Sashe 13
Dingishin Kwado Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Haka tawagar y'an sanda har su takwas suka yi layi suka yi Baba kwatankwacin yadda ogansu ya yi.
Shaukin gaisuwar ta debi ni, karon farko na ji sha'awa aikin damara ta shige ni.
Domin an yi ittikafin babu inda ake girmama wanda ya wuce ka mukami irin a aikin d'amara.
Abida sarkin kankanba ta yi maza ta matsa jikin baba tana ce wa "Baba pls na shiga rigar nima a mini wannan gaisuwar dan girman Allah."
Baba ya bibbigi bayanta tare da ce wa "Ho Abida!
Su kuwa da suka koma gefe sai suka sake matsowa suka jeru, suka cire hulunan suka yi mata tata gaisuwar tamkar ita ce momi.
Dad'i ya kamata ta dinga dariya tana fad'in thank you so much ".
Yaya Faruku ya matso gabana ya yi mini yadda ya ga sun yi, ya ce "Bilkina duk da ni farar hulane karbi tawa gaisuwar."
Na yi murmushi tare da ce wa "Na karba da godiya Yaya Faruku".
Ba zato kawai Yaya Asad ya yi mini yadda ya yiwa Baba babba. Kaina ya fasu na kasa boye kaduwar da na shiga a dalilin yadda ya girmama ni. Ba tare da bata lokaci ba yaransa ma suka ƙame mini.
Karon farko da Yaya Asad ya kambaba ni. Murya ba amo na ce "Na gode sosai Yaya!
Takaici ya shake Abida. Ta ce "Bilhillazi Bilki kin shiga uku, ni dai kam bansan me yasa aka had'amu sa'anni ba, haka kawai sai gana mini azaba kike yi. Ni sai da na roka aka k'ame mini, amma ke baki roka ba, har shugaban bataliyar ma ya rusuna miki, ga Yaya Faruku farar hula, haba haba gaskiya kina k'warata!
Gabadaya wajen aka dauki dariya domin kowa yasan zata mayar da gaisuwar da aka mata wani abin alfahari ne.
Sai gashi nima an mini fiye da tata.
Daidai lokacin Yaya Sulaiman ya shigo harabar gidan a lokacin kuma yana ta shirin tafiya k'asar Germany dan yin karatun likitanci.
Duk da basa shiri ko kadan ya ce "Abida yau d'aya bari na miki alherin da kike ta fadin ba ni da shi".
Ta galla masa harara tare da ce wa "Ba an mana iyaka ni da kai ba? Na rantse sai na fadawa Baba k'arami".
Ya k'ame mata tare da sara mata ya ce A yafi Malam Sule Abidan Baba".
Ta wani dauke kai ta ce "Na karbi tubanka, ban sani ba ko ba zaka dawo ka tarar da ni ba, ko kuma kai ba zaka dawo ba".
Jikin kowa ya yi sanyi amma Yaya Sulaiman ya ce "Yauwa Abida Allah ya yafe mu gabadaya ba sauran fada in sha Allah a tsakaninmu. Sannan in sha Allah zamu tsufa kafin mu mutu".
Daga haka ya koma wajen Yaya Asad da jama'arsa yana marabtarsu.
Wannan karamcin da Yaya Asad ya yi mini ya sanya na saci kallonsa na k'are masa kallo. Tabbas ba shi da muni ko kad'an, sannan kuma ba zai shiga sahun masu kyawun fuska ba, mussaman idan da su Yaya Faruku, da kuma saurayin da na kasa mancewa da shi S.S.Mashi. Amma kuma duk ya keresu haiba da ginannen jiki.
Abida ta ce "To ga shi Allah ya kawo Yaya Asad sai ka bashi motar ya kai mu Baba".
Yaya Faruku ma ya ce "Ai kuwa dai, ga shi".
Nan da nan Baba ya canja fuska ya ce daga zuwansa ko ciki bai je ya gaisa da iyayensa ba, bare su sha ruwa sai ya hau kai ku makaranta?"
Abida da take son a kaimu a motar dan darajarta ta k'ara d'aguwa ta mairairaice ta ce "Ina Funtua ina Bakori Baba babba? Balle a wajen jami'in tsaro irin Yaya Asad ba sai ya arce da k'afafunsa ba ma, bare a mota".
Gabadaya y'ansandan suka sake yin k'asa da kansu suna dariya tare da fad'in "drama girl".
*Contact me 08032773332 what'sapp only*
*For all your kayan mata gangariya*
*Bridal package*
*Maijego package*
*Uwargida package*
*Bazawara package*
*Kazar sababi ta amare da uwayen gida da masu jego*
*Ciccibin garari*
*Tsumin saiwowi*
*Hakkkn daka emergency*
*Gumbar ridi*
*Gumbar saiwowi*
*Surayya ce da kanta take kawo muku su daga Chad da Sudan*.
[8/24, 12:52 PM] Surayya Dee: *Wannan littafin na kudine pay* *1k via 2384876855*
*Surayya Ibrahim Zenith Bank.*
*A tura shaidar biya ta wadannan lambobin*
# 08032773332#
# 09069067488#
*Littafi na d'aya zai zo kyauta a WhatsAp yayin da na biyu da na uku zai zo a Telegram da arewa ga wadanda suka biya kudin karatu*.
*DINGISHIN KWADO*
*BY*
*SURAYYA DEE*
06
Shaukin gaisuwar ta debi ni, karon farko na ji sha'awa aikin damara ta shige ni.
Domin an yi ittikafin babu inda ake girmama wanda ya wuce ka mukami irin a aikin d'amara.
Abida sarkin kankanba ta yi maza ta matsa jikin baba tana ce wa "Baba pls na shiga rigar nima a mini wannan gaisuwar dan girman Allah."
Baba ya bibbigi bayanta tare da ce wa "Ho Abida!
Su kuwa da suka koma gefe sai suka sake matsowa suka jeru, suka cire hulunan suka yi mata tata gaisuwar tamkar ita ce momi.
Dad'i ya kamata ta dinga dariya tana fad'in thank you so much ".
Yaya Faruku ya matso gabana ya yi mini yadda ya ga sun yi, ya ce "Bilkina duk da ni farar hulane karbi tawa gaisuwar."
Na yi murmushi tare da ce wa "Na karba da godiya Yaya Faruku".
Ba zato kawai Yaya Asad ya yi mini yadda ya yiwa Baba babba. Kaina ya fasu na kasa boye kaduwar da na shiga a dalilin yadda ya girmama ni. Ba tare da bata lokaci ba yaransa ma suka ƙame mini.
Karon farko da Yaya Asad ya kambaba ni. Murya ba amo na ce "Na gode sosai Yaya!
Takaici ya shake Abida. Ta ce "Bilhillazi Bilki kin shiga uku, ni dai kam bansan me yasa aka had'amu sa'anni ba, haka kawai sai gana mini azaba kike yi. Ni sai da na roka aka k'ame mini, amma ke baki roka ba, har shugaban bataliyar ma ya rusuna miki, ga Yaya Faruku farar hula, haba haba gaskiya kina k'warata!
Gabadaya wajen aka dauki dariya domin kowa yasan zata mayar da gaisuwar da aka mata wani abin alfahari ne.
Sai gashi nima an mini fiye da tata.
Daidai lokacin Yaya Sulaiman ya shigo harabar gidan a lokacin kuma yana ta shirin tafiya k'asar Germany dan yin karatun likitanci.
Duk da basa shiri ko kadan ya ce "Abida yau d'aya bari na miki alherin da kike ta fadin ba ni da shi".
Ta galla masa harara tare da ce wa "Ba an mana iyaka ni da kai ba? Na rantse sai na fadawa Baba k'arami".
Ya k'ame mata tare da sara mata ya ce A yafi Malam Sule Abidan Baba".
Ta wani dauke kai ta ce "Na karbi tubanka, ban sani ba ko ba zaka dawo ka tarar da ni ba, ko kuma kai ba zaka dawo ba".
Jikin kowa ya yi sanyi amma Yaya Sulaiman ya ce "Yauwa Abida Allah ya yafe mu gabadaya ba sauran fada in sha Allah a tsakaninmu. Sannan in sha Allah zamu tsufa kafin mu mutu".
Daga haka ya koma wajen Yaya Asad da jama'arsa yana marabtarsu.
Wannan karamcin da Yaya Asad ya yi mini ya sanya na saci kallonsa na k'are masa kallo. Tabbas ba shi da muni ko kad'an, sannan kuma ba zai shiga sahun masu kyawun fuska ba, mussaman idan da su Yaya Faruku, da kuma saurayin da na kasa mancewa da shi S.S.Mashi. Amma kuma duk ya keresu haiba da ginannen jiki.
Abida ta ce "To ga shi Allah ya kawo Yaya Asad sai ka bashi motar ya kai mu Baba".
Yaya Faruku ma ya ce "Ai kuwa dai, ga shi".
Nan da nan Baba ya canja fuska ya ce daga zuwansa ko ciki bai je ya gaisa da iyayensa ba, bare su sha ruwa sai ya hau kai ku makaranta?"
Abida da take son a kaimu a motar dan darajarta ta k'ara d'aguwa ta mairairaice ta ce "Ina Funtua ina Bakori Baba babba? Balle a wajen jami'in tsaro irin Yaya Asad ba sai ya arce da k'afafunsa ba ma, bare a mota".
Gabadaya y'ansandan suka sake yin k'asa da kansu suna dariya tare da fad'in "drama girl".
*Contact me 08032773332 what'sapp only*
*For all your kayan mata gangariya*
*Bridal package*
*Maijego package*
*Uwargida package*
*Bazawara package*
*Kazar sababi ta amare da uwayen gida da masu jego*
*Ciccibin garari*
*Tsumin saiwowi*
*Hakkkn daka emergency*
*Gumbar ridi*
*Gumbar saiwowi*
*Surayya ce da kanta take kawo muku su daga Chad da Sudan*.
[8/24, 12:52 PM] Surayya Dee: *Wannan littafin na kudine pay* *1k via 2384876855*
*Surayya Ibrahim Zenith Bank.*
*A tura shaidar biya ta wadannan lambobin*
# 08032773332#
# 09069067488#
*Littafi na d'aya zai zo kyauta a WhatsAp yayin da na biyu da na uku zai zo a Telegram da arewa ga wadanda suka biya kudin karatu*.
*DINGISHIN KWADO*
*BY*
*SURAYYA DEE*
06