Sashe 24
Zuma A Baki Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Cikin tsananin ɗauki na ƙarasa gareta fuskata a sake naja na tsaya a gabanta.
"A,a sakina daman ana ganinku a duniya? se yanzu kika tuna dani wallahi nayi faman nemanki amman rashin sanin gidanku yasa kikajini É—iff gani ba waya akwai tarin damuwa a zuciyata".
Nafaɗa ina mai riƙo hannunta.
Zame hannunta tai daga cikin nawa tana mai jefamin ƙazamin kallo kafin ta kwashe da wata irin dariya.
"Hmm yaro!yarone yaro man kaza komi girman jikinka idan babba yafika tofa ya fika"
Ta numfasa tana mai cigaba dayin dariyarta.
"Humairah kenan ai bani da buƙatar ki bani wani labari akan mutuwar aurenki domin ina da labarin komi akanki ba kowa bace ba ke face bazzawara marar ƴanci mai baƙin jinin da tunda Umar ya rabu da ita batada mashin shini sabida tsabar baƙin halinki"
Jikina ne yahau tsananin rawa dajin kalamin da aminiyata take jefamin amman jin maganarta a karo na biyu ya kuma hargitsamin lissafina.
"A yanzu bani da buƙatar wata alaƙa dake humaira sabida daman buƙatar maje hajji sallah to alhamdulillahi ni naje hajji har umara ma naje ta dalilinki ƙawata"
Ta kwashe mini da wata shegiyar dariya.
"Da farko sunana sakina kuma ni haifaffiyar garin kano state ce mahaifina aiki ya kawosa garin kano, amman ɗan asalin garin nasarawa lafiya ne, har Allah yasa ya auri mahaifiyata umma, anan unguwar chiranchi suka zauna har Allah yasa umma ta haifi anty hadiza daga kan anty hadiza bata kuma samun haihuwa ba har seda ta shekara takwas sannan ta haifeni ni sakina, nayi primary da secondry a wata makaranta a gadon ƙaya daga nan babanmu ya rasu wannan tasa ban cigaba dayi ba bayan nai candy ita kuwa daman anty hadiza tuni tai auren ta anan kusa da gidanmu, babarmu mace ce mai hakuri hakama anty hadiza amman nikam inada zafi ina da kishi haka nan zuciyata mai riƙo ce da bin diddigin abinda take so shekaruna ashirin da huɗu da haihuwa amman bani da saurayi bare nai tunanin yin aure sabida akwai wanda na ƙwallafa raina akansa tun ina zuwa makaranta a gadon ƙaya nake haɗuwa dashi inze tafi BUK wannan tasa bana sauraran kowani ɗa namiji, sanin inada ƙaramin jiki yasa ummana bata damuwa da rashin aurena domin inna fita kamar yar shekaru sha bakwai zakaganni sedai ta idanu inada nuna shekaruna, Akwai watarana dana fito daga gidan anty hadixa kawai senaganshi hannunsa ɗauke da wata baƙar yarinya mai girman jiki tana ta mai sangarta ze tafi makaranta a ranar dana ganshi kasa bacci nai........
Washe gari nabi ta hanyar danaga yabi anan na sami makocin sa nake tambayarsa akan labarinsa atake anan ya gayan sunansa da kuma alaƙarsa da wannan yarinya wadda naji zata zaman Garkuwa a wajansa, Mataki na farko dana fara ɗauka shine na yaga takarduna gaba ɗaya na makarantar sakandire na sake neman sakandiren da wannan yarinyar take na koma daga farko ma'ana jss one.Cikin sa'a aka haɗamu aji guda da ita, da bin diddigi da shishshigi na samu na shiga jikinta ta zamen aminiya na fuskanci yarinyar batada wata magana seta masoyina wadda dukkan maganar da zatai akansa takan tafine da dukkan zuciyata.
NAZIR
Naje sabon gari nemo ankon bikin ƙawata xan gifa mukai clashing dashi adai dai wajan gidan gala, da sauri yazo gareni yana mai min magana akan yana sona sedai kallo guda nai masa na shaida cewar ƙwararran ɗan duniyane da wannan damar na amshi numbernsa wanda najewa wannan yarinyar dashi a matsayin yayana wanda na lasa mai wata ZUMA A BAKI wadda takaisa ga bani haɗin kai wajan cikar muradina, nayi amfani da ƙawancenmu ne na cika burina akan abinda nike so haka nan naje mata da wani irin salon yaudarar ƙawa wanda bata san dashiba......
Yaudarar kuwa itace.
Najenye jikina daga halaƙa da ƴan gidansu ma'ana koda wasa ban shiga jikinta a gida ba ta yadda har mahaifanta zasu lura dani su rabamu, nima kuma ban kaita gidanmu ba bare mahaifiyata da ƴar uwata su lura da shirina nabar ƙawance na da itane a iya school daga nan kuma se ranar dana taɓa satar jiki naje gidansu ranar da nazir yazo se kuma ranar daurin aure danabi zugar jama'ar biki na faɗa gidan nasu batare dana bar wani ya ankare ba, nayi amfani da tunanina sosai kafin wanzuwar hakan sannan koda wasa ban jata jikina ba amman ita ta jani ajikinta"
Seta juyo tana kallona.
"Tunda na sanki humaira sau biyu na taɓa xuwa gidanku abotarmu a iya makaranta ta tsaya wadda yawanci iyaye basa sanin dawa ƴaƴansu suke mu'amala a makarantunsu kinga kuwa hakan ke sawa yawanci burin ƙawa ke cika akan ƙawarta musamman mai wayo irin nawa, Tun bayan da kika auri Umar na shiga halin damuwa kullum bani da buri face ganin na rabaku"
Ta kuma kallona.
"MATAKI NA BIYU Nasha matukar wuya kafin na gano maye halin umar! na fara karantar cewar bayan ke baya da wata macen dayake so aduniya inka cire mahaifiyarsa daga ke kuwa se ƴaƴan da kika haifa wanda bayan na gama amfani da uwarsu a matakin farko na cikar burina senai amfani da su wajan ƙarasa ƙudirina, wanda bayan mun haɗa baki nida nazir mun fahimci lokacin dawowar umar gida nazo akan zan miki sallamar tafiya abuja har yazo ya rike hannunki se kuma nazo nabi naxir abuja akan an saceni wanda duk nazir ne ya bincikon inda umar ke aiki da hanyar sa ta komawa gida da ƴaƴan cikin ki nai amfani har umar ya auren wanda hakan bakaramin kunci kesa ruhina ba domin bana kaunar abinda ze raɓeki bare naci albarkacin ki a wajan Umar, humaira a yanzu burina ya cika shiyasa ma na ɓata lokaci wajan warware miki zare da a bawa domin bana shakkar kisan nice matar umar mariƙiyar ƴaƴanki aminiyar ki ta bogi domin nayi amfani da daƙiƙiyar ƙwaƙwalwarki nai miki muguwar illah kuma ina miki albishir da cewa umar nawa ne for now an always dan haka sekibi wani sarkin badai nawa ba".
TafaÉ—a tana mini dariya.
"Koda wasa umar bai san na sanki ba bare yay tunanin ni ƙawarki ce haka nan inna bata sanni ba haka zalika dattijawanki suma basu sanni ba bare ai tunanin naci amana sabida haka ina da fredom na shiga duk inda naso a dangin mijina batare da anyimin kallon mai cin amana ba bare naji kunya".
TafaÉ—a tana É—an rangwaÉ—a agabana kamar wata Æ´ar duniya.
Wani irin rawa jikina ya ɗauka kamar mazari kafin nai yunƙurin........................
*GABA ÆŠAYA SADAUKAR WANE GA*
*HAJIYA ZULAIHAT* ( *MRS DR BASHIR*)
*Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama*🌹
             *31 & 32*
"A,a sakina daman ana ganinku a duniya? se yanzu kika tuna dani wallahi nayi faman nemanki amman rashin sanin gidanku yasa kikajini É—iff gani ba waya akwai tarin damuwa a zuciyata".
Nafaɗa ina mai riƙo hannunta.
Zame hannunta tai daga cikin nawa tana mai jefamin ƙazamin kallo kafin ta kwashe da wata irin dariya.
"Hmm yaro!yarone yaro man kaza komi girman jikinka idan babba yafika tofa ya fika"
Ta numfasa tana mai cigaba dayin dariyarta.
"Humairah kenan ai bani da buƙatar ki bani wani labari akan mutuwar aurenki domin ina da labarin komi akanki ba kowa bace ba ke face bazzawara marar ƴanci mai baƙin jinin da tunda Umar ya rabu da ita batada mashin shini sabida tsabar baƙin halinki"
Jikina ne yahau tsananin rawa dajin kalamin da aminiyata take jefamin amman jin maganarta a karo na biyu ya kuma hargitsamin lissafina.
"A yanzu bani da buƙatar wata alaƙa dake humaira sabida daman buƙatar maje hajji sallah to alhamdulillahi ni naje hajji har umara ma naje ta dalilinki ƙawata"
Ta kwashe mini da wata shegiyar dariya.
"Da farko sunana sakina kuma ni haifaffiyar garin kano state ce mahaifina aiki ya kawosa garin kano, amman ɗan asalin garin nasarawa lafiya ne, har Allah yasa ya auri mahaifiyata umma, anan unguwar chiranchi suka zauna har Allah yasa umma ta haifi anty hadiza daga kan anty hadiza bata kuma samun haihuwa ba har seda ta shekara takwas sannan ta haifeni ni sakina, nayi primary da secondry a wata makaranta a gadon ƙaya daga nan babanmu ya rasu wannan tasa ban cigaba dayi ba bayan nai candy ita kuwa daman anty hadiza tuni tai auren ta anan kusa da gidanmu, babarmu mace ce mai hakuri hakama anty hadiza amman nikam inada zafi ina da kishi haka nan zuciyata mai riƙo ce da bin diddigin abinda take so shekaruna ashirin da huɗu da haihuwa amman bani da saurayi bare nai tunanin yin aure sabida akwai wanda na ƙwallafa raina akansa tun ina zuwa makaranta a gadon ƙaya nake haɗuwa dashi inze tafi BUK wannan tasa bana sauraran kowani ɗa namiji, sanin inada ƙaramin jiki yasa ummana bata damuwa da rashin aurena domin inna fita kamar yar shekaru sha bakwai zakaganni sedai ta idanu inada nuna shekaruna, Akwai watarana dana fito daga gidan anty hadixa kawai senaganshi hannunsa ɗauke da wata baƙar yarinya mai girman jiki tana ta mai sangarta ze tafi makaranta a ranar dana ganshi kasa bacci nai........
Washe gari nabi ta hanyar danaga yabi anan na sami makocin sa nake tambayarsa akan labarinsa atake anan ya gayan sunansa da kuma alaƙarsa da wannan yarinya wadda naji zata zaman Garkuwa a wajansa, Mataki na farko dana fara ɗauka shine na yaga takarduna gaba ɗaya na makarantar sakandire na sake neman sakandiren da wannan yarinyar take na koma daga farko ma'ana jss one.Cikin sa'a aka haɗamu aji guda da ita, da bin diddigi da shishshigi na samu na shiga jikinta ta zamen aminiya na fuskanci yarinyar batada wata magana seta masoyina wadda dukkan maganar da zatai akansa takan tafine da dukkan zuciyata.
NAZIR
Naje sabon gari nemo ankon bikin ƙawata xan gifa mukai clashing dashi adai dai wajan gidan gala, da sauri yazo gareni yana mai min magana akan yana sona sedai kallo guda nai masa na shaida cewar ƙwararran ɗan duniyane da wannan damar na amshi numbernsa wanda najewa wannan yarinyar dashi a matsayin yayana wanda na lasa mai wata ZUMA A BAKI wadda takaisa ga bani haɗin kai wajan cikar muradina, nayi amfani da ƙawancenmu ne na cika burina akan abinda nike so haka nan naje mata da wani irin salon yaudarar ƙawa wanda bata san dashiba......
Yaudarar kuwa itace.
Najenye jikina daga halaƙa da ƴan gidansu ma'ana koda wasa ban shiga jikinta a gida ba ta yadda har mahaifanta zasu lura dani su rabamu, nima kuma ban kaita gidanmu ba bare mahaifiyata da ƴar uwata su lura da shirina nabar ƙawance na da itane a iya school daga nan kuma se ranar dana taɓa satar jiki naje gidansu ranar da nazir yazo se kuma ranar daurin aure danabi zugar jama'ar biki na faɗa gidan nasu batare dana bar wani ya ankare ba, nayi amfani da tunanina sosai kafin wanzuwar hakan sannan koda wasa ban jata jikina ba amman ita ta jani ajikinta"
Seta juyo tana kallona.
"Tunda na sanki humaira sau biyu na taɓa xuwa gidanku abotarmu a iya makaranta ta tsaya wadda yawanci iyaye basa sanin dawa ƴaƴansu suke mu'amala a makarantunsu kinga kuwa hakan ke sawa yawanci burin ƙawa ke cika akan ƙawarta musamman mai wayo irin nawa, Tun bayan da kika auri Umar na shiga halin damuwa kullum bani da buri face ganin na rabaku"
Ta kuma kallona.
"MATAKI NA BIYU Nasha matukar wuya kafin na gano maye halin umar! na fara karantar cewar bayan ke baya da wata macen dayake so aduniya inka cire mahaifiyarsa daga ke kuwa se ƴaƴan da kika haifa wanda bayan na gama amfani da uwarsu a matakin farko na cikar burina senai amfani da su wajan ƙarasa ƙudirina, wanda bayan mun haɗa baki nida nazir mun fahimci lokacin dawowar umar gida nazo akan zan miki sallamar tafiya abuja har yazo ya rike hannunki se kuma nazo nabi naxir abuja akan an saceni wanda duk nazir ne ya bincikon inda umar ke aiki da hanyar sa ta komawa gida da ƴaƴan cikin ki nai amfani har umar ya auren wanda hakan bakaramin kunci kesa ruhina ba domin bana kaunar abinda ze raɓeki bare naci albarkacin ki a wajan Umar, humaira a yanzu burina ya cika shiyasa ma na ɓata lokaci wajan warware miki zare da a bawa domin bana shakkar kisan nice matar umar mariƙiyar ƴaƴanki aminiyar ki ta bogi domin nayi amfani da daƙiƙiyar ƙwaƙwalwarki nai miki muguwar illah kuma ina miki albishir da cewa umar nawa ne for now an always dan haka sekibi wani sarkin badai nawa ba".
TafaÉ—a tana mini dariya.
"Koda wasa umar bai san na sanki ba bare yay tunanin ni ƙawarki ce haka nan inna bata sanni ba haka zalika dattijawanki suma basu sanni ba bare ai tunanin naci amana sabida haka ina da fredom na shiga duk inda naso a dangin mijina batare da anyimin kallon mai cin amana ba bare naji kunya".
TafaÉ—a tana É—an rangwaÉ—a agabana kamar wata Æ´ar duniya.
Wani irin rawa jikina ya ɗauka kamar mazari kafin nai yunƙurin........................
*GABA ÆŠAYA SADAUKAR WANE GA*
*HAJIYA ZULAIHAT* ( *MRS DR BASHIR*)
*Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama*🌹
             *31 & 32*