalle , kowa sai sambarka , washe gari Assabar d'aurin aure ,gidan su mom da Hajiya da Alhaji wanan rana suna cikin farinciki , Alhaji da dady da abokan Alhaji suka cika gurin masha Allah , an d'aura auran Basma da Harun akan sadaki mafi albarka , dubu d'ari , d'aurin auran yasami halartar manyan bak'i ta 6angarori da dama ,anci kuma ansha an godewa Allah ,ango na hango yana sanye cikin wata shadda gezna mai azabar kyau ga gashinan yasha gyara bakinan kamar ansa masa janbaki , ni a ganina ma sai naga kamar yayi haske , zaune yake a gidansu Mom d'inshi sunata yimasa nasiha dakuma sanin hakkin aure a musulunci , Alhaji ne ya kirashi lokacin yana shirin tafiya gidansu Asma'u , kasancewar ya kira ance masa an fasa suzo su kar6i kud'in su , Harun ne yashiga da sallama , samun Alhaji yayi a zaune yana waya, yana gamawa yace ”Harun ya fito da mota zasuje wani guri , cikin bin umarni ya fito da mota suka shige shida Alhaji sukabar gidan , wani katafaren company na Alhaji suka nufa , wanda ake sauke kayan sa na saudiya , turaruka da jallabiya da sauransu , katafaren shago ne mai girma ga tsari ,da shigarsu kowa yahau durk'usawa yana gaida Alhaji da Harun , Alhaji ne ya amsa tare da cewa ga sabon shugaba na kawo shine zai dinga kula da komai na shigar kud'i , kai kuma Bala kazo muje sabon company na zaka koma can da aiki."
Cikin zumud'i da godiya , Bala yabi su Harun ,shimadai sabon company d'in ya tsaru sosai , bayan sun koma gida ne Alhaji ya cewa Harun yanzu kabar aiki a waccan ma'ikatar zaka dawo tawa , kuma maganar auranka da ,wanan yarinyar iyayenta sunce basusan inda ta nufa ba , shikuma yaro nanda wata biyu inya kuma wayau Allah zai baiyana kamanninsa da ubansa , cikin farinciki Harun ya kalli Alhaji yana godiya , lokacin k'arfe biyar na yamma dayake ranar Asabar akayi d'aurin auran ,
Wayarshi ce tafara ruri , ganin number abokinsa yasashi fitowa , jinayi yace ”ganinan zuwa yanzu , ya kashe wayar , parking spice ya d'auki motarshi ya fice daga gidan , gurin abokan nashi ya nufa , hak'ik'a ,sunyi rawar gani kud'ad'e masu yawa suka had'awa Harun , shima yayi farinciki kuma yak'ara sonsu a zuciyarshi."
Kukan jariri ne ya karad'e gidan , Umma na idar da sallah ta nufo d'akin Asma'u , ganin babu kowa sai yaro da wata k'atuwar takarda yasata dogon tunani , kodai Asma'u ta shiga band'aki ne ?"to ina ma zataje da sanyin safiyar nnan?" tunani iri iri Umma tafara , goya yaron tayi ta lek'a bayi babu Asma'u ko ina ta lek'e batanan , d'aukar takardar mai cike da rubutu tayi , bata iya karatun boko ba ko hausa yasata nannad'e takardar ta kaita d'akinta ta 6oye , tunaninta shine ina Asma'u tayi ?"batada mai bata amsa yasa ta fito ta koma d'akin Asma'u , ganin kud'i turus a zube yasa Umma tsorata tafara ja baya cikin tsoro."
Cikin sanyin jiki ta nufi d'akin malm da yake karatun Alqu'ani , ta durk'usa ta gaishe shi , gyaran murya yayi mata , hakan yasata ficewa da tunani iri iri a zuciyarta , misalin k'arfe bakwai na safe gari yayi haske , Umma ta lek'o waje ko zata sami yaro mai d'an wayo , cikin sa'a ta hango yaron ,mak'otansu ta kirashi , yana zuwa tace ”yazo dan Allah , shiga gidan sukayi , Umma tace ”ya shigo , yana shigowa ta mik'o masa takadda , tace ”dan Allah ka temaka ka karantamin , wanan , kar6a yayi yafara karantawa ....
_Aslamu Alaikum Umma nasan baza kiji dad'in tafiya ta ba gaskiya bazan iya zama da yaro a gabana ba da k'uruciyata , naza6i nabi k'awar arzik'i ki kwantar da hankalinki insha Allah munkusa fita daga talauci ga Muhammad nan ki kula dashi kuma nabar kud'i zasukai dubu d'ari, maganar aure kuma dama ba sonakeyi ba ,narasa mai bani shawar ne yanzukam nasamu fatan alkairi_
Zufa ce ke karyowa Umma duk sanyin da akeyi bai hana ta sharce gumi ba innalilahi wa inailaihirraji'un Allah gani gareka , Umma tasa kuka , shima yaron sai da yashare hawaye ya mik'e ya fice , bak'in ciki tashin hankali duk sun dira a zuciyar Umma kuka umma takeyi tana rok'on Allah sassauci , sako yaron tayi daga bayansa ta fashe da kuka , tana kallonsa ."
Misalin k'arfe takwas na dare ankai Amarya gidanta kowa sai yaba kyan gidan yakeyi , basu wani jima ba suka mik'e suka fice bayan iyaye sunk'ara yimata nasiha akan ladabi dakuma biyayya da hak'uri da soyayya , kuka Basma takeyi tana ruk'o mayafin k'awarta ,da haka suka watse suka barta ....✍️.
Ina kuma baku hakuri masu sharhi ko awane group akayi inhar ina ciki ina gani kuyi hakuri na rashin maida muku da martani kuyi hakuri 👏aiyuka ne sukayimin ywa amma ina ganin sharhinku nagode 🤙.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 45 & 46
Karkiyi wasa da cin aya da dabino da rake da kankana da gwanda da cucumber da karas , da farfesu musaman ma na kifi ko farfesun kaza wlh babu ruwanki da cacar kud'i gurin siyan kayan k'arin ni'ima ,lol nimafa nad'au darasi yasin 💃 , jikin Asma'u ne yayi sanyi , kuma karki dinga bari kayanki suna datti yakamata , ki kula da ado da kwaliya saboda namiji d'an ado ne, batun shagwa6a kuma karkizamo kina yimasa murya kamar ta maza ,kidinga tausasa kalamanki kafin ki fad'esu , janyo hanunta anty tayi suka koma bedroom d'inta, anty ce ta shiga toilet ta had'a mata ruwan wanka wanda yaji turaruka masu k'amshi kuma masu zama a jiki , cire kaya Asma'u tayi tashige toilet tafara wanka , ga wani ruwan shima mai k'amshi an tarashi a bahon wanka , tana gama wankan tashige tayi luf a ciki , kamar mai shirin yin bacci ..✍️.
Please share👏
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 43 & 44
____ Malm yasha artabu da beauty ,tun asbha ake abu d'aya har azhar , beauty tace ”zata fasa k'wai , anyi nasarar samun dady da Bash sun dawo normal , saidai beauty tace kota tafi bazata k'yale Bash da dady ba , sundai yi farinciki , da haka ta fice daga gidan ,domin ayar Allah bata fad'i k'asa banza , ammafa hankalin dady a tashe yake ,da magan ganun da beauty take cewa ,Bash ya rame sosai kamar wanda yayi sati yana ciwo."
Su Anty ne suka mik'e dan lokacin k'arfe tara ne na dare , bayan sun gama yiwa asma'u kwaliya da wata nasihar , suka yimata fatan zaman lafiya , haka tadinga kuka kamar wace za'a zare ranta."
Ana gobe biki , da misalin k'arfe hud'u na asbha , asma'u na hango da akwati a hannu tasa dogon hijab , ficewa tayi cikin hikima da dabara , da fitarta ta shige wata mota da tatsaya a k'ofar gidansu , tana shiga motar tayi gaba ,Zuby ce a cikin motar ,tasha bak'in glass ,wanda ya rufe har saman kumatunta , duban Asma'u tayi cikin farinciki tace ”barka da fara shigowa sabuwar rayuwa , hak'ik'a na tayaki murna yanzu kinzamo mai y'ancin kanki bakida matsala please ki saki jikinki man , Asma'u batace komai ba sai tunanin da ya addabi zuciyarta , shin tayi adlci kuwa ?"tayiwa mahaifiyarta da mahaifinta adlci ?"ga jinjirin yaro data bari yana bacci , to inya taso wace irin rayuwa zaiyi , can kuma wata zuciyar tace ”ke ga daula zaki shiga ,yanzu kinzamo free babu mai takura miki karki bari tausayinki ya rinjayi dukiyar da zaki samu so ki manta da iyayenki...
Murmishi tayi cikin samun k'warin guwaiwa ,ta goge guntun hawayenta , sunyi tafiya mai nisa , nisa sosai dan harsun fita a garin kano sun nufi Kaduna , suna tafiya suna hira , abinci mai rai da lafiya Zuby ta mik'o mata tare da abin sha ."
Wayar Zuby ce ta fara ruri , d'agawa tayi tare da cewa my man ya akayi ne nakusa zuwa fa ,kasan a kano na kwana ,ta kashe wayar , Asma'u dai na gefe bata magana ."
*GIDAN SU AMARYA BASMA*
Yau akeyin walima y'an uwa da abokan arzik'i sun taru anata fad'akarwa , an raraba kyautu tuka sosai , kuma anyi taro lafiya , daganan aka kowa ya watse , washe gari ,aka saka amarya a lalle , kowa sai sambarka , washe gari Assabar d'aurin aure ,gidan su mom da Hajiya da Alhaji wanan rana suna cikin farinciki , Alhaji da dady da abokan Alhaji suka cika gurin masha Allah , an d'aura auran Basma da Harun akan sadaki mafi albarka , dubu d'ari , d'aurin auran yasami halartar manyan bak'i ta 6angarori da dama ,anci kuma ansha an godewa Allah ,ango na hango yana sanye cikin wata shadda gezna mai azabar kyau ga gashinan yasha gyara bakinan kamar ansa masa janbaki , ni a ganina ma sai naga kamar yayi haske , zaune yake a gidansu Mom d'inshi sunata yimasa nasiha dakuma sanin hakkin aure a musulunci , Alhaji ne ya kirashi lokacin yana shirin tafiya gidansu Asma'u , kasancewar ya kira ance masa an fasa suzo su kar6i kud'in su , Harun ne yashiga da sallama , samun Alhaji yayi a zaune yana waya, yana gamawa yace ”Harun ya fito da mota zasuje wani guri , cikin bin umarni ya fito da mota suka shige shida Alhaji sukabar gidan , wani katafaren company na Alhaji suka nufa , wanda ake sauke kayan sa na saudiya , turaruka da jallabiya da sauransu , katafaren shago ne mai girma ga tsari ,da shigarsu kowa yahau durk'usawa yana gaida Alhaji da Harun , Alhaji ne ya amsa tare da cewa ga sabon shugaba na kawo shine zai dinga kula da komai na shigar kud'i , kai kuma Bala kazo muje sabon company na zaka koma can da aiki."
Cikin zumud'i da godiya , Bala yabi su Harun ,shimadai sabon company d'in ya tsaru sosai , bayan sun koma gida ne Alhaji ya cewa Harun yanzu kabar aiki a waccan ma'ikatar zaka dawo tawa , kuma maganar auranka da ,wanan yarinyar iyayenta sunce basusan inda ta nufa ba , shikuma yaro nanda wata biyu inya kuma wayau Allah zai baiyana kamanninsa da ubansa , cikin farinciki Harun ya kalli Alhaji yana godiya , lokacin k'arfe biyar na yamma dayake ranar Asabar akayi d'aurin auran ,
Wayarshi ce tafara ruri , ganin number abokinsa yasashi fitowa , jinayi yace ”ganinan zuwa yanzu , ya kashe wayar , parking spice ya d'auki motarshi ya fice daga gidan , gurin abokan nashi ya nufa , hak'ik'a ,sunyi rawar gani kud'ad'e masu yawa suka had'awa Harun , shima yayi farinciki kuma yak'ara sonsu a zuciyarshi."
Kukan jariri ne ya karad'e gidan , Umma na idar da sallah ta nufo d'akin Asma'u , ganin babu kowa sai yaro da wata k'atuwar takarda yasata dogon tunani , kodai Asma'u ta shiga band'aki ne ?"to ina ma zataje da sanyin safiyar nnan?" tunani iri iri Umma tafara , goya yaron tayi ta lek'a bayi babu Asma'u ko ina ta lek'e batanan , d'aukar takardar mai cike da rubutu tayi , bata iya karatun boko ba ko hausa yasata nannad'e takardar ta kaita d'akinta ta 6oye , tunaninta shine ina Asma'u tayi ?"batada mai bata amsa yasa ta fito ta koma d'akin Asma'u , ganin kud'i turus a zube yasa Umma tsorata tafara ja baya cikin tsoro."
Cikin sanyin jiki ta nufi d'akin malm da yake karatun Alqu'ani , ta durk'usa ta gaishe shi , gyaran murya yayi mata , hakan yasata ficewa da tunani iri iri a zuciyarta , misalin k'arfe bakwai na safe gari yayi haske , Umma ta lek'o waje ko zata sami yaro mai d'an wayo , cikin sa'a ta hango yaron ,mak'otansu ta kirashi , yana zuwa tace ”yazo dan Allah , shiga gidan sukayi , Umma tace ”ya shigo , yana shigowa ta mik'o masa takadda , tace ”dan Allah ka temaka ka karantamin , wanan , kar6a yayi yafara karantawa ....
_Aslamu Alaikum Umma nasan baza kiji dad'in tafiya ta ba gaskiya bazan iya zama da yaro a gabana ba da k'uruciyata , naza6i nabi k'awar arzik'i ki kwantar da hankalinki insha Allah munkusa fita daga talauci ga Muhammad nan ki kula dashi kuma nabar kud'i zasukai dubu d'ari, maganar aure kuma dama ba sonakeyi ba ,narasa mai bani shawar ne yanzukam nasamu fatan alkairi_
Zufa ce ke karyowa Umma duk sanyin da akeyi bai hana ta sharce gumi ba innalilahi wa inailaihirraji'un Allah gani gareka , Umma tasa kuka , shima yaron sai da yashare hawaye ya mik'e ya fice , bak'in ciki tashin hankali duk sun dira a zuciyar Umma kuka umma takeyi tana rok'on Allah sassauci , sako yaron tayi daga bayansa ta fashe da kuka , tana kallonsa ."
Misalin k'arfe takwas na dare ankai Amarya gidanta kowa sai yaba kyan gidan yakeyi , basu wani jima ba suka mik'e suka fice bayan iyaye sunk'ara yimata nasiha akan ladabi dakuma biyayya da hak'uri da soyayya , kuka Basma takeyi tana ruk'o mayafin k'awarta ,da haka suka watse suka barta ....✍️.
Ina kuma baku hakuri masu sharhi ko awane group akayi inhar ina ciki ina gani kuyi hakuri na rashin maida muku da martani kuyi hakuri 👏aiyuka ne sukayimin ywa amma ina ganin sharhinku nagode 🤙.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 45 & 46