Sashe 7
Babban Yaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallan ta yayi kawai yayi shiru, saboda qarasowa dasukai gidan yarinyar da Hajiya Anty tabashi address, a kofar gida suka tsaya yakira Hajiya Anty ya tambayeta sunan yarinyar tace masa naja'atu, daga Nan yakashe wayar yatura wani yaro Akira masa ita
Yaron ya dawo yace ance su shigo, har falo suka shiga suka zauna, babu laifi gidan sunada rufin asiri, kusan minti biyar da zamansu Sai gata tafuto tana Sanye cikin atamfa Riga da siket, Sai wani Dan qaramin mayafi data saka, da farko tsorata tayi data ganshi, saboda lokaci daya yadaki zuciyarta, gayen yahadu dayawa, fatanta daya Allah yasa Shima ta masa
Zama tayi tareda gaidashi, ya amsa cikin kulawa, acan Qasan ransa yaji dadi dabata ganeshi ba da alama bata ganin ball, Waheeda ce itama ta gaidata fuskar ta d'aukeda murmushi, ta amsa mata
Shiru Waheeda tayi tana jira taji irin kalaman soyayyar da Babban Yaya zai tsara mata kamar yanda Didat yake mata idan sun hadu a school, saitaji yace "Naja'atu Anty nace taturo ni wajanki, basai nayi Miki dogon bayani ba nasan kinsan dalilin zuwana wajanki"
Murmushi tayi tace "Hakane, nide daga wajena babu wata matsala, Ina fatan kaima haka?"
Babban Yaya yace "a a, banda wata matsala Nima, saide inaso namiki tambaya guda daya"
Kafadunta ta daga🤷ðŸ»â€â™€ï¸tace "babu damuwa Ina jinka fadi duk maganar dakake so"
Yace "Kina school ne yanzu?"
Tace "a a, tunda nayi candy bankoma makaranta ba"
Yace "masha Allah, Nima banda burin yarinya tayi dogon karatu batare da aure ba, but meyasa ke kinyi candy Amma bakiyi aure ba har kika dade agida kina neman tsufa?
Waheeda ta zaro ido 😳ta Kalle shi da sauri
Itama naja'atu ta Kalle shi tace"me?, nice na tsufa babu aure? "
Batareda damuwa ba yace"idan bakiyi shekara ar'ba'in ba tokin kusa, tunda Naga idanunki na tabbatar kedin Nan sa'ata ce, bazan girmeki ba, nikuma gaskiya nafison na auri yarinya qarama, wadda zan Koya mata komai"
Haushi yakama naja'atu, ta jinjina kanta tace "ni Dama nasan babu wani namijin Arziqi daza'a dinga neman Kai dashi haka kawai, na tabbatar kaima kyan Dan maciji ne dakai tunda har ake neman Kai dakai duk wannan kyan Naka, tunda kana tareda P.A dinka ai shikkenan saikaje ka aure ta"taqarasa maganar tana Kallan Waheeda
Cikin sauri Waheeda tace "kaiiii Yaya nane fa"
Naja'atu ta miqe tsaye tace "Au...to Allah yasa gware kukai kuka futo" 😂
Waheeda ta kalli Babban Yaya ko zai dakatar da naja'atu daga tafiyar datake shirin yi, taji yayi shiru, ahankali tace "Haba Babban Yaya"
Kallan ta yayi ya daga murya yace "Naja'atu"
Cikin fishi naja'atu tajuyo tace "kutashi kubar mana gida tun kafin nakira Yara su tule ku da qasa"😂
Dafe Kansa yayi 🤦ðŸ»â€â™‚ï¸?, sannan yadago yace "Dama wannan ledar ce kika manta bakidauka ba, Inji Anty tace akawo miki"
Tsaki naja tasaki tace "kuje da tsiyarku" daga Nan tashige tabar su afalo, ita kanta Waheeda taji babu dadi, tayi tunanin haquri zai bata Wai ashe leda zai bata, wannan rashin mutuncin ko ita akayiwa Allah ne kadai zai rabata da saurayin ranar 😖
Haka suka futo daga gidan Waheeda jiki a sanyaye, shi kuwa ransa fes
Amota kasa magana Waheeda tayi, Shima bece da'ita uffan ba, cikin ranta tana so ta tambayeshi meyasa yake gudun aure? Amma tarasa ta'ina zata fara? Duk cikin iyayensu babu Wanda yataba zama dashi yaji menene dalilin sa naqin matan da'ake hadashi dasu, kawai sude iyayen burisu suga yayi aure kawai, tana so taji menene matsalar sa, meyake so? Amma tana tsoron abinda zai biyo baya, saboda zai iya cewa ta raina shi
Tunanin tane ya tsaya lokacin dataga sun tsaya awani super market, p-cap dinsa ya dauka yasaka me d'aukeda sunansa ajiki, sannan yashiga wajan, itade Waheeda tana binsa Abaya taga Sai provision yake yi, itama yace tayaya shi haka suka dauki , su suger, cornflakes, madara, Maggi, kayan zaqi dangin su biscuit da chocolate, saida yagama hada komai tsaf, har tana mamakin Ina zaikai wannan uban kayan,? Wasu yanmata ne suka ganshi su kazo sunaso yayi photo dasu, babu musu ya tsaya sukayi sannan suka nufi wajan biyan kudin, a lokacin wani saurayi Shima yana wajan zai biya nasa kudin, ganin Babban Yaya yasa farinciki yarufe shi, Yama Rasa inda zai Dora ransa, Sai magana yake masa, Babban yaya yayi murmushi Shima yasake da saurayin kamar ya sanshi, shida Kansa ya biya kudin saurayin danasu kayan sannan yamasa sallama suka tafi gida
Suna zuwa gida taga yabawa Sa'eed wannan kayan dasuka zo dashi, sannan suka wuce Dakin Ummah, tare suka gansu itada hajiya Anty Sai hira suke da shewa kamar ba facaloli ba😃
a lokacin biyar da rabi har tayi, Ummah ta kallesu cikin farinciki tace "harkun dawo? Jinake ai sai dare"
Hajiya Anty tace "yayansu nasan de Najaatu tayi hundred percent"
Zama sukai gaba dayansu babu Wanda yayi magana, Ummah ta kalli ledar kayan kwalliyar dasuka tafi dashi tace "yanaga kunyi shiru, meyafaru ko bakuje bane?"
Waheeda ta janye hannunta daga tagumin da tayi tace "hmm Ummah cewa tayi mutashi mutafi tun kafin tasa atule mu da qasa, gashi mayafi take sakawa, shikuma Babban Yaya baya son mayafi, shine ya tambayeta meyasa ta tsufa batayi aure ba, ranta ya6aci tace masa yaje ya aureni tunda ni p.a dinsa ce, Wai ai Dama neman Kai kuke dash.... "
Hajiya Anty ce ta katse Waheeda cikin tsawa" ke dallah can rufe mana baki shashasha kawai. Yen yen yen Sai magana kike Babban Yaya baya son kaza, Babban Yaya baya son kaza, kunhada Kai kunje kunci mata mutunci kun dawo toshknn Hankalinku saiya kwanta, ita yar'iskace dabaza tace yaje ya aureki ba? Ina aka taba tafiya zance , ganin farko adiba atafi da qanwa? Saikune zaku nuna mata ku yan'uwan jini ne, banji dadi ba dabatasa anmuku wanka da qasa ba, tashi kibawa mutane waje manya suna magana kin tsomo baki kamar maganar aurenki ake "
Sum sum Waheeda tatashi tabar Dakin, shi kuwa Babban Yaya kasa hada ido yayi dasu
Ummah tace"ashe abinda kake fadawa yaran mutane kenan shiyasa kowacce Sai tace bata sonka, Toda kake cewa ta tsufa batayi aure ba kaidin shekarar ka nawa?" 🤔
Shiru yayi yakasa Bawa Ummah amsa, Ummah tace" dakai nake, nace Kai shekararka nawa bakayi aure ba? "
Kansa aqasa yace" Ummah kuyi hakuri, Nima ba laifi na bane "
daga Nan ya tashi yafuto daga Dakin Shima
Yana fita hajiya Anty tace" Yaya kinji me yace kuwa? Ba laifin sa bane Anya kuwa Yaron Nan kalau yake ba Sanyi da basir ne sukai masa mugun kamu ba? "🤣
Ummah tace" to Hajiya Anty tayaya zan Sani? Kuma yaqi yayi auren balle mugani kalau yake koba kalau yake ba "😂
Hajiya Anty tace" kaiii ninama Rasa mezance wallahi, tunani na ya tsaya Hajiya, Bari inje gida, idan nasake wani tunanin saina dawo "
Washe gari da sassafe ya shirya cikin qananun Kaya, so yake yabar qasar saboda jibi sunada match a Qatar, sannan muddin yaci gaba da zama to bazasu daina hadashi da yanmata ba, suna gama bresk fast, ya kalli Ummah da Daddy yace" Ummah, Daddy, zan wuce England yanzu, jibi munada match a Qatar, kuyimin addu'ah "
Atare sukace" Allah yabada sa'a "
Ya Juya ya kalli Waheeda, yabata 10k yace" gashinan, kiyi amfani da wannan idan kinje makaranta, anjima su Sa'ad zasu kaiki Boarding school, nariga nayi magana da principal din ta waya, Shopping din da muka iyo jiya nasan komai yamiki tunda ke kika za6o da kanki, Tunda bakya jin magana Dan Allah kisake aikata wani laifin Wanda zakisa nasake dawowa Nigeria saboda ke kinji..... "
Spoon din hannunta ne yafadi qasa tace" nashiga uku Babban Yaya Boarding Kuma? "
Kallan qwayar idonta yayi yace"yes, nafiso a kaiki inda zasu kasheki su kawo mana gawarki"
Duk me buqatar Babban Yaya yakirani kokuma yamin magana ta whtsapp 08033300034
Share please ðŸ™ðŸ»
Amnah El Yaqoub âœðŸ?
1/28/22, 20:49 - Ummi Tandama😇: BABBAN YAYA
Writing By Amnah El Yaqoub
Like my Page On Facebook
https://www.facebook.com/Amnah-El-Yaqoub-Novel-105487771101493/
5&6
Tanajin abinda yace tayi dakinsu da gudu tana kuka, Shima yajuya yafita daga falon, wannan Karon driver ne yakai shi Airport, Bai dade da zuwa ba jirginsu ya tashi
A wannan safiya Waheeda breakfast din da batayi ba kenan, tana daki tana kuka, Sa'ad ne yashigo Dakin yace ta shirya kayanta karfe goma zasu tafi, tanajin abinda yace tasake rushewa da Kuka, harta Bawa yanbiyu tausayi suma suka fara share hawaye 😥, sune suka shirya mata kayanta tsaf, sannan Ummah tazo ta lalla6ata taci cake da madara, sannan suka tafi, tabawa kowa tausayi a gidan, Hajiya Anty Kam dataji labari kasa zuwa gidan tayi, zuciyarta bazata dauki hakan ba, gashi babu damar Hana tafiyar Tata tunda Babban Yaya ne ya yanke hukuncin, iyayen nasu sun bashi power sosai babu yanda za'ayi ya yanke hukunci aqetara shi.
Lokacin dasuka kaita,riqesu tayi tanata kuka, saida principal din yasa wata yar ss3 ta riqeta suka tafi hostel tareda kayaiyakinta.
Wunin ranar haka Waheeda take addu'ah cikin ranta Allah yasa karsu Babban Yaya suci match din dayace zasu buga😂
Wannan yar Ss3 din data kaita hostel, Mai suna Rabi'at itace ta dinga bata hakuri ranar, Sai lalla6a Waheeda take tana kwantar da'ita ajikinta, tun Waheeda tana daukar abun na Hankali Sai kuma taga abun yafara wuce Hankali, taga agida ko jinya take yanbiyu basa kwantar da'ita ajikinsu, bare yanzu da lafiyarta kalau, Kuma bawani girman ta tayi ba, Kuma ita a aji biyar din datake anan aka Barta, duka duka tsiran aji dayane a tsakanin su bare ta nuna mata wani abu.
Duk wani abu da tasan ba'a sakawa a makaranta doka ne, tahana Waheeda sakawa, su ribom, zobe, Dan kunne, dasu kwalliya, duk tayiwa Waheeda bayani Kuma ta hanata sakawa.
Washe gari karfe biyar da Minti goma na asuba aka tashe su, Bayan sallar asuba gari yana haske aka sakasu share share, wasu wankin toilet, tun a lokacin Waheeda tafara raina kanta, agida basa irin wannan aikin, Sai yanzu tasake tabbatar wa Babban Yaya yana mata tsana mafi muni, mutumin dazai kawoka wannan muhallin ba qaramin maqiyinka bane,😖😃
Daqyar tayi sati daya, kafin tafara sakewa da sauran dalibai, acikin sati dayan da tayi harta hada group na qawaye irinta marasa jin magana,Neenah da zuly.
Yaron ya dawo yace ance su shigo, har falo suka shiga suka zauna, babu laifi gidan sunada rufin asiri, kusan minti biyar da zamansu Sai gata tafuto tana Sanye cikin atamfa Riga da siket, Sai wani Dan qaramin mayafi data saka, da farko tsorata tayi data ganshi, saboda lokaci daya yadaki zuciyarta, gayen yahadu dayawa, fatanta daya Allah yasa Shima ta masa
Zama tayi tareda gaidashi, ya amsa cikin kulawa, acan Qasan ransa yaji dadi dabata ganeshi ba da alama bata ganin ball, Waheeda ce itama ta gaidata fuskar ta d'aukeda murmushi, ta amsa mata
Shiru Waheeda tayi tana jira taji irin kalaman soyayyar da Babban Yaya zai tsara mata kamar yanda Didat yake mata idan sun hadu a school, saitaji yace "Naja'atu Anty nace taturo ni wajanki, basai nayi Miki dogon bayani ba nasan kinsan dalilin zuwana wajanki"
Murmushi tayi tace "Hakane, nide daga wajena babu wata matsala, Ina fatan kaima haka?"
Babban Yaya yace "a a, banda wata matsala Nima, saide inaso namiki tambaya guda daya"
Kafadunta ta daga🤷ðŸ»â€â™€ï¸tace "babu damuwa Ina jinka fadi duk maganar dakake so"
Yace "Kina school ne yanzu?"
Tace "a a, tunda nayi candy bankoma makaranta ba"
Yace "masha Allah, Nima banda burin yarinya tayi dogon karatu batare da aure ba, but meyasa ke kinyi candy Amma bakiyi aure ba har kika dade agida kina neman tsufa?
Waheeda ta zaro ido 😳ta Kalle shi da sauri
Itama naja'atu ta Kalle shi tace"me?, nice na tsufa babu aure? "
Batareda damuwa ba yace"idan bakiyi shekara ar'ba'in ba tokin kusa, tunda Naga idanunki na tabbatar kedin Nan sa'ata ce, bazan girmeki ba, nikuma gaskiya nafison na auri yarinya qarama, wadda zan Koya mata komai"
Haushi yakama naja'atu, ta jinjina kanta tace "ni Dama nasan babu wani namijin Arziqi daza'a dinga neman Kai dashi haka kawai, na tabbatar kaima kyan Dan maciji ne dakai tunda har ake neman Kai dakai duk wannan kyan Naka, tunda kana tareda P.A dinka ai shikkenan saikaje ka aure ta"taqarasa maganar tana Kallan Waheeda
Cikin sauri Waheeda tace "kaiiii Yaya nane fa"
Naja'atu ta miqe tsaye tace "Au...to Allah yasa gware kukai kuka futo" 😂
Waheeda ta kalli Babban Yaya ko zai dakatar da naja'atu daga tafiyar datake shirin yi, taji yayi shiru, ahankali tace "Haba Babban Yaya"
Kallan ta yayi ya daga murya yace "Naja'atu"
Cikin fishi naja'atu tajuyo tace "kutashi kubar mana gida tun kafin nakira Yara su tule ku da qasa"😂
Dafe Kansa yayi 🤦ðŸ»â€â™‚ï¸?, sannan yadago yace "Dama wannan ledar ce kika manta bakidauka ba, Inji Anty tace akawo miki"
Tsaki naja tasaki tace "kuje da tsiyarku" daga Nan tashige tabar su afalo, ita kanta Waheeda taji babu dadi, tayi tunanin haquri zai bata Wai ashe leda zai bata, wannan rashin mutuncin ko ita akayiwa Allah ne kadai zai rabata da saurayin ranar 😖
Haka suka futo daga gidan Waheeda jiki a sanyaye, shi kuwa ransa fes
Amota kasa magana Waheeda tayi, Shima bece da'ita uffan ba, cikin ranta tana so ta tambayeshi meyasa yake gudun aure? Amma tarasa ta'ina zata fara? Duk cikin iyayensu babu Wanda yataba zama dashi yaji menene dalilin sa naqin matan da'ake hadashi dasu, kawai sude iyayen burisu suga yayi aure kawai, tana so taji menene matsalar sa, meyake so? Amma tana tsoron abinda zai biyo baya, saboda zai iya cewa ta raina shi
Tunanin tane ya tsaya lokacin dataga sun tsaya awani super market, p-cap dinsa ya dauka yasaka me d'aukeda sunansa ajiki, sannan yashiga wajan, itade Waheeda tana binsa Abaya taga Sai provision yake yi, itama yace tayaya shi haka suka dauki , su suger, cornflakes, madara, Maggi, kayan zaqi dangin su biscuit da chocolate, saida yagama hada komai tsaf, har tana mamakin Ina zaikai wannan uban kayan,? Wasu yanmata ne suka ganshi su kazo sunaso yayi photo dasu, babu musu ya tsaya sukayi sannan suka nufi wajan biyan kudin, a lokacin wani saurayi Shima yana wajan zai biya nasa kudin, ganin Babban Yaya yasa farinciki yarufe shi, Yama Rasa inda zai Dora ransa, Sai magana yake masa, Babban yaya yayi murmushi Shima yasake da saurayin kamar ya sanshi, shida Kansa ya biya kudin saurayin danasu kayan sannan yamasa sallama suka tafi gida
Suna zuwa gida taga yabawa Sa'eed wannan kayan dasuka zo dashi, sannan suka wuce Dakin Ummah, tare suka gansu itada hajiya Anty Sai hira suke da shewa kamar ba facaloli ba😃
a lokacin biyar da rabi har tayi, Ummah ta kallesu cikin farinciki tace "harkun dawo? Jinake ai sai dare"
Hajiya Anty tace "yayansu nasan de Najaatu tayi hundred percent"
Zama sukai gaba dayansu babu Wanda yayi magana, Ummah ta kalli ledar kayan kwalliyar dasuka tafi dashi tace "yanaga kunyi shiru, meyafaru ko bakuje bane?"
Waheeda ta janye hannunta daga tagumin da tayi tace "hmm Ummah cewa tayi mutashi mutafi tun kafin tasa atule mu da qasa, gashi mayafi take sakawa, shikuma Babban Yaya baya son mayafi, shine ya tambayeta meyasa ta tsufa batayi aure ba, ranta ya6aci tace masa yaje ya aureni tunda ni p.a dinsa ce, Wai ai Dama neman Kai kuke dash.... "
Hajiya Anty ce ta katse Waheeda cikin tsawa" ke dallah can rufe mana baki shashasha kawai. Yen yen yen Sai magana kike Babban Yaya baya son kaza, Babban Yaya baya son kaza, kunhada Kai kunje kunci mata mutunci kun dawo toshknn Hankalinku saiya kwanta, ita yar'iskace dabaza tace yaje ya aureki ba? Ina aka taba tafiya zance , ganin farko adiba atafi da qanwa? Saikune zaku nuna mata ku yan'uwan jini ne, banji dadi ba dabatasa anmuku wanka da qasa ba, tashi kibawa mutane waje manya suna magana kin tsomo baki kamar maganar aurenki ake "
Sum sum Waheeda tatashi tabar Dakin, shi kuwa Babban Yaya kasa hada ido yayi dasu
Ummah tace"ashe abinda kake fadawa yaran mutane kenan shiyasa kowacce Sai tace bata sonka, Toda kake cewa ta tsufa batayi aure ba kaidin shekarar ka nawa?" 🤔
Shiru yayi yakasa Bawa Ummah amsa, Ummah tace" dakai nake, nace Kai shekararka nawa bakayi aure ba? "
Kansa aqasa yace" Ummah kuyi hakuri, Nima ba laifi na bane "
daga Nan ya tashi yafuto daga Dakin Shima
Yana fita hajiya Anty tace" Yaya kinji me yace kuwa? Ba laifin sa bane Anya kuwa Yaron Nan kalau yake ba Sanyi da basir ne sukai masa mugun kamu ba? "🤣
Ummah tace" to Hajiya Anty tayaya zan Sani? Kuma yaqi yayi auren balle mugani kalau yake koba kalau yake ba "😂
Hajiya Anty tace" kaiii ninama Rasa mezance wallahi, tunani na ya tsaya Hajiya, Bari inje gida, idan nasake wani tunanin saina dawo "
Washe gari da sassafe ya shirya cikin qananun Kaya, so yake yabar qasar saboda jibi sunada match a Qatar, sannan muddin yaci gaba da zama to bazasu daina hadashi da yanmata ba, suna gama bresk fast, ya kalli Ummah da Daddy yace" Ummah, Daddy, zan wuce England yanzu, jibi munada match a Qatar, kuyimin addu'ah "
Atare sukace" Allah yabada sa'a "
Ya Juya ya kalli Waheeda, yabata 10k yace" gashinan, kiyi amfani da wannan idan kinje makaranta, anjima su Sa'ad zasu kaiki Boarding school, nariga nayi magana da principal din ta waya, Shopping din da muka iyo jiya nasan komai yamiki tunda ke kika za6o da kanki, Tunda bakya jin magana Dan Allah kisake aikata wani laifin Wanda zakisa nasake dawowa Nigeria saboda ke kinji..... "
Spoon din hannunta ne yafadi qasa tace" nashiga uku Babban Yaya Boarding Kuma? "
Kallan qwayar idonta yayi yace"yes, nafiso a kaiki inda zasu kasheki su kawo mana gawarki"
Duk me buqatar Babban Yaya yakirani kokuma yamin magana ta whtsapp 08033300034
Share please ðŸ™ðŸ»
Amnah El Yaqoub âœðŸ?
1/28/22, 20:49 - Ummi Tandama😇: BABBAN YAYA
Writing By Amnah El Yaqoub
Like my Page On Facebook
https://www.facebook.com/Amnah-El-Yaqoub-Novel-105487771101493/
5&6
Tanajin abinda yace tayi dakinsu da gudu tana kuka, Shima yajuya yafita daga falon, wannan Karon driver ne yakai shi Airport, Bai dade da zuwa ba jirginsu ya tashi
A wannan safiya Waheeda breakfast din da batayi ba kenan, tana daki tana kuka, Sa'ad ne yashigo Dakin yace ta shirya kayanta karfe goma zasu tafi, tanajin abinda yace tasake rushewa da Kuka, harta Bawa yanbiyu tausayi suma suka fara share hawaye 😥, sune suka shirya mata kayanta tsaf, sannan Ummah tazo ta lalla6ata taci cake da madara, sannan suka tafi, tabawa kowa tausayi a gidan, Hajiya Anty Kam dataji labari kasa zuwa gidan tayi, zuciyarta bazata dauki hakan ba, gashi babu damar Hana tafiyar Tata tunda Babban Yaya ne ya yanke hukuncin, iyayen nasu sun bashi power sosai babu yanda za'ayi ya yanke hukunci aqetara shi.
Lokacin dasuka kaita,riqesu tayi tanata kuka, saida principal din yasa wata yar ss3 ta riqeta suka tafi hostel tareda kayaiyakinta.
Wunin ranar haka Waheeda take addu'ah cikin ranta Allah yasa karsu Babban Yaya suci match din dayace zasu buga😂
Wannan yar Ss3 din data kaita hostel, Mai suna Rabi'at itace ta dinga bata hakuri ranar, Sai lalla6a Waheeda take tana kwantar da'ita ajikinta, tun Waheeda tana daukar abun na Hankali Sai kuma taga abun yafara wuce Hankali, taga agida ko jinya take yanbiyu basa kwantar da'ita ajikinsu, bare yanzu da lafiyarta kalau, Kuma bawani girman ta tayi ba, Kuma ita a aji biyar din datake anan aka Barta, duka duka tsiran aji dayane a tsakanin su bare ta nuna mata wani abu.
Duk wani abu da tasan ba'a sakawa a makaranta doka ne, tahana Waheeda sakawa, su ribom, zobe, Dan kunne, dasu kwalliya, duk tayiwa Waheeda bayani Kuma ta hanata sakawa.
Washe gari karfe biyar da Minti goma na asuba aka tashe su, Bayan sallar asuba gari yana haske aka sakasu share share, wasu wankin toilet, tun a lokacin Waheeda tafara raina kanta, agida basa irin wannan aikin, Sai yanzu tasake tabbatar wa Babban Yaya yana mata tsana mafi muni, mutumin dazai kawoka wannan muhallin ba qaramin maqiyinka bane,😖😃
Daqyar tayi sati daya, kafin tafara sakewa da sauran dalibai, acikin sati dayan da tayi harta hada group na qawaye irinta marasa jin magana,Neenah da zuly.