Sashe 16
Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.
Allah sarki rayuwa , Umma ta rungume Asma'u tana kuka , tace ”nayi farincikin shiryuwarki , Allah yakuma shirya mana ku , amen Asma'u tace tare da nufar d'akin Umma tafara gyra gado ta gyara ko ina ta share ,ta koma kitchen ta share ta dawo tsakar gidan shima ta share tazo kan bayangida shima ta wanke ta share , Umma zuciyarta fal farinciki sosai takejin son y'ar tata ."
Ruwan sanwar abinci Asma'u ta d'ora ta kar6i kayan cefanen hanun Umma ta fara gyarawa tuwon shinkafa za'ayi miyar taushe , cewa Umma tayi ta juye ruwa tayi wanka ita zatayi sauran , cikin farinciki Umma ta juye ruwan wanka ita kuma Asma'u na wanke tumatur zata kai markad'e ."
Yau Alhaji ya dawo daga saudiya murna gurinsu Mom da Hajiya ba'a magana , bayan an d'aukoshi daga airport , yaci abinci yayi wanka yake gaya musu cewar , ya siyawa , Harun gida a rijiyar zaki , mom da Hajiya babu zama suka d'unguma zuwa tsararen gidan , tunda suka hango get d'in gidan sukasan ba k'aramin kud'i ,Alhaji ya kashe ba , bud'e gidan sukayi da key ,suka shige cikin gidan , mom da Hajiya da driver kowa sai santin yanayin tsarin gidan yakeyi , da shigarsu , sukaci karo da shuke shuke na flawoyi masu kyau , daga 6angaren dama kuma bishiyoyi ne na kayan itatuwa , irin na turawa , shigewa cikin gidan sukayi , komai akwai a ciki , kama daga kafet na parlor , dakuma labule , da labulen window ga abin kama labule mai flawoyi , hango kujerun da suke zagaye a k'aton parlorn nayi , gaskiya fad'ar kyawunsu bazai fad'uba , ga kafet mai kwaliya daya malale tsakiyar parlorn , daga yamma kuma , TV ne plasma k'ato a manne jikin bango k'asanshi resrver ce da CD ga remote a kansu , mai karatu ,in natsaya lisafo kayan parlor zamu cinye lokacin anan , daga tsakiyar parlorn bene ne shimafa ya tsaru , gida ya tsaru ,mom seda tayi kukan farinciki."
Hajiya ma tayi farinciki sosai , shiga kowane part sukayi na parlorn , k'asa d'akuna hud'u ne ,da bedroom biyu da kitchen da store dakuma d'akin bak'i , hakama sama shima hud'unne , gida ya birge sosai ,an kashe nera ."
Gidansu Basma shiri sukeyi babu kama hanun yaro , mutane cike a gidan kamar ,ranar ne d'aurin aure , daga masuyin cin cin sai masu suyar nama da masuyi donut da sauransu kuma kowanne ba kad'an akeyi ba , amarya tabar gidansu takoma gidan yayar mahaifiyarta da zama , yau kwananta hud'u a can ."
Harun ne zaune shida abokanan sa kowa sai tsokanarsa yakeyi , da kamar ba shine y'ammata suke rubibi ba, yanzu gashi , Basma ta cafke gasar dariya yasa yace ”nifa banida ra'ayi a soyayya , hasali ma bansan abinda masoya suke jiba ,wlh sai yanzu dana had'u da sarauniyar mata uwar y'a y'a na , abokinshi dake gefenshi a zaune yace ”eyee kace ka waye sosai , wanan small mouth d'inne ke furta wanan kalmomi nice , na jinjina maka shugaban masoya , sukasa dariya , hirarsu sukeyi ,mai cike da barkwanci dakuma nishad'i."
Gidansu Bahija yau akayi sadakar uku , dole dadynsu ya dawo gida dan mutuwar ta girgiza mutane da dama haka shima , saida ya zubar da k'wallah yaji rasuwar Bahija , sauran k'annenta da yayunta da basuyi aure ba ,jikinsu yayi zanyi musaman da sukaga anzo tafiya da Bahija makwancinta , Allah sarki rayuwa mudinga kwatanta aikin alkairi 👏...✍️.
Masu sharhi ina ganinku karku gaji da sambad'omin sharhi nikuma bazan gaji da nishad'antar daku ba I love you my fans ana tare 🤙.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 41 & 42
_____Washe gari Asma'u ta tashi da asbha , bayan tayi sallah taje d'akin Umma ta gaisheta , sanya mata albarka Umma tayi tare da yimata fatan gamawa da duniya lafiya , mik'ewa Asma'u tayi taje d'akin mahaifinta ta gaishe shi , Alhmdulilh jikin nashi da sauk'i , dan yanzu ma yana magana ."
Washe gari , wayar Asma'u ce take ring misalin sha biyu na rana , Zuby ce , ke wai ya akayi ne najiki shiru ,ko kin canja shawara ne ?"cikin k'asa da murya Asma'u tace ”no yanzu dai mubar maganar zuwa , gobe , ta ajiye wayar , tunani tafara iri iri amma babu wacce ta gamsu da shawararta irin Zuby."
Bayan su mom da Hajiya sun dawo gida ,ta zauna a parlor , tana santin gidan Harun amma taji dad'i sosai , shigowar Alhaji ne yasata tsugunawa ta gaishe shi , zama yayi a kujera two sitter kana ya dubi mom yace ”ya kukaga gidan ?"fad'ad'a fara'arta mom tayi tace ”wlh Alhaji gidan kamar a turai , dariya Alhaji yasa yace ”masha Allah komai dai yayi ko?"eh yayi Allah ya k'ara bud'i , amen y Allah Alhaji yace ”kinga bikin yau saura 2 days ,mom ce ta sunkuyar da kai tace ” Allah yasa munada rai da lafiya ."
Misalin k'arfe biyar na yamma angon Sumaiya ya rangad'o mata kira , d'agawa tayi cikin sanyin murya tace ”barka da yamma , ywwa yace ”kungama shiryawa ne ?"eh Sumaiya tace ”ku suke jira , waro ido yayi yace ”suwa kenan ?"k'awaye na man , to kekuma fa ?"Sumaiya ce tace ”ni bazan zo ba , a zabure yace ”bar maganar wasa ,Sumaiya ce tace ”da gaske , juyawa tayi taga kowa na shiri , itako kwanciya tayi tare da jan mayafi ."
Sunyi tashin harsun gaji bacci mai nauyi ne yayi awon gaba da ita , k'awayen suka shige mota suka barta , ana cikin gabatar da mutane , kowa yaga gurin zaman amarya da ango wayam babu kowa , mc ne ya tsaya da magana yafara tambayar abokanan sa ko menene dalilin rashin zuwansu ?"suma basu sani ba dan lokacin da zasu taho angon yace ”musu zashi d'auko amaryarsa , mc ne ya d'aga abin magana yace ”to kowa yayi hak'uri iyayen gayya basu iso ba kuyimana afuwa mu jirasu ."
A gidan su , Sumaiya ango Imran ne ya shigo a sukwane dan bayason kowa ya ganshi ,direct d'akin Sumaiyan ya nufa da babu kowa a cikinsa , samunta yayi tana bacci , hankalin ta kwance ,rasa inda zai ya tasheta yayi , gashi yanayi yana duba lokaci , zama yayi gefen gadon yafara hura mata iskar bakinsa a fuskarta , wani juyi tayi ,da alamu baccin ma yanzu yafara dad'i , Imran ne , ya d'agata tare da ruk'o mata hannu , kaya yagani a kan gadon da alamu natane, kunyace ta kama sumaiya tak'i had'a ido dashi sai shigewa toilet tayi , a gurguje ta watsa ruwa ta sanya kayan a toilet , duk yana zaune yana jiran fitowarta , shagwa6e fuska tayi tace ”to ina sukayi , suntafi man , cewar Imran , rau rau tayi da idanu kamar zatayi kuka ,tunaninta shine yaya zatayi kwaliya banda mai da powder da man baki babu abinda ta iya sawa , gani tayi Imran ya rik'o mata hannu ya zaunar da ita a stool d'in dake gaban dressing mirror ."
Itadai batace komai ba kallonsa kawai takeyi , mai ya shafa mata , a k'afa da hannnu dakuma fuska , kasancewar sauri yakeyi , powder ,ya shafa mata tare da yimata jagira da janya mata purple d'in janbaki ya zagaye gefen bakin da kalar maroon , wow nimafa naga wankan kyau hatta d'ankwalin shiya d'aura mata ya d'auketa suka fita ta k'ofar baya hand bag d'inta da gylenta da d'ankune da sark'a dakuma warwaro da sauransu duk a mota aka saka , ango dai ya iya kwaliya lol amafa an 6atawa y'an taro lokaci ."
Ba' a d'auki lokaci mai tsayi ba suka iso katafaren hall d'in da yacika da masoya , da shigowar su aka fara tafi masu video nayi masu camera nayi masu wayoyi nayi , samun guri sukayi hanunsu sak'ale a na juna, adu'oi akayi tare da sake zazzafan kid'a mai gigita masoya , kowafa ya tashi ya taka ango da amarya ma ansha rawa , umartar su akayi da yanka cake , hanunta tafara sawa shima ya d'ora nashi suka yanka jikakeyi raf raf anata tafi , suna gamawa aka sanya musu wak'ar bikinsu , an zubar da nera kurin manni kuma kowa yayi farinciki , sai misalin k'arfe bakwai aka tashi, kutt. sai anje gida ayita ramakon sallah ,nidai ina gefe yasin ."
Kai tsaye gidanta aka wuce da ita , wani katafaren gidane mai cike da kayan more rayuwa , tsayawa misata kyawunsa ma babban aiki ne , saboda gidan ya tsaru iya tsaruwa , amma ba gidan sama bane , bedroom d'inta aka wuce da ita , color d'in sa kuwa wait and purple ne , komai ya tsaru , angawaye kam tuna suka kawo amarya suka fice , bayan iyaye da k'awaye da amarya sunyi saloli ne aka fara yiwa , Sumaiya nasiha tare da koyar da ita laduban zaman aure , kuka tafara , kowa na gurin yana kallonta k'awaye na shirin dariya iyaye na tausaya mata , wata k'anwar mahaifiyarta ce ta rik'o mata hannu suka fice., d'akin dake jikin na amaryar suka shiga , shimadai kala d'aya ne komai akwai a cikinsa , zaunar da Sumaiya tayi ,tace ”daughter , yakama kisani nasanma an fad'a miki amma zan kuma jaddada miki, aure ya wuce tunaninki kuma ya wuce zatonki , aure ba abin wasa bane ,shi miji da kika ganshi to yanzu karatunki zai d'auka haka kema karatunshi zaki d'auka."
Allah sarki rayuwa , Umma ta rungume Asma'u tana kuka , tace ”nayi farincikin shiryuwarki , Allah yakuma shirya mana ku , amen Asma'u tace tare da nufar d'akin Umma tafara gyra gado ta gyara ko ina ta share ,ta koma kitchen ta share ta dawo tsakar gidan shima ta share tazo kan bayangida shima ta wanke ta share , Umma zuciyarta fal farinciki sosai takejin son y'ar tata ."
Ruwan sanwar abinci Asma'u ta d'ora ta kar6i kayan cefanen hanun Umma ta fara gyarawa tuwon shinkafa za'ayi miyar taushe , cewa Umma tayi ta juye ruwa tayi wanka ita zatayi sauran , cikin farinciki Umma ta juye ruwan wanka ita kuma Asma'u na wanke tumatur zata kai markad'e ."
Yau Alhaji ya dawo daga saudiya murna gurinsu Mom da Hajiya ba'a magana , bayan an d'aukoshi daga airport , yaci abinci yayi wanka yake gaya musu cewar , ya siyawa , Harun gida a rijiyar zaki , mom da Hajiya babu zama suka d'unguma zuwa tsararen gidan , tunda suka hango get d'in gidan sukasan ba k'aramin kud'i ,Alhaji ya kashe ba , bud'e gidan sukayi da key ,suka shige cikin gidan , mom da Hajiya da driver kowa sai santin yanayin tsarin gidan yakeyi , da shigarsu , sukaci karo da shuke shuke na flawoyi masu kyau , daga 6angaren dama kuma bishiyoyi ne na kayan itatuwa , irin na turawa , shigewa cikin gidan sukayi , komai akwai a ciki , kama daga kafet na parlor , dakuma labule , da labulen window ga abin kama labule mai flawoyi , hango kujerun da suke zagaye a k'aton parlorn nayi , gaskiya fad'ar kyawunsu bazai fad'uba , ga kafet mai kwaliya daya malale tsakiyar parlorn , daga yamma kuma , TV ne plasma k'ato a manne jikin bango k'asanshi resrver ce da CD ga remote a kansu , mai karatu ,in natsaya lisafo kayan parlor zamu cinye lokacin anan , daga tsakiyar parlorn bene ne shimafa ya tsaru , gida ya tsaru ,mom seda tayi kukan farinciki."
Hajiya ma tayi farinciki sosai , shiga kowane part sukayi na parlorn , k'asa d'akuna hud'u ne ,da bedroom biyu da kitchen da store dakuma d'akin bak'i , hakama sama shima hud'unne , gida ya birge sosai ,an kashe nera ."
Gidansu Basma shiri sukeyi babu kama hanun yaro , mutane cike a gidan kamar ,ranar ne d'aurin aure , daga masuyin cin cin sai masu suyar nama da masuyi donut da sauransu kuma kowanne ba kad'an akeyi ba , amarya tabar gidansu takoma gidan yayar mahaifiyarta da zama , yau kwananta hud'u a can ."
Harun ne zaune shida abokanan sa kowa sai tsokanarsa yakeyi , da kamar ba shine y'ammata suke rubibi ba, yanzu gashi , Basma ta cafke gasar dariya yasa yace ”nifa banida ra'ayi a soyayya , hasali ma bansan abinda masoya suke jiba ,wlh sai yanzu dana had'u da sarauniyar mata uwar y'a y'a na , abokinshi dake gefenshi a zaune yace ”eyee kace ka waye sosai , wanan small mouth d'inne ke furta wanan kalmomi nice , na jinjina maka shugaban masoya , sukasa dariya , hirarsu sukeyi ,mai cike da barkwanci dakuma nishad'i."
Gidansu Bahija yau akayi sadakar uku , dole dadynsu ya dawo gida dan mutuwar ta girgiza mutane da dama haka shima , saida ya zubar da k'wallah yaji rasuwar Bahija , sauran k'annenta da yayunta da basuyi aure ba ,jikinsu yayi zanyi musaman da sukaga anzo tafiya da Bahija makwancinta , Allah sarki rayuwa mudinga kwatanta aikin alkairi 👏...✍️.
Masu sharhi ina ganinku karku gaji da sambad'omin sharhi nikuma bazan gaji da nishad'antar daku ba I love you my fans ana tare 🤙.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 41 & 42
_____Washe gari Asma'u ta tashi da asbha , bayan tayi sallah taje d'akin Umma ta gaisheta , sanya mata albarka Umma tayi tare da yimata fatan gamawa da duniya lafiya , mik'ewa Asma'u tayi taje d'akin mahaifinta ta gaishe shi , Alhmdulilh jikin nashi da sauk'i , dan yanzu ma yana magana ."
Washe gari , wayar Asma'u ce take ring misalin sha biyu na rana , Zuby ce , ke wai ya akayi ne najiki shiru ,ko kin canja shawara ne ?"cikin k'asa da murya Asma'u tace ”no yanzu dai mubar maganar zuwa , gobe , ta ajiye wayar , tunani tafara iri iri amma babu wacce ta gamsu da shawararta irin Zuby."
Bayan su mom da Hajiya sun dawo gida ,ta zauna a parlor , tana santin gidan Harun amma taji dad'i sosai , shigowar Alhaji ne yasata tsugunawa ta gaishe shi , zama yayi a kujera two sitter kana ya dubi mom yace ”ya kukaga gidan ?"fad'ad'a fara'arta mom tayi tace ”wlh Alhaji gidan kamar a turai , dariya Alhaji yasa yace ”masha Allah komai dai yayi ko?"eh yayi Allah ya k'ara bud'i , amen y Allah Alhaji yace ”kinga bikin yau saura 2 days ,mom ce ta sunkuyar da kai tace ” Allah yasa munada rai da lafiya ."
Misalin k'arfe biyar na yamma angon Sumaiya ya rangad'o mata kira , d'agawa tayi cikin sanyin murya tace ”barka da yamma , ywwa yace ”kungama shiryawa ne ?"eh Sumaiya tace ”ku suke jira , waro ido yayi yace ”suwa kenan ?"k'awaye na man , to kekuma fa ?"Sumaiya ce tace ”ni bazan zo ba , a zabure yace ”bar maganar wasa ,Sumaiya ce tace ”da gaske , juyawa tayi taga kowa na shiri , itako kwanciya tayi tare da jan mayafi ."
Sunyi tashin harsun gaji bacci mai nauyi ne yayi awon gaba da ita , k'awayen suka shige mota suka barta , ana cikin gabatar da mutane , kowa yaga gurin zaman amarya da ango wayam babu kowa , mc ne ya tsaya da magana yafara tambayar abokanan sa ko menene dalilin rashin zuwansu ?"suma basu sani ba dan lokacin da zasu taho angon yace ”musu zashi d'auko amaryarsa , mc ne ya d'aga abin magana yace ”to kowa yayi hak'uri iyayen gayya basu iso ba kuyimana afuwa mu jirasu ."
A gidan su , Sumaiya ango Imran ne ya shigo a sukwane dan bayason kowa ya ganshi ,direct d'akin Sumaiyan ya nufa da babu kowa a cikinsa , samunta yayi tana bacci , hankalin ta kwance ,rasa inda zai ya tasheta yayi , gashi yanayi yana duba lokaci , zama yayi gefen gadon yafara hura mata iskar bakinsa a fuskarta , wani juyi tayi ,da alamu baccin ma yanzu yafara dad'i , Imran ne , ya d'agata tare da ruk'o mata hannu , kaya yagani a kan gadon da alamu natane, kunyace ta kama sumaiya tak'i had'a ido dashi sai shigewa toilet tayi , a gurguje ta watsa ruwa ta sanya kayan a toilet , duk yana zaune yana jiran fitowarta , shagwa6e fuska tayi tace ”to ina sukayi , suntafi man , cewar Imran , rau rau tayi da idanu kamar zatayi kuka ,tunaninta shine yaya zatayi kwaliya banda mai da powder da man baki babu abinda ta iya sawa , gani tayi Imran ya rik'o mata hannu ya zaunar da ita a stool d'in dake gaban dressing mirror ."
Itadai batace komai ba kallonsa kawai takeyi , mai ya shafa mata , a k'afa da hannnu dakuma fuska , kasancewar sauri yakeyi , powder ,ya shafa mata tare da yimata jagira da janya mata purple d'in janbaki ya zagaye gefen bakin da kalar maroon , wow nimafa naga wankan kyau hatta d'ankwalin shiya d'aura mata ya d'auketa suka fita ta k'ofar baya hand bag d'inta da gylenta da d'ankune da sark'a dakuma warwaro da sauransu duk a mota aka saka , ango dai ya iya kwaliya lol amafa an 6atawa y'an taro lokaci ."
Ba' a d'auki lokaci mai tsayi ba suka iso katafaren hall d'in da yacika da masoya , da shigowar su aka fara tafi masu video nayi masu camera nayi masu wayoyi nayi , samun guri sukayi hanunsu sak'ale a na juna, adu'oi akayi tare da sake zazzafan kid'a mai gigita masoya , kowafa ya tashi ya taka ango da amarya ma ansha rawa , umartar su akayi da yanka cake , hanunta tafara sawa shima ya d'ora nashi suka yanka jikakeyi raf raf anata tafi , suna gamawa aka sanya musu wak'ar bikinsu , an zubar da nera kurin manni kuma kowa yayi farinciki , sai misalin k'arfe bakwai aka tashi, kutt. sai anje gida ayita ramakon sallah ,nidai ina gefe yasin ."
Kai tsaye gidanta aka wuce da ita , wani katafaren gidane mai cike da kayan more rayuwa , tsayawa misata kyawunsa ma babban aiki ne , saboda gidan ya tsaru iya tsaruwa , amma ba gidan sama bane , bedroom d'inta aka wuce da ita , color d'in sa kuwa wait and purple ne , komai ya tsaru , angawaye kam tuna suka kawo amarya suka fice , bayan iyaye da k'awaye da amarya sunyi saloli ne aka fara yiwa , Sumaiya nasiha tare da koyar da ita laduban zaman aure , kuka tafara , kowa na gurin yana kallonta k'awaye na shirin dariya iyaye na tausaya mata , wata k'anwar mahaifiyarta ce ta rik'o mata hannu suka fice., d'akin dake jikin na amaryar suka shiga , shimadai kala d'aya ne komai akwai a cikinsa , zaunar da Sumaiya tayi ,tace ”daughter , yakama kisani nasanma an fad'a miki amma zan kuma jaddada miki, aure ya wuce tunaninki kuma ya wuce zatonki , aure ba abin wasa bane ,shi miji da kika ganshi to yanzu karatunki zai d'auka haka kema karatunshi zaki d'auka."