Sashe 16
Babban Yaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ok ikon Allah, ashe Big Brother ne, wato yalla6ai abinda yake faruwa shine, akwai wata yarinya da akai kidnapping dinta, kidnappers din sun nemi atura musu kudi, Kuma iyayen yarinyar sun tura musu kudin, daga qarshe Sai suka aikowa iyayen yarinyar da gawar 'yarsu, to Wanda aka turawa kud'in mun bibiyi Sim card din dayake amfani dashi mungano yana waya da iyayen yarinyar ne ta wata number waya, munyi bincike akan number, mungano number wata yarinya ce sunanta Waheeda Umar Arabo, kamar yanda mukagani a rigister Sim card din, saboda haka munyi tracking number Waheeda Umar Arabo mun dauki wasu daga numbers din dayake kira, aciki muka Gani harda taka number,yanzu haka ma kunyi waya, shine mukeso ka temaka mana, kafada mana inda yarinyar take, zamuje da'ita office dinmu, domin ta amsa mana wasu tambayoyi dangane da wannan Mai laifin ko Allah zaisa mu kamashi "
Babban Yaya yayi shiruuuu yadafe goshinsa da hannunsa 🤦ðŸ»â€â™‚ï¸?,Yama Rasa abinda zaice, har sukaji yayi shiru sukace"yalla6ai lafiya dai ko?ko bakasan yarinyar ba?"
Ajiyar zuciya yayi yace"nasanta, she's my Sister, kuyi hakuri kubani awa hudu, zanzo qasar, saina Baku ita"
Godia sukayi masa dangane da had'in kan daya basu,sannan suka kashe wayar
Yajima a zaune a wajan, Yama Rasa wazai nema domin qarin bayani? Menene yahad'a ta da wani har zata d'auki waya ta bashi? Tashi yayi yaje ya shirya, yayi mutuqar kyau cikin qananun Kaya, saida ya toshe kunnansa da Bluetooth sannan ya d'auki wayarsa ya futo daga gidan
Karfe hudu na yamma ne yakawo shi gida, yana zuwa yakirasu, yafad'a musu yazo,su qara so sutafi da yarinyar, tun karfe uku yakamata ace yazo, but saida yagama da jama'arsa sannan yaqara so cikin gidan, kowa ganinsa yayi afalo kamar anjefo shi, gaba d'ayansu suna Nan 'Yan gidan, zama yayi akan kujera, cikin mamakin ganinsa Ummah tace "Son, lafiya naganka agida?"
Kansa a qasa yace "aina Dena zuwa ko'ina Ummah, haqura zanyi da aikina, saboda idan natafi ma, Waheeda Virus zata dawo Dani"☹ï¸ðŸ™ŠðŸ˜‚
Ummah tayi shiru kamar andoka mata sanda, cikin ranta tace yaji komai kenan, su Ihsan ne suka tafi da gudu d'aki suka fad'awa Waheeda Babban Yaya yazo
Gabantane yafadi, ahankali tatashi tad'auko hijab d'inta ta6oye shi abayanta, tare suka futo falo, Waheeda tafara bin bango zata gudu, a lokacin Yan sanda sukai sallama cikin falon
Babban Yaya yad'ago Kansa ya Kalle su, idanunsa sunyi jajir saboda tsantsar 6acin rai, ba taredaya Kalle taba yace "ke Zonan"
Hawayene suka fara sintiri akan kyakykyawar fuskar ta, agaban sa ta tsugunna tafara sheshshekar kuka,but takasa magana,kwata kwata taqi d'agowa ta kalli qwayar idonsa, cikin 6acin rai yace "ni Baban kine?"
Cikin kuka ta girgiza masa Kai hawaye wani nabin wani
Yace "to tunda ban haifeki ba, bazai iyu ki kasheni da raina ba"
qafarsa takama tariqe, cikin kuka , tace "Babban Yaya, Allah natuba, bazan sake ba, Babban Yaya kayi hakuri karka sa sutafi Dani, wallahi Allah bazan sake ba"
Kuka ne yakama 'yanbiyu, su kansu Waheeda tabasu tausayi, sukuwa 'yanbiyu maza Sa'ad da Sa'eed, wayarsu suka d'auka suke dannawa, Ummah ma tayi shiru tana Kallan su
Gaba d'aya falon ya kaure da kukan Waheeda dakuma na 'yanbiyu, Babban Yaya ya kalli 'Yan sandan dasuke tsaye a bakin qofa yace "Yalla6ai gatanan kutafi da'ita"
Volume din kukansu ne yaqaru, wata daga cikin police din mace, tazo takama hannun Waheeda tana janta, cikin kuka Waheeda take fadin "wayyo Allah na zasu tafi Dani, Babban Yaya! Babban Yaya!! Babban Yaya!!"
Har suka jata, suka tafi da'ita, bata daina kiransa ba.
Amnah
1/28/22, 20:50 - Ummi Tandama😇: BABBAN YAYA
Writing By Amnah El Yaqoub
Like my Page On Facebook
https://www.facebook.com/Amnah-El-Yaqoub-Novel-105487771101493/
13&14
'Yanbiyu ne sukai d'akinsu da gudu suna kuka, Ihsan ta d'auki wayarta cikin kuka ta fad'awa Anty Maryam halin da ake ciki.
Kwantar da Kansa yayi ajikin kujera ya Lumshe idonsa, yanda take qwala masa kira har yanzu muryarta takasa barin kunnansa, Ummah ta Kalle shi tace "kaje Kaci abinci kahuta"
Ajiyar zuciya yayi, sannan ya bud'e idonsa yatashi yanufi qofa
Ummah tace "Ina zakaje Kuma?"
Cikin damuwa yace "Zanje ayi bincike akan Yaron ne"
Sa'eed dake danne danne awaya yad'aga Kansa yace "Babban Yaya Dan Allah ka rabu da yarinyar Nan, kaje ka huta"
Wani irin kallo yayiwa Sa'eed ba tareda yace komai ba yafice daga falon, Ummah tayi ajiyar zuciya tareda miqewa, tana mamakin irin wannan shaquwa ta Naufal da Waheeda, tasan bazai iya barinta acan ba,haqiqa yana kula da qannansa yanda ya kamata, Albarka tashiga saka masa acikin zuciyarta, tasan cewa tayi sa'ar samun sa acikin a matsayin Babba, koda babu ransu, zai iya riqe qannansa sa.
Yana zuwa compound driver ya d'auke shi suka fita, saboda yagaji
Kai tsaye mtn office suka nufa, yasa aka rufe layin Nata, sannan sukaje police station sukai report,sannan yayiwa d.p.o magana akan abinda yake faruwa,d.p.o ya basu wani 'Dan sanda suka nufi banki dashi, acan banki ma Kai tsaye yanemi ganin manajan bankin, yayi sa'ah kuwa yana Nan, saide yana shirin fita ne, kasancewar sa sananne Sai kowa yake Kallan sa acikin bankin, suna qarasa wa office din manaja, yafad'a masa abinda yakawo shi, manaja yanemi account din da gayen yake turawa, sukayi bincike akan account din, anan aka Gano asalin sunansa, da sunan iyayensa dakuma sauran bayanai, Babban Yaya yayi masa godia sannan yasa driver yakai shi inda aka Kai Waheeda, suna zuwa aka basu wajan zama, d'aya daga cikin ma'aikatan yace "yalla6ai yarinyar Nan fa tunda mukazo take kuka, daqyar da lallashi muka samu tabamu amsar abinda mukeso"
Babban Yaya yace "Baku daketa bane, inda taji duka zata muku bayani ai"
Murmushi yayi yace "ai hakan ma mungode sosai wallahi, ta fad'a mana itama damfarar ta yayi, yanzu zaku iya tafiya,mukuma zamuci gaba da bincike, idan wani abun yataso, insha Allah zamuyi Maka waya"
Babban Yaya yabashi wata takarda yace "ga wannan, abinda na bincika ne Nima, nasan insha Allah Shima zai taimaka muku"
Cikin farinciki yad'ago kansa yana Kallan Babban Yaya Bayan yagama ganin bayanan dasuke jikin takardar yace "taimako kuwa, sosai da sosai, godia muke yalla6ai"
Kawai d'aga masa kai yayi batare da yace komai ba, Dan muguwar gajiya yakeji, bacci kawai yake buqata,gashi magrib har tayi
Wata matace dake Sanye da uniform din kaki, tazo tareda Waheeda, ta rissina ta gaida Babban Yaya Sannan tajuya, Babban Yaya bai kalli inda Waheeda take ba yayi wucewar sa gaba, driver ya Mara masa baya 🤣
Gashi de shine Babban yayansu, Amma muddin tafiya ta had'ashi da'ita shine yake bude mata mota, tarasa dalili, Amma baya barinta tabude mota da kanta, yau kuwa yana zuwa yashiga baya ya zauna, yasa hannu yarufe motar, Waheeda ta tsaya tayi shiru tana ganin ikon Allah, wato in taga Dama ta6ude kofar ta da kanta kenan, yau ba mutunci, batayi gigin bude gefen dayake ba, tayi sauri ta zagaya daya gefen tabude tashiga, tana shiga wani Sanyi da qamshin turaren sa ya bugeta, tasa hannu tarufe motar, driver yaja suka tafi
Lumshe idonsa yayi yana sauke wata irin ajiyar zuciya, lokaci d'aya wata irin nutsuwa take shigarsa wadda baisan dalilin taba, Waheeda ta Kalle shi da jajayen idanuwanta, cikin sanyin murya wadda take nuna tayi laushi, ta zubar da makaman yaqinta tace "Sorry Babban Yaya...."
Yana jinta yayi shiru, hannunta dake rawa saboda tsoro ta 'Dora akan tsintsiyar hannun sa wadda take cike da gashi, cikin fishi yasa hannu yabige hannun ta yajuya mata baya yana Kallan window, lokaci d'aya ta rushe da wani irin Kuka
Driver ya d'aga murya yace "kiyi hakuri Waheeda, ba gashi kin futo ba, gaki ga yayanku, ai kuka yaqare"😃
Waheeda tayi shiru tana goge hawaye, Amma kamar ruwa tana gogewa wanine yake sake sakkowa, har cikin ransa kukan ta yana ta6a ransa, Amma dole ne ya nuna mata kuskuren ta
Suna zuwa gida ma kafin a dedeta parking yafice daga motar yayi ciki,itama tafuto tana goge idonta tabi bayansa jiki a sanyaye, gaba d'ayansu family din na Arabo suna falon, daga kan iyayen har 'ya'yan, yana shiga qannansa suka fara yimasa sannu da zuwa daga mazan har matan, fuskar sa a d'aure yake amsa musu, yanemi waje ya zauna yana gaida su Hajiya Anty da Uncle Usman, saikuma Daddynsa, Waheeda tana shigo wa 'yanbiyu da Anty Maryam sukayi kanta suka rungume ta, cikin farin ciki suke fadin "Thank you Babban Yaya"
Saida suka saketa, sannan ta kalli kowa na falon, bata nufi kowa ba Sai hajiya Anty, tana zuwa ta fad'a jikinta tasaki wani irin kuka, Hajiya Anty ta rungume ta aqirjinta, tanajin soyaiyar yarinyar har cikin ranta, kasa bata hakuri tayi, Sai Bayan ta datake bubbugawa, Ummah ta Kalle shi tace "sannunku, ai jinake acan zata kwana"😅
Daddy yace "Nima abinda naso kenan, tunda bata jin magana"
Uncle Usman yayi murmushi baice komai ba, Ummah tajuya ta kalli Waheeda datake kuka a jikin Hajiya Anty tace "kitashi kije kisaka muku abinci keda yayanku"
Har zuwa lokacin fuskar sa a daure take, cikin sauri yace "A a Ummah tabarshi kawai"
Waheeda tanajin irin amsar daya bayar tasake riqe hajiya Anty tana fashewa da sabon kuka, Hajiya Anty tayi qasa da muryarta tace "sorry Baby na menene Kuma na kukan? Ba gashi kin dawo ba?"
Cikin kuka tace "To ai Babban Yayan yaqi ya huce"
Anty tayi murmushi tace "rabu dashi, anjima kije d'akinsa kibashi hakuri"
'Daga mata Kai tayi, sannan tatashi daga jikinta ta wuce d'akinsu domin watsa ruwa.
Sai a lokacin 'Yan falon suke fara'ah, kana Gani kasan akwai had'in Kai dakuma jituwa a tsakanin su, anan sukaci gaba da zama Bayan mazan sun iyo sallah sun dawo,'yanbiyu ne suka had'a abinci, suka kawo falon aka baje anacin abinci, uncle Usman ya kalli Sa'ad yace "Kai jeka kiramin yayanku a d'akinsa"
Sa'ad yaje yakira shi, yana Sanye da jallabiya fara qal, daga Gani kasan Sai mutum Ma'abocin tsafta ne zai saka ta, tsugunna wa yayi agaban iyayen nasa, uncle Usman yace "munyi waya da Yaya Habu, yanata tambayar ku, to tun kafin yafara korafi, yakamata ka shiryawa qannanka tafiya,suje suyi masa kwana biyu"
Babban Yaya yayi shiruuuu yadafe goshinsa da hannunsa 🤦ðŸ»â€â™‚ï¸?,Yama Rasa abinda zaice, har sukaji yayi shiru sukace"yalla6ai lafiya dai ko?ko bakasan yarinyar ba?"
Ajiyar zuciya yayi yace"nasanta, she's my Sister, kuyi hakuri kubani awa hudu, zanzo qasar, saina Baku ita"
Godia sukayi masa dangane da had'in kan daya basu,sannan suka kashe wayar
Yajima a zaune a wajan, Yama Rasa wazai nema domin qarin bayani? Menene yahad'a ta da wani har zata d'auki waya ta bashi? Tashi yayi yaje ya shirya, yayi mutuqar kyau cikin qananun Kaya, saida ya toshe kunnansa da Bluetooth sannan ya d'auki wayarsa ya futo daga gidan
Karfe hudu na yamma ne yakawo shi gida, yana zuwa yakirasu, yafad'a musu yazo,su qara so sutafi da yarinyar, tun karfe uku yakamata ace yazo, but saida yagama da jama'arsa sannan yaqara so cikin gidan, kowa ganinsa yayi afalo kamar anjefo shi, gaba d'ayansu suna Nan 'Yan gidan, zama yayi akan kujera, cikin mamakin ganinsa Ummah tace "Son, lafiya naganka agida?"
Kansa a qasa yace "aina Dena zuwa ko'ina Ummah, haqura zanyi da aikina, saboda idan natafi ma, Waheeda Virus zata dawo Dani"☹ï¸ðŸ™ŠðŸ˜‚
Ummah tayi shiru kamar andoka mata sanda, cikin ranta tace yaji komai kenan, su Ihsan ne suka tafi da gudu d'aki suka fad'awa Waheeda Babban Yaya yazo
Gabantane yafadi, ahankali tatashi tad'auko hijab d'inta ta6oye shi abayanta, tare suka futo falo, Waheeda tafara bin bango zata gudu, a lokacin Yan sanda sukai sallama cikin falon
Babban Yaya yad'ago Kansa ya Kalle su, idanunsa sunyi jajir saboda tsantsar 6acin rai, ba taredaya Kalle taba yace "ke Zonan"
Hawayene suka fara sintiri akan kyakykyawar fuskar ta, agaban sa ta tsugunna tafara sheshshekar kuka,but takasa magana,kwata kwata taqi d'agowa ta kalli qwayar idonsa, cikin 6acin rai yace "ni Baban kine?"
Cikin kuka ta girgiza masa Kai hawaye wani nabin wani
Yace "to tunda ban haifeki ba, bazai iyu ki kasheni da raina ba"
qafarsa takama tariqe, cikin kuka , tace "Babban Yaya, Allah natuba, bazan sake ba, Babban Yaya kayi hakuri karka sa sutafi Dani, wallahi Allah bazan sake ba"
Kuka ne yakama 'yanbiyu, su kansu Waheeda tabasu tausayi, sukuwa 'yanbiyu maza Sa'ad da Sa'eed, wayarsu suka d'auka suke dannawa, Ummah ma tayi shiru tana Kallan su
Gaba d'aya falon ya kaure da kukan Waheeda dakuma na 'yanbiyu, Babban Yaya ya kalli 'Yan sandan dasuke tsaye a bakin qofa yace "Yalla6ai gatanan kutafi da'ita"
Volume din kukansu ne yaqaru, wata daga cikin police din mace, tazo takama hannun Waheeda tana janta, cikin kuka Waheeda take fadin "wayyo Allah na zasu tafi Dani, Babban Yaya! Babban Yaya!! Babban Yaya!!"
Har suka jata, suka tafi da'ita, bata daina kiransa ba.
Amnah
1/28/22, 20:50 - Ummi Tandama😇: BABBAN YAYA
Writing By Amnah El Yaqoub
Like my Page On Facebook
https://www.facebook.com/Amnah-El-Yaqoub-Novel-105487771101493/
13&14
'Yanbiyu ne sukai d'akinsu da gudu suna kuka, Ihsan ta d'auki wayarta cikin kuka ta fad'awa Anty Maryam halin da ake ciki.
Kwantar da Kansa yayi ajikin kujera ya Lumshe idonsa, yanda take qwala masa kira har yanzu muryarta takasa barin kunnansa, Ummah ta Kalle shi tace "kaje Kaci abinci kahuta"
Ajiyar zuciya yayi, sannan ya bud'e idonsa yatashi yanufi qofa
Ummah tace "Ina zakaje Kuma?"
Cikin damuwa yace "Zanje ayi bincike akan Yaron ne"
Sa'eed dake danne danne awaya yad'aga Kansa yace "Babban Yaya Dan Allah ka rabu da yarinyar Nan, kaje ka huta"
Wani irin kallo yayiwa Sa'eed ba tareda yace komai ba yafice daga falon, Ummah tayi ajiyar zuciya tareda miqewa, tana mamakin irin wannan shaquwa ta Naufal da Waheeda, tasan bazai iya barinta acan ba,haqiqa yana kula da qannansa yanda ya kamata, Albarka tashiga saka masa acikin zuciyarta, tasan cewa tayi sa'ar samun sa acikin a matsayin Babba, koda babu ransu, zai iya riqe qannansa sa.
Yana zuwa compound driver ya d'auke shi suka fita, saboda yagaji
Kai tsaye mtn office suka nufa, yasa aka rufe layin Nata, sannan sukaje police station sukai report,sannan yayiwa d.p.o magana akan abinda yake faruwa,d.p.o ya basu wani 'Dan sanda suka nufi banki dashi, acan banki ma Kai tsaye yanemi ganin manajan bankin, yayi sa'ah kuwa yana Nan, saide yana shirin fita ne, kasancewar sa sananne Sai kowa yake Kallan sa acikin bankin, suna qarasa wa office din manaja, yafad'a masa abinda yakawo shi, manaja yanemi account din da gayen yake turawa, sukayi bincike akan account din, anan aka Gano asalin sunansa, da sunan iyayensa dakuma sauran bayanai, Babban Yaya yayi masa godia sannan yasa driver yakai shi inda aka Kai Waheeda, suna zuwa aka basu wajan zama, d'aya daga cikin ma'aikatan yace "yalla6ai yarinyar Nan fa tunda mukazo take kuka, daqyar da lallashi muka samu tabamu amsar abinda mukeso"
Babban Yaya yace "Baku daketa bane, inda taji duka zata muku bayani ai"
Murmushi yayi yace "ai hakan ma mungode sosai wallahi, ta fad'a mana itama damfarar ta yayi, yanzu zaku iya tafiya,mukuma zamuci gaba da bincike, idan wani abun yataso, insha Allah zamuyi Maka waya"
Babban Yaya yabashi wata takarda yace "ga wannan, abinda na bincika ne Nima, nasan insha Allah Shima zai taimaka muku"
Cikin farinciki yad'ago kansa yana Kallan Babban Yaya Bayan yagama ganin bayanan dasuke jikin takardar yace "taimako kuwa, sosai da sosai, godia muke yalla6ai"
Kawai d'aga masa kai yayi batare da yace komai ba, Dan muguwar gajiya yakeji, bacci kawai yake buqata,gashi magrib har tayi
Wata matace dake Sanye da uniform din kaki, tazo tareda Waheeda, ta rissina ta gaida Babban Yaya Sannan tajuya, Babban Yaya bai kalli inda Waheeda take ba yayi wucewar sa gaba, driver ya Mara masa baya 🤣
Gashi de shine Babban yayansu, Amma muddin tafiya ta had'ashi da'ita shine yake bude mata mota, tarasa dalili, Amma baya barinta tabude mota da kanta, yau kuwa yana zuwa yashiga baya ya zauna, yasa hannu yarufe motar, Waheeda ta tsaya tayi shiru tana ganin ikon Allah, wato in taga Dama ta6ude kofar ta da kanta kenan, yau ba mutunci, batayi gigin bude gefen dayake ba, tayi sauri ta zagaya daya gefen tabude tashiga, tana shiga wani Sanyi da qamshin turaren sa ya bugeta, tasa hannu tarufe motar, driver yaja suka tafi
Lumshe idonsa yayi yana sauke wata irin ajiyar zuciya, lokaci d'aya wata irin nutsuwa take shigarsa wadda baisan dalilin taba, Waheeda ta Kalle shi da jajayen idanuwanta, cikin sanyin murya wadda take nuna tayi laushi, ta zubar da makaman yaqinta tace "Sorry Babban Yaya...."
Yana jinta yayi shiru, hannunta dake rawa saboda tsoro ta 'Dora akan tsintsiyar hannun sa wadda take cike da gashi, cikin fishi yasa hannu yabige hannun ta yajuya mata baya yana Kallan window, lokaci d'aya ta rushe da wani irin Kuka
Driver ya d'aga murya yace "kiyi hakuri Waheeda, ba gashi kin futo ba, gaki ga yayanku, ai kuka yaqare"😃
Waheeda tayi shiru tana goge hawaye, Amma kamar ruwa tana gogewa wanine yake sake sakkowa, har cikin ransa kukan ta yana ta6a ransa, Amma dole ne ya nuna mata kuskuren ta
Suna zuwa gida ma kafin a dedeta parking yafice daga motar yayi ciki,itama tafuto tana goge idonta tabi bayansa jiki a sanyaye, gaba d'ayansu family din na Arabo suna falon, daga kan iyayen har 'ya'yan, yana shiga qannansa suka fara yimasa sannu da zuwa daga mazan har matan, fuskar sa a d'aure yake amsa musu, yanemi waje ya zauna yana gaida su Hajiya Anty da Uncle Usman, saikuma Daddynsa, Waheeda tana shigo wa 'yanbiyu da Anty Maryam sukayi kanta suka rungume ta, cikin farin ciki suke fadin "Thank you Babban Yaya"
Saida suka saketa, sannan ta kalli kowa na falon, bata nufi kowa ba Sai hajiya Anty, tana zuwa ta fad'a jikinta tasaki wani irin kuka, Hajiya Anty ta rungume ta aqirjinta, tanajin soyaiyar yarinyar har cikin ranta, kasa bata hakuri tayi, Sai Bayan ta datake bubbugawa, Ummah ta Kalle shi tace "sannunku, ai jinake acan zata kwana"😅
Daddy yace "Nima abinda naso kenan, tunda bata jin magana"
Uncle Usman yayi murmushi baice komai ba, Ummah tajuya ta kalli Waheeda datake kuka a jikin Hajiya Anty tace "kitashi kije kisaka muku abinci keda yayanku"
Har zuwa lokacin fuskar sa a daure take, cikin sauri yace "A a Ummah tabarshi kawai"
Waheeda tanajin irin amsar daya bayar tasake riqe hajiya Anty tana fashewa da sabon kuka, Hajiya Anty tayi qasa da muryarta tace "sorry Baby na menene Kuma na kukan? Ba gashi kin dawo ba?"
Cikin kuka tace "To ai Babban Yayan yaqi ya huce"
Anty tayi murmushi tace "rabu dashi, anjima kije d'akinsa kibashi hakuri"
'Daga mata Kai tayi, sannan tatashi daga jikinta ta wuce d'akinsu domin watsa ruwa.
Sai a lokacin 'Yan falon suke fara'ah, kana Gani kasan akwai had'in Kai dakuma jituwa a tsakanin su, anan sukaci gaba da zama Bayan mazan sun iyo sallah sun dawo,'yanbiyu ne suka had'a abinci, suka kawo falon aka baje anacin abinci, uncle Usman ya kalli Sa'ad yace "Kai jeka kiramin yayanku a d'akinsa"
Sa'ad yaje yakira shi, yana Sanye da jallabiya fara qal, daga Gani kasan Sai mutum Ma'abocin tsafta ne zai saka ta, tsugunna wa yayi agaban iyayen nasa, uncle Usman yace "munyi waya da Yaya Habu, yanata tambayar ku, to tun kafin yafara korafi, yakamata ka shiryawa qannanka tafiya,suje suyi masa kwana biyu"