Sashe 4
Jinin Abba Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Washe gari malm ta saka Asma'u a gaba wai saita kaishi gidan wanda yayi mata abin kunya , saida suka hau a dai daita sahu ta kaisu har zuwa anguwar , Malam ne yatsa a nesa da get d'in gidan yacewa Asma'u , taje ta k'wan k'wasa , tafiya take cikin sanyin jiki ta nufi get d'in , k'wan k'wasawa tashiga yi , megadi ne yace waye ?"Asma'u dake waje tace ”nice munzo gurin masu gidanne , to bari a sanar musu cewar mai gadi , dawowa yayi yace ”alhajin yana ciki wai kushiga , Malam ne yataso da sanyin jiki , shigewa sukayi tundaga k'ofar dazata sadaka da cikin gidan Malam jikinshi yayi sanyi dubada ganin yanayi dakuma tulin nerar da aka kashewa gidan yasashi tafiya kamar mai k'irga k'asa , suna isa k'ofar da zata sadaka da baban palorn gidan sukaja suka tsaya , jin alamun bud'e k'ofa ne yasa su Malam razana Fauziya ce ta fito cikin riga k'arama mai siririn hannu sai wando gajere fari tass , da ganinsu tasan ko suwaye , cewa tayi gurin dady kukazo ne ?"Malam na rawar jiki yace ”eh jagora tayi musu suka shiga k'ayataccen parlorn da yakuma tsinkawa Malam zuciya dan yana ganin idan yace ”Harun ne yayiwa ,Asma'u ciki tabbas bazasu yarda ba , da shigarsu suka tarar da momy zaune ta pillow a ciyanyarta zama sukayi a k'asa suka gaida momy , amsawa tayi cikin sakin fuska tace ”daga ina kuke ”ban ganeku ba , malm ne yace ”dama nazone akan maganar Harun ,Harun momy ta mai maita cikin fad'uwar gaba , me Harun d'in yayi ,kalon Asma'u Malam yayi yace ”wanan tarinyar ita k'adai Allah yabani a duniya , munbata tarbiyar dai dai gwargwado kuma tayi karatun islama tayi na boko tana sakandire , to ni inacan gurin neman abinda zamusa a bakin salati nadawo nasamu mahaifiyarta tana yimata fad'a yanzuma munbaro ta a gida tayanke jiki ta fad'i , dady dakejin komai yana daga saman step yace ”malm ban gane ba?" Malam ne yace "Harun ne yayiwa y'ar wajena ciki !!momy da taji gabanta yayi mumunan fad'uwa ta nuna Malam da yatsa tace ”kull Harun ba d'an iska bane walhi , Malam ne yace ”to gatanan dai insharri nayimasa Allah yasaka masa ,itace tagayamin , dady ne ya k'arasa saukowa yace is okay , kome akace Harun yayi bazanyi musu ba , amma kuyi hak'uri insha Allah dole ya aureta what!!! momy tace ”hankali a tashe wanan bazai yuwu ba wlh , haka kawai bawan Allah beyi Abu ba ace yayi ?" haka su Malam suka mike ,dady ne yaciro dubu ishirin 20k yabasu suka fice daga gidan."
Mom ce taketa gwada number Harun amma switch of yau kwana biyu kenan , Hajiya ce tace ”ki kwantar da hankalinki tunda yasami aikinnan baicika zuwa a kan kari ba , badan mom tayi na'am da maganar hajiya ba ta sai saita yanayin fuskarta , amma tanajin gabanta na yawan fad'uwa , alwalh tayi tazo ta tayar da sallah , addu'oi tadin kuwararo wa Harun na bud'i dakuma na kariya ta dad'e akan sallahya daga nan ta mik'e tanufi bed ta kwanta da tunani kala kala a cikin ranta."
Basma ce kwance tarasa meke kimata dad'i rabonta da ganin Harun a makaranta harta manta ko muryarshi bataji , momynta ce tazo ta zauna kusa da ita tana rarrashinta akan taci abinci koda ad'anne ,haka dai Momynta ta tilasta mata tutura abincin...✍️.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
*_SALON ALK'ALA MINTA DA BANNE✍️_* 💃
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 11 & 12
____Wani d'aki aka shiga dashi mai duhu , magunguna kala² mutanen suka d'irka masa dan zasukai su hud'u , kwanciya Harun yayi bacci mai nauyi ya kwashe shi , bayan 30mins ,ya mik'e alamar jikinnasa yana yimasa wani iri sha'awa ce ko kuma buk'atar mace a kusa dashi ne yakasa ganewa , mutanen ne suka shigo jikinshi babu k'wari dan bazai iya magana ba bare har ya ta6uka wani abu , wanka suka masa suka ciro masa wani sabon kaya wando ne iya guwai wa sai riga irinta nigogi , haka harun ya koma kamar d'an arna , wani jan abu suka shafa masa a kansa tare da mik'o masa cup da Vijumilk a ciki da wani abu da suka sanya, jiki na rawa Harun ya kar6a yasha mik'ewa yayi yana layi yana cewa beb kizo gareni man , wata budurwa da alamu ba musulma bace "wani gaye da gefen , Harun yayi mata alamu da ido , tafiya tayi da wasu shegun kayan jikinta da kana ganinsu kasan shed'an yasami mazauni , kwanciya tayi a cinyar Harun tana shafashi had'i da sakar masa zazzafan kiss , daganan lamarin nasu ya k'azanta harta kai ga Harun ya cire kayan jikinshi sun yi zina shida wanan budurwa , nishi yake saukarwa kamar wanda yayi gudu , itako shu'umar cigaba tayi da kwanciya a jikinsa , a lokacin Harun bai dawo hayyacin sa ba , yana kwance a gurin tsirara ,haka suka d'aukeshi suka kaishi toilet suka yimasa wanka , kayansa wanda yazo dasu suka sanya masa ,mik'ar dashi sukayi suka sanyashi a mota , direct gidan su suka nufa dashi ,ganin babu kowa a tsakar gida suka turashi cikin d'akinshi suka kullo k'ofa ."
Zaune Asma'u take tana da ddna wayar da Bash ya siya mata , tuno hud'ubar da bash yayi mata tayi akan cewar ko me za'ayi mata karta sake tace shine yayi mata ciki tace ” Harunne , tausayin Harunne ya kamata , dukda bata sanshi ba amma yanada kya kyawan hali lokaci guda hankalin ta ya tashi tana tunanin anya tayiwa Harun adalci kuwa , amma kuma ai bata isa tace ” ba Harun d'in bane tunda maganar farko da ita ake amfani ,wani hawaye ne yazubo mata mai tattare da nadama ."
Bacci yakeyi ko motsi bayayi , sallamar da akayi ne tasa shi k'ok'arin farkawa , jin idanunsa sunyi masa nauyi yayi dak'yar ya bud'e idon ya d'orasu a kan wacce ta shigo , mom ce fuskarta sha6e sha6e da hawaye , tace ”Harun ina kashiga ?"Harun babu magana sai dai yana binta da ido , kiran drivern daya kawota tayi. yana shigowa tace ”ya temaka mata tasa Harun a mota , babu musu ya kama Harun mom ma ta rik'eshi suka nufi mota , direct hospital suka wuce da azama aka kar6e su sbda nan asibitin su momy ke zuwa kulawa aka fara bashi ta gaggawa , mom banda kuka babu abinda takeyi , wani doctor ne yafito hancinsa sanye da abin rufe hanci yace ”hajiya wanan yaron akwai matsala 'a tattare dashi , yasha abin da zai gusar masa da tunani , bayannan ba a bisa k'a ida yasha ba sbda abubuwan dayasha na maye dakuma na tada sha'awa suna neman salwantar da rayuwarsa, rik'e baki momy tayi tana kallon likitan harya gama jawabinsa ya fice .*
Dady ne yake yiwa Bash shirya shiryen tafiya India karatu komai ya kammala ,gobe insha Allah jirgin zai d'aga , momy ce take cewa dady ,nidai bana son tafiyar shi k'asar waje gaskiya , wlhi tarbiyar y'a y'a watsewa takeyi , dakatar da ita dady yayi tare da cewa inhar bazakiyi masa fatan alkairi ba to kija bakinki kiyi shiru , karki manta shine magaji na kuma inada buk'atar yayi karatu sosai , mik'ewa momy tayi ta wuce bedroom d'inta tafad'a gado tana kuka , Fauziya ce tafito sanye da dogon hijab ta gaida dady washe baki yayi yace ”malama Fauziya ke a wace k'asar kikeson yin karatu ¿ shagwa6e fuska tayi tace ”dad nikam abarni a gurin momyna , dariya dady yasa yace ”to brother'nki gobe zai wuce , fatan alkairi tayi masa tana tayashi murnar cikar burinsa ,dan Bash ba karatu zashi ba , sun shirya shida wata budurwar sa zasuje honeymoon lol ."
🤭an rainawa dady hankali 🤏😎.
Harun kusan awan shi d'aya a hospital ,baiyi mgna ba sai dai bin mutane dayakeyi da idanunsa , doctor ne yace ” Indai yaron nan yakuma kaiwa 1hour bai farka ba idanunsa ne a bud'e to dole zamuyi muku transfer wlh , mom da tunda suka kawo Harun take kuka yanzun ma kukan tasaki tana jijiga shi amma babu magana sai ido ."
Washe gari plane d'in su Bash ya d'aga zuwa India babu wanda yasa budurwar tana cikin jirgin kasancewar bai nuna alamun tare da wata sukazo ba , momy da dady da Fauziya sai d'aga masa hannu sukeyi daganan suka d'aga , dady ne yawuce dasu momy supermarket , kaya suka jido masu tsadar gaske daganan suka wuce gurin shan ice cream , suka dawo gida ."
Mom ce taketa gwada number Harun amma switch of yau kwana biyu kenan , Hajiya ce tace ”ki kwantar da hankalinki tunda yasami aikinnan baicika zuwa a kan kari ba , badan mom tayi na'am da maganar hajiya ba ta sai saita yanayin fuskarta , amma tanajin gabanta na yawan fad'uwa , alwalh tayi tazo ta tayar da sallah , addu'oi tadin kuwararo wa Harun na bud'i dakuma na kariya ta dad'e akan sallahya daga nan ta mik'e tanufi bed ta kwanta da tunani kala kala a cikin ranta."
Basma ce kwance tarasa meke kimata dad'i rabonta da ganin Harun a makaranta harta manta ko muryarshi bataji , momynta ce tazo ta zauna kusa da ita tana rarrashinta akan taci abinci koda ad'anne ,haka dai Momynta ta tilasta mata tutura abincin...✍️.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
*_SALON ALK'ALA MINTA DA BANNE✍️_* 💃
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 11 & 12
____Wani d'aki aka shiga dashi mai duhu , magunguna kala² mutanen suka d'irka masa dan zasukai su hud'u , kwanciya Harun yayi bacci mai nauyi ya kwashe shi , bayan 30mins ,ya mik'e alamar jikinnasa yana yimasa wani iri sha'awa ce ko kuma buk'atar mace a kusa dashi ne yakasa ganewa , mutanen ne suka shigo jikinshi babu k'wari dan bazai iya magana ba bare har ya ta6uka wani abu , wanka suka masa suka ciro masa wani sabon kaya wando ne iya guwai wa sai riga irinta nigogi , haka harun ya koma kamar d'an arna , wani jan abu suka shafa masa a kansa tare da mik'o masa cup da Vijumilk a ciki da wani abu da suka sanya, jiki na rawa Harun ya kar6a yasha mik'ewa yayi yana layi yana cewa beb kizo gareni man , wata budurwa da alamu ba musulma bace "wani gaye da gefen , Harun yayi mata alamu da ido , tafiya tayi da wasu shegun kayan jikinta da kana ganinsu kasan shed'an yasami mazauni , kwanciya tayi a cinyar Harun tana shafashi had'i da sakar masa zazzafan kiss , daganan lamarin nasu ya k'azanta harta kai ga Harun ya cire kayan jikinshi sun yi zina shida wanan budurwa , nishi yake saukarwa kamar wanda yayi gudu , itako shu'umar cigaba tayi da kwanciya a jikinsa , a lokacin Harun bai dawo hayyacin sa ba , yana kwance a gurin tsirara ,haka suka d'aukeshi suka kaishi toilet suka yimasa wanka , kayansa wanda yazo dasu suka sanya masa ,mik'ar dashi sukayi suka sanyashi a mota , direct gidan su suka nufa dashi ,ganin babu kowa a tsakar gida suka turashi cikin d'akinshi suka kullo k'ofa ."
Zaune Asma'u take tana da ddna wayar da Bash ya siya mata , tuno hud'ubar da bash yayi mata tayi akan cewar ko me za'ayi mata karta sake tace shine yayi mata ciki tace ” Harunne , tausayin Harunne ya kamata , dukda bata sanshi ba amma yanada kya kyawan hali lokaci guda hankalin ta ya tashi tana tunanin anya tayiwa Harun adalci kuwa , amma kuma ai bata isa tace ” ba Harun d'in bane tunda maganar farko da ita ake amfani ,wani hawaye ne yazubo mata mai tattare da nadama ."
Bacci yakeyi ko motsi bayayi , sallamar da akayi ne tasa shi k'ok'arin farkawa , jin idanunsa sunyi masa nauyi yayi dak'yar ya bud'e idon ya d'orasu a kan wacce ta shigo , mom ce fuskarta sha6e sha6e da hawaye , tace ”Harun ina kashiga ?"Harun babu magana sai dai yana binta da ido , kiran drivern daya kawota tayi. yana shigowa tace ”ya temaka mata tasa Harun a mota , babu musu ya kama Harun mom ma ta rik'eshi suka nufi mota , direct hospital suka wuce da azama aka kar6e su sbda nan asibitin su momy ke zuwa kulawa aka fara bashi ta gaggawa , mom banda kuka babu abinda takeyi , wani doctor ne yafito hancinsa sanye da abin rufe hanci yace ”hajiya wanan yaron akwai matsala 'a tattare dashi , yasha abin da zai gusar masa da tunani , bayannan ba a bisa k'a ida yasha ba sbda abubuwan dayasha na maye dakuma na tada sha'awa suna neman salwantar da rayuwarsa, rik'e baki momy tayi tana kallon likitan harya gama jawabinsa ya fice .*
Dady ne yake yiwa Bash shirya shiryen tafiya India karatu komai ya kammala ,gobe insha Allah jirgin zai d'aga , momy ce take cewa dady ,nidai bana son tafiyar shi k'asar waje gaskiya , wlhi tarbiyar y'a y'a watsewa takeyi , dakatar da ita dady yayi tare da cewa inhar bazakiyi masa fatan alkairi ba to kija bakinki kiyi shiru , karki manta shine magaji na kuma inada buk'atar yayi karatu sosai , mik'ewa momy tayi ta wuce bedroom d'inta tafad'a gado tana kuka , Fauziya ce tafito sanye da dogon hijab ta gaida dady washe baki yayi yace ”malama Fauziya ke a wace k'asar kikeson yin karatu ¿ shagwa6e fuska tayi tace ”dad nikam abarni a gurin momyna , dariya dady yasa yace ”to brother'nki gobe zai wuce , fatan alkairi tayi masa tana tayashi murnar cikar burinsa ,dan Bash ba karatu zashi ba , sun shirya shida wata budurwar sa zasuje honeymoon lol ."
🤭an rainawa dady hankali 🤏😎.
Harun kusan awan shi d'aya a hospital ,baiyi mgna ba sai dai bin mutane dayakeyi da idanunsa , doctor ne yace ” Indai yaron nan yakuma kaiwa 1hour bai farka ba idanunsa ne a bud'e to dole zamuyi muku transfer wlh , mom da tunda suka kawo Harun take kuka yanzun ma kukan tasaki tana jijiga shi amma babu magana sai ido ."
Washe gari plane d'in su Bash ya d'aga zuwa India babu wanda yasa budurwar tana cikin jirgin kasancewar bai nuna alamun tare da wata sukazo ba , momy da dady da Fauziya sai d'aga masa hannu sukeyi daganan suka d'aga , dady ne yawuce dasu momy supermarket , kaya suka jido masu tsadar gaske daganan suka wuce gurin shan ice cream , suka dawo gida ."