Sashe 7
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" yaushe kenan, dan bana son bata lokaci "
" yau dinnan zaa gyara inna "
" to shikenan yanzu daga nan gidan yayarka zanje nafada mata sai tazo ta hada min kayana "
" to shikenan inna bari nazo na kai ki "
" Aa basai ka kaini ba kabarshi kaje ka dakko masu gyara min dakin "
Tana gama fada tai gaba tana ta mita gida ya koma a daki ya tarar da Ruhaima tana hada kaya dubanta yayi ya kwace kayan hannun ta jikin sa ya jata ya shiga rararashinta duban ta yayi yace
Bangaran Hafeez kuwa ido ya tsurawa areefa yana sauraran amsar da zata bashi cikin inina tace
"Dan Allah sweet hert kayi hakuri wlh cikina nane ke ciwo shine naje asibiti kuma nakira wayar ka switch off "
" Areefa kinsan halina ko bana son karya kar ki sake naka ma ki da laifin karya, wuce ki dora min abinci nadawo tun dazu ba kya nan "
Da sauri ta shige kitchen ta dora masa girki wayar sa ya dauka ya fara charts da yanmata cikin Kan kanin lokaci ta kammala ta zubo masa wayar ta taa jiye Kan kujera tashiga toilet dan yin wanka yana cikin cin abincin wayar tata tafara ringing hannu ya kai ya dauka
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: Shiru yayi can ya nisa yace, "Au daga gurin abokina nake tun safe na fita"
"To ai shikenan Allah ya kyauta kai de ka dage da addua nima kuma zan tayaka dan na kula akwai abinda ke damun ka "
" To shikenan Hajiyata inshaallah zan dage, kina da abinci "?
"abinci kuma ina na gidan ka"?
Wlh banason komawa gida ne Hajiya office zan wuce"
"ai shikenan bari in zubo maka "
Tashi tayi ta zubo masa fatan wake da wainar kawai sai ruwan tea nan ya zauna yaci ya koshi tashi yayi yaimata sallama bayan yaajiye mata kudin cefane kamar yadda yasaba kai tsaye office ya nufa sanda ya karasa ya makara da manajan su ya ci karo duban sa yayi cikin tuhuma yace
"yayi kyau jameel kasame ni a office dina "
Hankalin sa ne yai masifar tashi dan yasan tasa tasami shi karshanta ma a koreshi
Labiba kuwa tana kiran ashanty tace tazo tasameta a gida, so take tadada mallake kamal sai yadda tayi dashi, dariya ashanty tayi tace
" kawata baki da dama, ki tausaya masa haka mana "
" eh intausaya masa nakuma yaci ubana ko, to badani ba, sai dai in kin gaji ne to sai ki fada min shifa *zaman aure* ayanzu sai ka shirya yanzu sai ayi baki "
" hakane kuma kawata, to sai nazo "
***************
Abangaran Abdulmalik kuwa ido ya zubawa Ruhaima yace
" Haba sweet hert, me kike shirin aikatawa kina son kice min zaki tafi ki barni ne ko kuwa kina son kice min bazaki iya hakuri da halin mahaifiya ta ba, kina tunanin zan iya *zaman aure* da wata ba keba, Dan Allah kiyi hakuri ki rufa min asiri kar ki tafi ki barni kinji
Kuka tasa masa tafada jikin sa dada rungume ta yayi tsam a jikin sa yana shafa gadon bayan ta cikin kukan tace
"Sweet malik, inna bata so na yazanyi ta tsaneni, dan Allah ka barni in tafi bazan iya ba "
Toshe mata baki yayi da nasa yashiga tsotsar lebanta kamar mai tsotsar alawa dada lafewa tayi a jikin nasa can ya dago da idanunsa dasuka kada sukai Ja zur yace
*matata ki yimin alkawari bazaki taba guduna ba duk runtsi kuma kiyimin alkawarin zaki jure da halin inna zaki kau da kai "
Shiru tayi kamar bazata amsa ba can kuma ta dago da kanta ta dube shi
Inna kuwa bata zame ko ina ba sai gidan yayar Abdulmalik tana kitchen taji sallamar ta fitowa tayi taga inna da faraa ta tare ta tai mata sannu da zuwa parlor suka shiga suka gaisa can ta dubi inna tace
"inna daga ina haka "?
" Daga gidan Abdulmalik nake, yanzu ma zuwa nayi infada miki kizo muje ki hada min kayana zan koma can da zama ".
Shiru Rabiaa tayi tana sauraran inna saboda ita kanta tagaji da rigimar innar tasu can ta dubeta tace
" Haba inna ta yaya zaki koma gidan Abdulmalik da zama gsky kar ki koma wlh kiyi zaman ki a gidan ki "
Wani kallo inna tayi wa Rabiaa idon ta fal fada ta shiga surfa mata masifa
************
hafeez yana daukar wayar areefa sai gata da sauri tasa hannu ta karba kallon ta yayi kawai yaci gaba da cin abincin sa be kawo komai ba ita kuwa da sauri ta koma daki dan amsa wayar
"Zankira ka"
Kawai tace ta kashe wayar parlorn ta koma ta sami gefan sa ta zauna duban ta yayi yace
"waya kiraki awaya "?
" oh, Habibu ne wai yadawo daga bauchi zai zo "
Habibu kani ne ga areefa daga ita sai shi
" oh yana bauchi ko "?
" Eh mana yana can, karatu ya rike shi "
" yayi kyau ai, kwashe kayan abincin nan kikai kitchen "
" tohm amma yau de kwana zamuyi muna......
"muna me karasa mana "
Kaima kasan sauran ai"
Shiru yayi mata karshe ya tashi ya shirya tsaf ya fita
Murmushi tayi dataga ya fita nan
ta jawo
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [6:54Am, 2017]
💦
*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*
*💦💦N I G*💦💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Alhmdulillahil lazi ahayana baada ma amatana wailehiln nushur*👏🏻👏🏻
*wannan shafin nakine kawata BILY LADAN ina tayaki murnar birthey dinki dafatan Allah ya karo shekaru musu dubun albarka naseeba tace ana ana tare*🤝
*11*
~~~Sakna ido ta zubawa kamal tana sauraransa ci gaba yayi da magana Cikin rarrashi da kwantar da murya
"my dear kinaji na ko me zai hana ki sha wannan kwayar da nazo da ita, musamu cikin jikin ki ya zube kinga fa haihuwa da wahala, ki duba fa kiga tun yanzu irin wahalar da kike sha kuma ni sai nake ganin kamar be kamata ace mun haihu yanzu ba a yadda muke yanzu ko "?
Tunda kamal yafara magana sakna ta ke kallon bakin sa sai da yayi Shiru sannan ta dube shi cikin kidima tace
" Honey bee, me kake shirin aikatawa kenan wacce hajja gareka da har zuciya zata debeka ka aikata kisan kai, Honey bee nice baka so ko? shi yasa baka son haihuwa dani, kar fa ka manta abinda kake son ai katawa babban laifi ne a gurin ubangiji kuma.........
Cikin tsawa ya dakatar da ita ya shiga surfa mata ruwan masifa
"Dalla malama dakata ke har kin isa ki yimin waazi ke awa, daga fadar raayina sai kifara fadawa mutane maganar banza, to bari kiji ni kamal nace ban shirya haihuwa yanzu ba dan haka wallahi tallahi sai anzubar da shi ke har abada bazaki taba waye waba"
Shigowar lubna ne yasa shi yin Shiru duban sakna tayi tace
"Aunty sannu ya jikin naki "
Kai kawai ta gyada mata saboda datayi magana kuka ne zai kubce mata plate din kazar taajiye zata fita kamal ya dakatar da ita
" ke lubna dawo ki fita da kazar ki kai mata parlor ga ta nan fitowa "
Dawo wa tayi ta dauke ta fita tana mamakin halin yayan nata, mai da duban sa yayi ga sakna yace
" Tashi ki fitar min a daki, kuma wlh kishirya karbar duk abinda ya biyo baya, dan zan baki mamaki "
Yunkurawa tayi ta tashi da kyar ta fita inbanda jiri ba abinda ke dibar ta tana fita ya dakko wasu zungura zunguran kwalabe ya bude daya ya kafa kai ya fara sha take hankalin sa ya gushe
Sakna kuwa tana fita dakin ta ta wuce ta kwanta tasaki kuka mai ban tausayi aranta take tambayar kanta wane irin *zaman aure* ne sukeyi da kamal kullum burinta taga ya nutsu yadena abinda yake amma dada lalacewa yake, lubna ce ta turo kofar dakin ta shigo ganin aunty tata tana kuka yasa hankalin ta tashi da sauri ta karasa gareta ta shiga tambayar ta
************
Hajiyar jameel kuwa duban tuhuma takewa dan nata tace
"Anya kuwa Dan marayan zaki ba wata matsala tsakanin ka da matar ka kuwa, naje gidan naka tace min bakya nan kuma kace daga gida kake
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [8:36pm, 2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*
*💦N I G*💦
💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂ 💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*subahanal wahidul ahadi subahanal faradul samadi subahanal lazi lam yalid walam yulad walam yankun lahu kufuwan ahad subahal lazi lam yattakiz sahahibatan wala waladan ajib daawatana ya Allah*👏🏻👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS naseeba tace ana tare*🤝
*wannan shafin nakine sister ummu aymana ina tayaki murnar fara novel dinki mai suna RABO AJALI Allah ya sa kinfara a saa*😍
*12*
~~~Da sauri sakna ta share hawayen fuskar ta ta dago da idonta ta kalli lubna da sauri lubna ta tari numfashin ta tace
"Aunty me yaya kamal yai maiki, shine ko, nafiskanci kamar akwai matsala a *zaman aurenku* dan Allah kifada min abinda yake maki"
Shiru sakna tayi can ta nisa tace
"kar ki damu kanwata ba komai kawai de batajin dadi ne shiyasa, amma bawata matsala tsakani na da kamal, bani kazar inci "
murmushi kawai lubna ta yi ta mika mata plate din kazar karba tayi tafara ci take taji zuciyar ta na tashi ture plate din tayi ta shiga toilet da sauri ta sheka amai, tagama tayi wanka ta fito daure da towel lokacin lubna har ta yi bacci mawakin baccin lubna ta yi, ko rigar bacci bata sa ba ta koma parlo ta kwanta, kuka ne ya kwace mata da ta tuno da rikicin da kamal yazo da shi a haka bacci ya dauke ta
" yau dinnan zaa gyara inna "
" to shikenan yanzu daga nan gidan yayarka zanje nafada mata sai tazo ta hada min kayana "
" to shikenan inna bari nazo na kai ki "
" Aa basai ka kaini ba kabarshi kaje ka dakko masu gyara min dakin "
Tana gama fada tai gaba tana ta mita gida ya koma a daki ya tarar da Ruhaima tana hada kaya dubanta yayi ya kwace kayan hannun ta jikin sa ya jata ya shiga rararashinta duban ta yayi yace
Bangaran Hafeez kuwa ido ya tsurawa areefa yana sauraran amsar da zata bashi cikin inina tace
"Dan Allah sweet hert kayi hakuri wlh cikina nane ke ciwo shine naje asibiti kuma nakira wayar ka switch off "
" Areefa kinsan halina ko bana son karya kar ki sake naka ma ki da laifin karya, wuce ki dora min abinci nadawo tun dazu ba kya nan "
Da sauri ta shige kitchen ta dora masa girki wayar sa ya dauka ya fara charts da yanmata cikin Kan kanin lokaci ta kammala ta zubo masa wayar ta taa jiye Kan kujera tashiga toilet dan yin wanka yana cikin cin abincin wayar tata tafara ringing hannu ya kai ya dauka
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: Shiru yayi can ya nisa yace, "Au daga gurin abokina nake tun safe na fita"
"To ai shikenan Allah ya kyauta kai de ka dage da addua nima kuma zan tayaka dan na kula akwai abinda ke damun ka "
" To shikenan Hajiyata inshaallah zan dage, kina da abinci "?
"abinci kuma ina na gidan ka"?
Wlh banason komawa gida ne Hajiya office zan wuce"
"ai shikenan bari in zubo maka "
Tashi tayi ta zubo masa fatan wake da wainar kawai sai ruwan tea nan ya zauna yaci ya koshi tashi yayi yaimata sallama bayan yaajiye mata kudin cefane kamar yadda yasaba kai tsaye office ya nufa sanda ya karasa ya makara da manajan su ya ci karo duban sa yayi cikin tuhuma yace
"yayi kyau jameel kasame ni a office dina "
Hankalin sa ne yai masifar tashi dan yasan tasa tasami shi karshanta ma a koreshi
Labiba kuwa tana kiran ashanty tace tazo tasameta a gida, so take tadada mallake kamal sai yadda tayi dashi, dariya ashanty tayi tace
" kawata baki da dama, ki tausaya masa haka mana "
" eh intausaya masa nakuma yaci ubana ko, to badani ba, sai dai in kin gaji ne to sai ki fada min shifa *zaman aure* ayanzu sai ka shirya yanzu sai ayi baki "
" hakane kuma kawata, to sai nazo "
***************
Abangaran Abdulmalik kuwa ido ya zubawa Ruhaima yace
" Haba sweet hert, me kike shirin aikatawa kina son kice min zaki tafi ki barni ne ko kuwa kina son kice min bazaki iya hakuri da halin mahaifiya ta ba, kina tunanin zan iya *zaman aure* da wata ba keba, Dan Allah kiyi hakuri ki rufa min asiri kar ki tafi ki barni kinji
Kuka tasa masa tafada jikin sa dada rungume ta yayi tsam a jikin sa yana shafa gadon bayan ta cikin kukan tace
"Sweet malik, inna bata so na yazanyi ta tsaneni, dan Allah ka barni in tafi bazan iya ba "
Toshe mata baki yayi da nasa yashiga tsotsar lebanta kamar mai tsotsar alawa dada lafewa tayi a jikin nasa can ya dago da idanunsa dasuka kada sukai Ja zur yace
*matata ki yimin alkawari bazaki taba guduna ba duk runtsi kuma kiyimin alkawarin zaki jure da halin inna zaki kau da kai "
Shiru tayi kamar bazata amsa ba can kuma ta dago da kanta ta dube shi
Inna kuwa bata zame ko ina ba sai gidan yayar Abdulmalik tana kitchen taji sallamar ta fitowa tayi taga inna da faraa ta tare ta tai mata sannu da zuwa parlor suka shiga suka gaisa can ta dubi inna tace
"inna daga ina haka "?
" Daga gidan Abdulmalik nake, yanzu ma zuwa nayi infada miki kizo muje ki hada min kayana zan koma can da zama ".
Shiru Rabiaa tayi tana sauraran inna saboda ita kanta tagaji da rigimar innar tasu can ta dubeta tace
" Haba inna ta yaya zaki koma gidan Abdulmalik da zama gsky kar ki koma wlh kiyi zaman ki a gidan ki "
Wani kallo inna tayi wa Rabiaa idon ta fal fada ta shiga surfa mata masifa
************
hafeez yana daukar wayar areefa sai gata da sauri tasa hannu ta karba kallon ta yayi kawai yaci gaba da cin abincin sa be kawo komai ba ita kuwa da sauri ta koma daki dan amsa wayar
"Zankira ka"
Kawai tace ta kashe wayar parlorn ta koma ta sami gefan sa ta zauna duban ta yayi yace
"waya kiraki awaya "?
" oh, Habibu ne wai yadawo daga bauchi zai zo "
Habibu kani ne ga areefa daga ita sai shi
" oh yana bauchi ko "?
" Eh mana yana can, karatu ya rike shi "
" yayi kyau ai, kwashe kayan abincin nan kikai kitchen "
" tohm amma yau de kwana zamuyi muna......
"muna me karasa mana "
Kaima kasan sauran ai"
Shiru yayi mata karshe ya tashi ya shirya tsaf ya fita
Murmushi tayi dataga ya fita nan
ta jawo
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [6:54Am, 2017]
💦
*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*
*💦💦N I G*💦💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Alhmdulillahil lazi ahayana baada ma amatana wailehiln nushur*👏🏻👏🏻
*wannan shafin nakine kawata BILY LADAN ina tayaki murnar birthey dinki dafatan Allah ya karo shekaru musu dubun albarka naseeba tace ana ana tare*🤝
*11*
~~~Sakna ido ta zubawa kamal tana sauraransa ci gaba yayi da magana Cikin rarrashi da kwantar da murya
"my dear kinaji na ko me zai hana ki sha wannan kwayar da nazo da ita, musamu cikin jikin ki ya zube kinga fa haihuwa da wahala, ki duba fa kiga tun yanzu irin wahalar da kike sha kuma ni sai nake ganin kamar be kamata ace mun haihu yanzu ba a yadda muke yanzu ko "?
Tunda kamal yafara magana sakna ta ke kallon bakin sa sai da yayi Shiru sannan ta dube shi cikin kidima tace
" Honey bee, me kake shirin aikatawa kenan wacce hajja gareka da har zuciya zata debeka ka aikata kisan kai, Honey bee nice baka so ko? shi yasa baka son haihuwa dani, kar fa ka manta abinda kake son ai katawa babban laifi ne a gurin ubangiji kuma.........
Cikin tsawa ya dakatar da ita ya shiga surfa mata ruwan masifa
"Dalla malama dakata ke har kin isa ki yimin waazi ke awa, daga fadar raayina sai kifara fadawa mutane maganar banza, to bari kiji ni kamal nace ban shirya haihuwa yanzu ba dan haka wallahi tallahi sai anzubar da shi ke har abada bazaki taba waye waba"
Shigowar lubna ne yasa shi yin Shiru duban sakna tayi tace
"Aunty sannu ya jikin naki "
Kai kawai ta gyada mata saboda datayi magana kuka ne zai kubce mata plate din kazar taajiye zata fita kamal ya dakatar da ita
" ke lubna dawo ki fita da kazar ki kai mata parlor ga ta nan fitowa "
Dawo wa tayi ta dauke ta fita tana mamakin halin yayan nata, mai da duban sa yayi ga sakna yace
" Tashi ki fitar min a daki, kuma wlh kishirya karbar duk abinda ya biyo baya, dan zan baki mamaki "
Yunkurawa tayi ta tashi da kyar ta fita inbanda jiri ba abinda ke dibar ta tana fita ya dakko wasu zungura zunguran kwalabe ya bude daya ya kafa kai ya fara sha take hankalin sa ya gushe
Sakna kuwa tana fita dakin ta ta wuce ta kwanta tasaki kuka mai ban tausayi aranta take tambayar kanta wane irin *zaman aure* ne sukeyi da kamal kullum burinta taga ya nutsu yadena abinda yake amma dada lalacewa yake, lubna ce ta turo kofar dakin ta shigo ganin aunty tata tana kuka yasa hankalin ta tashi da sauri ta karasa gareta ta shiga tambayar ta
************
Hajiyar jameel kuwa duban tuhuma takewa dan nata tace
"Anya kuwa Dan marayan zaki ba wata matsala tsakanin ka da matar ka kuwa, naje gidan naka tace min bakya nan kuma kace daga gida kake
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [8:36pm, 2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO💦💦💦*
*💦N I G*💦
💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂ 💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*subahanal wahidul ahadi subahanal faradul samadi subahanal lazi lam yalid walam yulad walam yankun lahu kufuwan ahad subahal lazi lam yattakiz sahahibatan wala waladan ajib daawatana ya Allah*👏🏻👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS naseeba tace ana tare*🤝
*wannan shafin nakine sister ummu aymana ina tayaki murnar fara novel dinki mai suna RABO AJALI Allah ya sa kinfara a saa*😍
*12*
~~~Da sauri sakna ta share hawayen fuskar ta ta dago da idonta ta kalli lubna da sauri lubna ta tari numfashin ta tace
"Aunty me yaya kamal yai maiki, shine ko, nafiskanci kamar akwai matsala a *zaman aurenku* dan Allah kifada min abinda yake maki"
Shiru sakna tayi can ta nisa tace
"kar ki damu kanwata ba komai kawai de batajin dadi ne shiyasa, amma bawata matsala tsakani na da kamal, bani kazar inci "
murmushi kawai lubna ta yi ta mika mata plate din kazar karba tayi tafara ci take taji zuciyar ta na tashi ture plate din tayi ta shiga toilet da sauri ta sheka amai, tagama tayi wanka ta fito daure da towel lokacin lubna har ta yi bacci mawakin baccin lubna ta yi, ko rigar bacci bata sa ba ta koma parlo ta kwanta, kuka ne ya kwace mata da ta tuno da rikicin da kamal yazo da shi a haka bacci ya dauke ta