Sashe 46
Babban Yaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tace "gatanan Anty, kinga fishi takema saboda takirani ban dauka ba, wallahi Anty training muke, nafada miki muna shirye shiryen buga world cup ne, Sai sauri nake nazo na ganta in mata albishir zamu tafi Nigeria, duk da yawan mu kowa qasar sa zai tafi, Nima Kuma wannan Karon Nigeria zan bugawa, to kinga tamaqi kulani ta juyamin baya, Kuma naji jikinta akwai zazza6i nace mata muje Asbiti tayi shiru, Allah Anty yanzu komai nayi mata saita dinga min fada"
ya qarasa maganar kamar zaiyi kuka
Anty tayi murmushi tace" bata wayar "
Wayar yamiqa mata Shima ya kawar dakai alamun yayi fishi yace" ga waya inzaki karba, inbazaki karba ba inkashe wayata"😂
Cikin haushi tace "kakashe"
"au haka kikace?"
Yamaida wayar kunnansa yace "Anty ai kinji ko? Kinji de da kunnan ki ko? To tace na kashe bazata karba ba"
Anty tayi murmushi tace "Naufal, banason shirme bata waya nace"
Wayar yad'ora mata akan kunnan ta yakoma Gefe ya zauna yana girgiza qafa, Waheeda najin muryar Anty tatashi ta zauna tace "Anty Ina wuni"
Hajiya Anty tace "Daughter, meyake damunki? Fadamin meyafaru?"
Ahankali tace "Anty shine nakirashi yaqi dauka,tunda safe nake amai duk abinda naci sainayi amai, Kuma nakirashi ne dama infada masa, Kuma kullum Sai mata su dinga binsa suna liqe masa, kowacce mace saida dinga binsa tana masa Iyayi, Allah ni nagaji...." ta qarasa maganar tana fashewa da Kuka
Babban Yaya ya Juyo da sauri ya kalleta, dama fishin duk saboda kishin sa ne? Wani irin dadi yaji, shida yake kuka saboda soyaiyar Waheeda itama gashi tana kuka saboda tasa soyaiyar, murmushi yake yana kallonta
Tajuyo ta daka masa harara ta kawarda Kai
Anty tace "Daughter kina Jina? Ki kwantar da hankalinki, na tabbatar Yayanku yana qaunarki, mata nawa yaqi saboda ke? Wanne irin 6acin raine bai sakamu aciki ba saboda ke? Kema da kanki cewa kikai mata ne suke bibiyarsa, ki godewa Allah tunda bashine yake bibiyarsu ba, ki watsar da wannan kishin naki ki ringumi mijinki, kar wasu mata su dameki, kanki kika Sani, ai yasan matan suna bibiyarsa Amma ya liqe miki, yaqi auren kowa saike, duk wadda kikaga tana son mijinki kitayata sonshi, kedai karki bashi kofar dazai dinga sauraransu, ki riqe mijinki dakyau ko kadan karkiyi sakaci, karki bada kofar da wata zata shigo, Nima kaina bazan Bari yayanku yakawo miki wata ba, Amma idan kin kwantar da hankalinki kinyi abinda nace "
Tashi tayi daga wajan, ta matsa Gefe tace" to Anty zanyi, Kuma magungunan dakika Bani duk sun qare "
"kiyi hakuri Daughter wasu suna Nan na ajiye miki, yacemin gida zaku taho, Kuna dawowa zan kawo miki, kinji dai abinda nafada miki, kidena wannan kishin kinutsu ki mallake mijinki"
Ahankali tace "to Anty"
"yawwa Daughter, bashi wayar ki shirya kuje asbitin"
Zuwa tayi tabashi wayar, sannan ta wuce daki ta sauya Kaya tafuto
Anty tace "Naufal, Ina tunanin yarinyar nanfa ciki gareta"
Cikin sauri yace "Allah Anty?"
Tace "qwarai kuwa, kadena damuwa da wannan 6acin ran Nata, ciki yana saka haka, Amma kuje asbitin aduba ta"
Cikin murna yace "to Anty, Alhamdulillah"
Yakashe wayar, ya kalleta yace "to madam Waheeda muje ko?"
Cikin fishi tace "saide ka goyeni"
Dariya ce ta qwace masa, yace "yarinyar Nan.... Kodan shikkenan zoki hau"
Ya tsugunna agaban ta, tahau bayansa suka fita, saida yasaka ta amota sannan yashiga suka tafi Asbiti
Suna zuwa kuwa, gwajin farko suka Gano tana d'aukeda ciki wata daya, tun a asbitin ya d'auketa yana juyi da'ita, mutane Sai dariya suke masa kasancewar sa sanannan mutum, wasu daga cikin doctor's har video suke musu, wasu Kuma picture
Suna dawowa gida yad'ora ta akan cinyarsa yana shafa cikin, cikin murna yace "kamar yanda nake jefa qwalla araga, yanzu ma nayi nasarar jefa wata qwallon acikin ragar mata ta, kinsan nidin jarumi ne"
Dariya tayi tace "Babban Yaya ai kaine kake yabon kanka da kanka, Kuma anfison ayabi mutum"
Kafin yabata amsa wayar intisar tashigo, dauka yayi yace "intisar"
Ummah tayi murmushi tace "ba intisar bace, nice, yanzu suka taho da gudu itada Ihsan suka nunamin photon ku a Asbiti Wai Waheeda tana da ciki, hakane?"
Kunya ce ta kamashi, ya sunkuyar da Kansa kamar tana ganinsa yace "hakane Ummah"
Tace "Alhamdulillah, to Allah yaraba lafiya"
daga Nan ta kashe wayar, danta lura yanzu Naufal kunyar ta yakeji
Waheeda ta zaro idonta tace "Wai har sunji?"😳
Hararar wasa yayi mata yace "mekika daukeni ne? Nafada miki ni jarumi ne, Sunana Naufal Umar Arabo a.k.a Big Brother, ni mashahurin mutum ne, inayin abu kad'an, zakijini ayanar gizo"
Murmushi tayi tace "nayarda...."
Fuskarta yakama da hannun sa yace "Ina sonki Waheeda, abinda nasani kenan, Bayan haka bazan iya fada miki komai ba saide kigani a aikace kawai, Allah yayi miki Albarka, Allah yarabaki da Baby na lafiya"
Tace "Amin" tareda shigewa cikin jikinsa
Cikin satin ya shirya musu tafiya Nigeria,dashi da mashkur da wasu Yan ball d'in Yan Nigeria suna sauka kuwa aka yanyamesu, daqyar yasamu suka qaraso gida, a gidan Ummah suka sauka, Ummah Sai Nan Nan take dasu kamar zata maida su ciki, Dafarko Babban Yaya kunya yakeji, daga baya Kuma yasake kamar kowa, Waheeda koda yaushe tana tareda yanbiyu, duk abinda takeso na kwadayi sune suke samo mata, bangare daya Kuma Ihsan tana shan soyaiya itada mashkur, intisar Kuma da Safwan yayan Maya
Kullum Sai Maya tazo gidan wajan Waheeda, wataran ayi fada wataran arabu lafiya 😂
Amma hakan baya hanata dawowa gobe, ko bata dawo ba Sai Waheeda ta kirata, haka zatazo ta zauna suna hira ayita musu kamar wasu Yara
Babban Yaya yana wajan harkar Ball dinsu, acan yake wuni tareda su mashkur, da daddare kuwa ya lalla6a wajan matarsa su raba dare suna shan soyaiya, kullum Sai yayi, ko gajiya ba yayi, Waheeda har mamakin sa takeyi yanda yake rawar qafa akan abin, kuka kuwa babu fashi saide idan yanayin kukan tarufe masa baki karsu Ummah su jisu, shi kuwa baisan ma yana yi ba, abinda yasani shine matarsa tunda tasamu ciki taqara dadi, yariga yasan cewa Waheeda itace komai nasa a yanzu, tariga tagama mallakeshi
Sun dade a Nigeria, ko hanyar gidansu basu nema ba, suna Nan a gidan Ummah, su Babban Yaya kuwa Bayan wani lokaci Kuwait suka wuce, inda acan ne Bana za'a buga gasar qwallon qafar tasu
Saida aka gama qarqare wasa sannan suka dawo gida cikeda dumbin nasara, a ranar bai dawo gida dawuri ba saboda Kai tsaye Dama fadar shugaban qasa suka wuce, saida aka gama karramasu sannan kowa yatafi Gida
A ranar Waheeda saida ta raina kanta, tun suna abu na marmari har tazo tana kuka tana bashi haquri, saida yayi sau uku ajere, sannan yarabu da'ita
Washe gari shirya wa tayi suka tafi Asbiti, da'ita dashi dasu yanbiyu, harda su Sa'ad da Sa'eed, tallafin kudi sukaje suka Kai asbitoci, suna rabawa kowanne majinyaci
Ba asbitin gwamnati kadai ba, harma da wasu daga cikin private hospital
Suna zuwa wani private Hospital a lokacin har magrib tayi, suna sauri zasu koma gida sukaga Ana fada aharabar hospital din, wata mata da Miji ne sunata fada Sai rabasu ake
Mijin yana cewa "kin cuceni, Allah ya'isa tsakanina dake Zuby, lafiya ta kalau na aureki, ashe yaudarata kikai kika Sakamin cutar qanjamau, bazan taba yafe miki ba kije nasake ki....."
Waheeda ta dora hannunta akan bakinta cikin tsananin mamaki tace "Huzaifa!!!"
Ihsan ta zumbura baki tace "Allah yaqara"
Babban Yaya baice komai ba, yaja hannun Waheeda suka shige mota, huzaifa ya biyo su da gudu yana fadin "Waheeda ki yafemin"
Hannu kawai ta daga masa, bata iya cewa komai ba, Dan taga gogan Nata akusa yake, ya daure fuska sosai babu alamar dariya, ya dawo mata Babban Yaya sak! 😎
Tanajin yanda su Sa'eed da Ihsan suke ta maganar huzaifa, itade bata tankaba, Amma har sukaje gida tana mamakin rayuwa, haqiqa Maya tamata gata data nuna mata mutumin dayake qaunarka tsakani da Allah, tabbas Maya Tawuce qawa awajanta, saide Yar'uwa
Harsuka koma gida Rasa gane kan Babban Yaya tayi, Sai wani shan qamshi yake, a dakinsa ma sun futo daga wanka taga Sai wani abu yake yana dauke Kai, kamar bayason magana yace mata "kishirya kayan ki gobe zamu koma"
Cikin sauri tace "gobe gobe Babban Yaya? Tafiya babu shiri? Mubari mana ko zuwa next week ne"
Cikin daure fuska yajuyo ya kalleta yace "idan kin zauna a gidan me zakiyi? Ok nagane, kinfiso nabarki agida kina kallon wasu mahauka ta kina bude murya kina Kiran sunan su, miye hadinki dashi, kawai daga ganinsa Zaki wani kira sunan sa, to dake yake fadan ma kome? Shida matarsa ne, miye naki na magana? "
Dariya ce ta kamata, Amma saita danne taqi yi, inda itace take kishin sa haka zai zauna yasa ta agaba yana mata murmushi, Amma shi kalla yanda ya sauya lokaci daya
Ahankali tatashi ta qarasa wajan sa, ta rungume shi tabaya, tadora hannunta akan nipples dinsa tana shafawa tace "shine dalilin fishin?"
Cikin 6acin rai yace "shine"
Towel din jikinta tacire yafadi qasa, tafara goga masa boobs dinta ajikinsa, ta dora hannunta akan mararsa tace "to kayi hakuri nadena kaji Baby na? Bazan sake ba, kayi hakuri kaji?"
Ajiyar zuciya yasauke yace "shikkenan"
Cikin shagwa6a tace "to kayi murmushi mana"
Yabude baki zai sake mata wani korafin
Tayi sauri tadawo gabansa tasaka masa nononta a bakinsa, Sai yayi dif kamar bashiba, yakama yafara Sha, Dan dolensa haka ya haqura, awannan Daren sun Raya Sunnah yanda yakamata, ita kanta bataso ya daina ba, taji dadin abun sosai
Kwanan su uku, suna shirin tafiya,daga baya sukai sallama da kowa, suka tafi, Bai Barta ta zauna haka ba a England, Addmissoin ya nema mata tafara karatu, inda Allah ya temaketa laulayin cikin Nata yazo mata da Dan sauqi, haka tafara karatu cikin kwanciyar Hankali, suna kula da Cikinta yanda ya kamata
Amnah El Yaqoub âœðŸ?
1/28/22, 20:53 - Ummi Tandama😇: MH
ya qarasa maganar kamar zaiyi kuka
Anty tayi murmushi tace" bata wayar "
Wayar yamiqa mata Shima ya kawar dakai alamun yayi fishi yace" ga waya inzaki karba, inbazaki karba ba inkashe wayata"😂
Cikin haushi tace "kakashe"
"au haka kikace?"
Yamaida wayar kunnansa yace "Anty ai kinji ko? Kinji de da kunnan ki ko? To tace na kashe bazata karba ba"
Anty tayi murmushi tace "Naufal, banason shirme bata waya nace"
Wayar yad'ora mata akan kunnan ta yakoma Gefe ya zauna yana girgiza qafa, Waheeda najin muryar Anty tatashi ta zauna tace "Anty Ina wuni"
Hajiya Anty tace "Daughter, meyake damunki? Fadamin meyafaru?"
Ahankali tace "Anty shine nakirashi yaqi dauka,tunda safe nake amai duk abinda naci sainayi amai, Kuma nakirashi ne dama infada masa, Kuma kullum Sai mata su dinga binsa suna liqe masa, kowacce mace saida dinga binsa tana masa Iyayi, Allah ni nagaji...." ta qarasa maganar tana fashewa da Kuka
Babban Yaya ya Juyo da sauri ya kalleta, dama fishin duk saboda kishin sa ne? Wani irin dadi yaji, shida yake kuka saboda soyaiyar Waheeda itama gashi tana kuka saboda tasa soyaiyar, murmushi yake yana kallonta
Tajuyo ta daka masa harara ta kawarda Kai
Anty tace "Daughter kina Jina? Ki kwantar da hankalinki, na tabbatar Yayanku yana qaunarki, mata nawa yaqi saboda ke? Wanne irin 6acin raine bai sakamu aciki ba saboda ke? Kema da kanki cewa kikai mata ne suke bibiyarsa, ki godewa Allah tunda bashine yake bibiyarsu ba, ki watsar da wannan kishin naki ki ringumi mijinki, kar wasu mata su dameki, kanki kika Sani, ai yasan matan suna bibiyarsa Amma ya liqe miki, yaqi auren kowa saike, duk wadda kikaga tana son mijinki kitayata sonshi, kedai karki bashi kofar dazai dinga sauraransu, ki riqe mijinki dakyau ko kadan karkiyi sakaci, karki bada kofar da wata zata shigo, Nima kaina bazan Bari yayanku yakawo miki wata ba, Amma idan kin kwantar da hankalinki kinyi abinda nace "
Tashi tayi daga wajan, ta matsa Gefe tace" to Anty zanyi, Kuma magungunan dakika Bani duk sun qare "
"kiyi hakuri Daughter wasu suna Nan na ajiye miki, yacemin gida zaku taho, Kuna dawowa zan kawo miki, kinji dai abinda nafada miki, kidena wannan kishin kinutsu ki mallake mijinki"
Ahankali tace "to Anty"
"yawwa Daughter, bashi wayar ki shirya kuje asbitin"
Zuwa tayi tabashi wayar, sannan ta wuce daki ta sauya Kaya tafuto
Anty tace "Naufal, Ina tunanin yarinyar nanfa ciki gareta"
Cikin sauri yace "Allah Anty?"
Tace "qwarai kuwa, kadena damuwa da wannan 6acin ran Nata, ciki yana saka haka, Amma kuje asbitin aduba ta"
Cikin murna yace "to Anty, Alhamdulillah"
Yakashe wayar, ya kalleta yace "to madam Waheeda muje ko?"
Cikin fishi tace "saide ka goyeni"
Dariya ce ta qwace masa, yace "yarinyar Nan.... Kodan shikkenan zoki hau"
Ya tsugunna agaban ta, tahau bayansa suka fita, saida yasaka ta amota sannan yashiga suka tafi Asbiti
Suna zuwa kuwa, gwajin farko suka Gano tana d'aukeda ciki wata daya, tun a asbitin ya d'auketa yana juyi da'ita, mutane Sai dariya suke masa kasancewar sa sanannan mutum, wasu daga cikin doctor's har video suke musu, wasu Kuma picture
Suna dawowa gida yad'ora ta akan cinyarsa yana shafa cikin, cikin murna yace "kamar yanda nake jefa qwalla araga, yanzu ma nayi nasarar jefa wata qwallon acikin ragar mata ta, kinsan nidin jarumi ne"
Dariya tayi tace "Babban Yaya ai kaine kake yabon kanka da kanka, Kuma anfison ayabi mutum"
Kafin yabata amsa wayar intisar tashigo, dauka yayi yace "intisar"
Ummah tayi murmushi tace "ba intisar bace, nice, yanzu suka taho da gudu itada Ihsan suka nunamin photon ku a Asbiti Wai Waheeda tana da ciki, hakane?"
Kunya ce ta kamashi, ya sunkuyar da Kansa kamar tana ganinsa yace "hakane Ummah"
Tace "Alhamdulillah, to Allah yaraba lafiya"
daga Nan ta kashe wayar, danta lura yanzu Naufal kunyar ta yakeji
Waheeda ta zaro idonta tace "Wai har sunji?"😳
Hararar wasa yayi mata yace "mekika daukeni ne? Nafada miki ni jarumi ne, Sunana Naufal Umar Arabo a.k.a Big Brother, ni mashahurin mutum ne, inayin abu kad'an, zakijini ayanar gizo"
Murmushi tayi tace "nayarda...."
Fuskarta yakama da hannun sa yace "Ina sonki Waheeda, abinda nasani kenan, Bayan haka bazan iya fada miki komai ba saide kigani a aikace kawai, Allah yayi miki Albarka, Allah yarabaki da Baby na lafiya"
Tace "Amin" tareda shigewa cikin jikinsa
Cikin satin ya shirya musu tafiya Nigeria,dashi da mashkur da wasu Yan ball d'in Yan Nigeria suna sauka kuwa aka yanyamesu, daqyar yasamu suka qaraso gida, a gidan Ummah suka sauka, Ummah Sai Nan Nan take dasu kamar zata maida su ciki, Dafarko Babban Yaya kunya yakeji, daga baya Kuma yasake kamar kowa, Waheeda koda yaushe tana tareda yanbiyu, duk abinda takeso na kwadayi sune suke samo mata, bangare daya Kuma Ihsan tana shan soyaiya itada mashkur, intisar Kuma da Safwan yayan Maya
Kullum Sai Maya tazo gidan wajan Waheeda, wataran ayi fada wataran arabu lafiya 😂
Amma hakan baya hanata dawowa gobe, ko bata dawo ba Sai Waheeda ta kirata, haka zatazo ta zauna suna hira ayita musu kamar wasu Yara
Babban Yaya yana wajan harkar Ball dinsu, acan yake wuni tareda su mashkur, da daddare kuwa ya lalla6a wajan matarsa su raba dare suna shan soyaiya, kullum Sai yayi, ko gajiya ba yayi, Waheeda har mamakin sa takeyi yanda yake rawar qafa akan abin, kuka kuwa babu fashi saide idan yanayin kukan tarufe masa baki karsu Ummah su jisu, shi kuwa baisan ma yana yi ba, abinda yasani shine matarsa tunda tasamu ciki taqara dadi, yariga yasan cewa Waheeda itace komai nasa a yanzu, tariga tagama mallakeshi
Sun dade a Nigeria, ko hanyar gidansu basu nema ba, suna Nan a gidan Ummah, su Babban Yaya kuwa Bayan wani lokaci Kuwait suka wuce, inda acan ne Bana za'a buga gasar qwallon qafar tasu
Saida aka gama qarqare wasa sannan suka dawo gida cikeda dumbin nasara, a ranar bai dawo gida dawuri ba saboda Kai tsaye Dama fadar shugaban qasa suka wuce, saida aka gama karramasu sannan kowa yatafi Gida
A ranar Waheeda saida ta raina kanta, tun suna abu na marmari har tazo tana kuka tana bashi haquri, saida yayi sau uku ajere, sannan yarabu da'ita
Washe gari shirya wa tayi suka tafi Asbiti, da'ita dashi dasu yanbiyu, harda su Sa'ad da Sa'eed, tallafin kudi sukaje suka Kai asbitoci, suna rabawa kowanne majinyaci
Ba asbitin gwamnati kadai ba, harma da wasu daga cikin private hospital
Suna zuwa wani private Hospital a lokacin har magrib tayi, suna sauri zasu koma gida sukaga Ana fada aharabar hospital din, wata mata da Miji ne sunata fada Sai rabasu ake
Mijin yana cewa "kin cuceni, Allah ya'isa tsakanina dake Zuby, lafiya ta kalau na aureki, ashe yaudarata kikai kika Sakamin cutar qanjamau, bazan taba yafe miki ba kije nasake ki....."
Waheeda ta dora hannunta akan bakinta cikin tsananin mamaki tace "Huzaifa!!!"
Ihsan ta zumbura baki tace "Allah yaqara"
Babban Yaya baice komai ba, yaja hannun Waheeda suka shige mota, huzaifa ya biyo su da gudu yana fadin "Waheeda ki yafemin"
Hannu kawai ta daga masa, bata iya cewa komai ba, Dan taga gogan Nata akusa yake, ya daure fuska sosai babu alamar dariya, ya dawo mata Babban Yaya sak! 😎
Tanajin yanda su Sa'eed da Ihsan suke ta maganar huzaifa, itade bata tankaba, Amma har sukaje gida tana mamakin rayuwa, haqiqa Maya tamata gata data nuna mata mutumin dayake qaunarka tsakani da Allah, tabbas Maya Tawuce qawa awajanta, saide Yar'uwa
Harsuka koma gida Rasa gane kan Babban Yaya tayi, Sai wani shan qamshi yake, a dakinsa ma sun futo daga wanka taga Sai wani abu yake yana dauke Kai, kamar bayason magana yace mata "kishirya kayan ki gobe zamu koma"
Cikin sauri tace "gobe gobe Babban Yaya? Tafiya babu shiri? Mubari mana ko zuwa next week ne"
Cikin daure fuska yajuyo ya kalleta yace "idan kin zauna a gidan me zakiyi? Ok nagane, kinfiso nabarki agida kina kallon wasu mahauka ta kina bude murya kina Kiran sunan su, miye hadinki dashi, kawai daga ganinsa Zaki wani kira sunan sa, to dake yake fadan ma kome? Shida matarsa ne, miye naki na magana? "
Dariya ce ta kamata, Amma saita danne taqi yi, inda itace take kishin sa haka zai zauna yasa ta agaba yana mata murmushi, Amma shi kalla yanda ya sauya lokaci daya
Ahankali tatashi ta qarasa wajan sa, ta rungume shi tabaya, tadora hannunta akan nipples dinsa tana shafawa tace "shine dalilin fishin?"
Cikin 6acin rai yace "shine"
Towel din jikinta tacire yafadi qasa, tafara goga masa boobs dinta ajikinsa, ta dora hannunta akan mararsa tace "to kayi hakuri nadena kaji Baby na? Bazan sake ba, kayi hakuri kaji?"
Ajiyar zuciya yasauke yace "shikkenan"
Cikin shagwa6a tace "to kayi murmushi mana"
Yabude baki zai sake mata wani korafin
Tayi sauri tadawo gabansa tasaka masa nononta a bakinsa, Sai yayi dif kamar bashiba, yakama yafara Sha, Dan dolensa haka ya haqura, awannan Daren sun Raya Sunnah yanda yakamata, ita kanta bataso ya daina ba, taji dadin abun sosai
Kwanan su uku, suna shirin tafiya,daga baya sukai sallama da kowa, suka tafi, Bai Barta ta zauna haka ba a England, Addmissoin ya nema mata tafara karatu, inda Allah ya temaketa laulayin cikin Nata yazo mata da Dan sauqi, haka tafara karatu cikin kwanciyar Hankali, suna kula da Cikinta yanda ya kamata
Amnah El Yaqoub âœðŸ?
1/28/22, 20:53 - Ummi Tandama😇: MH