Sashe 20
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hmmm,kamalu kenan ,to ai bazaiyuba,akan me zaka ki zuwa aiki,kaga tashi kawai kabani guri,haba yaro sai son zuciyar tsiya kai duk abinda kake so shi zakayi to wlh sai da yamma zata tafi,kuma inta koma ka cigaba da bata ciwon kai kar ka fasa"
shiru yayi tare da daukar mukulun motar sa yafita ransa a mutukar bace, sakeena kam dariya yabata ,Hajiya ce ta dubeta tace,
"sakeena inkinkoma duk abinda kamalu yaimiki ki fada min kinji kuma kidinga samun isash shan hutu,banda yawan aiki dayawa "
"To Hajiya inshaallahu zan kula"
lubna ce tafito sai waige waige takeyi kamar mara gaskiya Hajiya ce ta dubeta tace,
"Auta lafiyarki kike ta waige waige keda waye"
kusa da Hajiyar tasamu tazauna tare da sauke ajiyar zuciya tace,
"Hajiya yaya kamal ne ,yabiyoni daga fadar gaskiya wai sai ya dakeni,wallahi Hajiya kimasa magana, ba ruwansa dani shi yafiya masifar tsiya"
"Rabu dashi Auta nima akwai tawa dashi lamarin kamalu sai addua shi kam narasa irinsa "
karfe hudu kamal yadawo lokacin sakeena tana daki tana bacci guri yasamu ya zauna sai raba ido yake Hajiya na zaune tana kallonsa can yashafi sumar kansa yace,
"Hajiya ,sakeena fa?,gwanda mutafi da wuri ko"?
"gaskiya kam tunda birnin sin zakutafi ba,to bacci takeyi kuma ba wanda zaitashe ta sai ta tashi dankanta"
ido kawai yazubawa Hajiya kamar mai nazarin wani abun ,muryar sakeena ce ta katse masa duniyar tunanin da ya lula, da sauri yadago da kansa ya zuba mata ido sanye take da duguwar rigar shadda ja tai mata kyau sosai ga cikinta da yadada fitowa a hankali tasami guri ta zauna Hajiya ce ta dubeta tace,
"sannu sakeena kinji kintashi"
"eh Hjiya natashi tun dazu ma"
kamal de yana zaune jira kawai yaji Hajiyar tabasu izinin tafiya ,can tadubeshi tace,
*Jameel*
~~kamar yadda usman yaiwa jameel alkawarin sama masa aiki ,yasamu ,cikin kankanin lokaci yafara aikinsa tare da kwanciyar hankali , yasami nutsuwa,bashi da wata damuwa raba dare yake yana salla tare da rokon Allah kariya daga sharrin mai sharri,kamar kullum in yatashi daga aiki gurin Hajiyar sa yake wucewa yanzu haka zaune yake gaban Hajiyar tasa yanacin tuwon shikafa da miyar taushe, cikin so da kauna da tausayi Hajiya ta dubeshi tace,
"Dan marayan zaki yakamata kasamo mata kayi aure zaman haka bashi da amfani kaji"
ahankali ya cire hannunsa daga abincin tare da ture kwanikan gabansa yazubawa Hajiyar tasa ido ,can yanisa yace,
"Hajiya ni wallahi tsoron auran nan nakeji saboda mata basu da tausayi ,nifa hankalina yafi kwanciya yanzu dan Allah Hajiya kiyi hakuri kibar maganar auran nan"
"Haba jameelu ,kenan baka yarda da kaddara ba ko me? ,ai baduka ne suka taru suka zama daya ba,mata fa da kake gani suna suka tara kaide kacigaba da addua kaji nima ina nan inayi"
"shikenan Hajiya Allah yazaba abinda yafi alkhairi"
"Ameen Dan marayan zaki"
nan suka ci gaba da hirar su karshe yaimata sallama yatafi,
labiba kam tunda tadawo gida bata da sukuni hankalinta yana kan jameel ,sai yanzu ta tabbatar tana son jameel kamar wacce aka tsikara ta mike zumbur ta dakko wayarta nan tashiga neman layinsa sai da ta kusa tsinkewa san nan jameel ya dauka
kuka tasa masa sai da kyar tasami damar yimasa magana,
"Yaya,jameel dan Allah kayi hakuri ,kadawo dani dakina wallahi bazan iya rayuwa batare da kai ba"
tsaki yaja ya kashe wayar ,dada rushwa tayi da kuka take taji bayanta ya rike da marar ta kara tasaki,da sauri momy ta nufo dakin nata ganin labiba a durkushe ne yaasata sakin salati tare da karasawa gurinta cikin tsananin tashin hankali,tashiga tambayar ta ,
"ke ,labiba meyasameki ,na shiga uku,ko haihuwar ce"
labiba kam ba baki sai faman nishi takeyi,da sauri momy taiwa direbansu magana yafito da mota ,da kyar labiba ta mike tare da dafa momyn suka nufi asibiti,
*Abdulmalik*
~~Da sauri mansur ya nufi kan Abddulmalik yakama hannunsa bude ido yayi yazubawa fuskar mansur ido can yabude baki yace,
"Mansur Ruhaima fa? tazo ko ,tana ina kira min ita kaji"
shiru mansir yayi yarasa me zaice masa cikin kwantar masa da hankali yace,
"Abokina kayi hakuri ,gata nan zuwa yanzu tafita gurin likita "
shiru yayi kamar mai son tuno wani abu can ya runtse idonsa a hankali yace,
"Mansir inna,inna tarabani da Ruhaima tasa nasaketa ,zo karakani inbata hakuri bani da laifi"
gabadaya mansir kansa ya kulle nan yashiga rarrashin abokin nasa karshe ya fita ya kira likita yadada dubashi tare da yimasa allurar bacci,
Dariya ce taso subucewa Rabiaa dataji inna tana kuka,dakewa tayi tace,
"Haba inna Abdul fa ba yaro bane duk inda yake zai dawo,amma bari inkira wayar sa inji"
"yauwa Rabi kira min kiji,inda yake kinji naje na nemo masa auran mariya ina tason infada masa"
shiru Rabia taimata saboda haushi takashe wayar tashiga neman layin Abdulmalik sai da ta kusa tsinkewa sannan Mansir yadaga nan ya shaida mata rashin lafiyar Abdulmalik hankalinta ne yatashi ba shiri ta nufo asibitin ko ta kan inna bata bi ba,
Ruhaima kam tana shiga daki tafada kan gadon umman ta tasaki kuka wayar ta tajawo ta zubawa number Abdulmalik ido kamar ta danna kiransa wani sashin na zuciyar ta na gargadinta kamar aamafarki taga kiransa ya shigo,
*Hafdeez*
~~dada shigewa jikinsa Ashanty tayi tazuba masa ido tare da shafa sajen fuskar nan yadora da ,
"wato Ashanty ina mutukar son kasancewa da ke,me zaihana muyi aure"
dariya tayi irin tasu ta yan duniya tace,
"Aure ko? matarka fa ita ?
"EH aure Ashanty Areefa,batai ba ,bata da kirki ko na minti daya shiyasa nakeson Auranki amma ya kika gani"
su Areefa,kuwa sun shirya kenan ita da maman Hafeez ,yayar sa tashigo dubansu tayi tace,
"Mama inazakuje haka,naganku cirko cirko "
nan tabata labarin abinda ke faruwa dubansu tayi tace,
"aa mama bahaka zaai ba mezai hana ai masa waya yazo "
"To,waya kuma tanawa Hafsatu "
"Bari inkira shi de muji"
kiransa tashiga yi a waya be daga ba can tadubi maman tasu tace,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:32] +234 814 620 5819: [6:38AM,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Allahumma salli ala sayyadina muhammadin wasallim,Bisimillahil lazi la yaburru maa ismihi filarbi wala fismawati wahuwal samiul azim*👏🏻👏🏻
*33*
~~cikin fargaba sakeena tadubi kamal tace,
"Honeybee,nabata maka rai ko?,dan Allah kayi hakuri kaji"
murmushi yasakar mata tare da girgiza kansa yadora da,
"ko daya ,matar kamal baki bata min rai ba,kawai ina tunanin yadda zanzama baba ne"
ajiyar zuciya ta sauke tare da lumshe idanunta,shikuwa yana gama fadar haka yanufi kitchen sai gashi da wainar da yasoya mata ,da maltina ,kusa da ita yasamu yazauna,yashiga bata da kansa,tanaci ,cikin shagwaba ta dubeshi tace,
"Honey bee,nakoshi gaskiya,kaima kaci"
hannu tasa ta gutsiro wainar takai bakinsa hadawa yayi da hannun nata ya ci,tare da dan cizar yatsanta ,kara tasaki,tare da shagwabe fuska,
"wayyo Allah na,Honey bee,shine ka cije ne gaskiya sai narama"
Dariya tabashi yai sauri ya mike yakoma can nesa da ita,yanai mata dariya tare da kashe mata ido,yunkurawa tayi da kyar zata tashi takasa,dubanta yayi yace,
"inkinisa kitashi cikin second daya ,nikuma natsaya kizo kirama cizanki"
hararar sa tayi,tare da dafa kujera ta mike da kyar tabiyo shi,yanaganin ta nufo inda yake ya mike ,nan suka shiga zagaye parlorn,suna dariya sai da sakeena tagaji dankanta sannan takyaleshi,hade rai tayi ,tare da komawa daki ,ta kwanta biyota yayi tana ganinsa ta dauke kanta,murmushi yayi tare da kama kunnuwansa yace,
"yi hakuri matata,kamal ya wahalar da ke ko,nadena bazan kuma ba"
ahankali tadago da idonta tadubeshi kamar bazatai magana ba,can kuma tadubi hannun dayacijeta tace,
"Honey bee,nide gaskiya sai narama"
murmushi yayi tare da janta jikinsa yazubawa fuskar ta ido,yace,
"Dagaske,ramawa kikeson yi"
kai, kawai tadaga masa,cikinta yashafa tare da kara kansa acikin yace,
"Baby kaji momynka ko,zata ciji dady,nakyaleta ko kar inbarta"
dariya yabata sosai yadda yadage yana magana da babyn cikinta,shammatar sa tayi tarama cizon dayaimata yar kara yasaki tare da dubanta yace,
"shikenan ko,anyi 50 50"
banza taimasa tare da gyara kwanciyar ta,ahankali ya lallabo yazo bayanta ya kwanta nan yashiga lalibar bakinta tureshi tayi ,zip din rigar ta yazuge,tozali yayi da lafiyayyun halittunta ahankali yashiga sarrafasu tun tana tureshi har tagaji ta kyaleshi sai da yagama narkar mata da jiki ,sannan yaimata rumfa ,kara tasaki ,saboda yadda yadanne mata ciki,ahankali yashiga sarrafata gabadaya yafita a hayyacinsa ,sai da komai yalafa,sannan yadagata tare da mirginawa can gefe yana sauke numfashi,ahankali sakeena tadube shi tace,
"Honey bee,nagaji ,wallahi kana bamu wahala"
dada mirginowa yayi kusa daita yajata jikinsa acikin kunnanta yarada mata magana,dariya tayi tare da cusa kanta akirjinsa,tashi yayi yahada musu ruwa ,yafito,taimaka mata yayi ta mike da kyar suka nufi toilet,dakansa yaimata wanka shima yayi ,sannan suka fito tare da sa kayan bacci masu kyau ,suka koma,suka kwanta,fuskar sa sakeena tashafa tare da kiran sunan sa,
"Honey bee"
"Naam matata,yaakayi ko akara ne"
da sauri ta girgiza kanta tare da fadin,
"Aa,da wuya fa,kawai de inason mugodewa Allah bisa sauyin da mukasamu na *zaman aurenmmu* "
"gaskiya ne,matar kamal Allah mungode maka,ai shi *zaman aure* hakuri da juriya yake bukata ko ba haka bane,shiyasa nakewa Allah godiya dayabani mata mai addini da hakuri"
jintayi shiru ne yasashi dada duba fuskar ta ganin tayi bacci ne yasashi yin murmushi tare da dada gyaramata kwanciyar ta a faffadan kirjinsa yaja bargo yarufe su,
Ahaka rayuwa tai ta tafiya cikin farinciki da kwanciyar hankali,yau tunsafe kamal yafita aiki,bejima da fitaba sakeena na kwance tana bacci ,sai jitayi kamar antsira mata allura a gigice tafarka,nan tashiga sintiri tun tana iya tafiya har ta durkushe gashi ta gigice tarasa inda wayar ta take,
*Jameel*
~~sunkuyar da kai yarinyar tayi ,tare da komawa daki tana tashi yadubi usman yace,
"Abokina wacece wannan gaskiya ta hargitsamin lissafi"
dariya usman yayi tare da duban jameel yace,
"kanwar Huda ce,munira ,kana ciki kenan"
"sosai ma kuwa ,gaskiya abokina kayimin iso gareta,dan gaskiya naga matar aure"
"angama abokina ,ina zuwa"
tashi usman yayi yanufi dakin Huda aciki yasami munira dubanta yayi yace,
"kanwata inbadamuwa abokina yanason ganinki"
Huda ce ta dago tadubi mijin nata tace,
"yallabai kafasan halin munira bason kula maza take ba"
"aa Huda,kibarta mana tazo su gaisa,
shiru tayi tare da kallon munira tace,
"jeki kiji"
shiru yayi tare da daukar mukulun motar sa yafita ransa a mutukar bace, sakeena kam dariya yabata ,Hajiya ce ta dubeta tace,
"sakeena inkinkoma duk abinda kamalu yaimiki ki fada min kinji kuma kidinga samun isash shan hutu,banda yawan aiki dayawa "
"To Hajiya inshaallahu zan kula"
lubna ce tafito sai waige waige takeyi kamar mara gaskiya Hajiya ce ta dubeta tace,
"Auta lafiyarki kike ta waige waige keda waye"
kusa da Hajiyar tasamu tazauna tare da sauke ajiyar zuciya tace,
"Hajiya yaya kamal ne ,yabiyoni daga fadar gaskiya wai sai ya dakeni,wallahi Hajiya kimasa magana, ba ruwansa dani shi yafiya masifar tsiya"
"Rabu dashi Auta nima akwai tawa dashi lamarin kamalu sai addua shi kam narasa irinsa "
karfe hudu kamal yadawo lokacin sakeena tana daki tana bacci guri yasamu ya zauna sai raba ido yake Hajiya na zaune tana kallonsa can yashafi sumar kansa yace,
"Hajiya ,sakeena fa?,gwanda mutafi da wuri ko"?
"gaskiya kam tunda birnin sin zakutafi ba,to bacci takeyi kuma ba wanda zaitashe ta sai ta tashi dankanta"
ido kawai yazubawa Hajiya kamar mai nazarin wani abun ,muryar sakeena ce ta katse masa duniyar tunanin da ya lula, da sauri yadago da kansa ya zuba mata ido sanye take da duguwar rigar shadda ja tai mata kyau sosai ga cikinta da yadada fitowa a hankali tasami guri ta zauna Hajiya ce ta dubeta tace,
"sannu sakeena kinji kintashi"
"eh Hjiya natashi tun dazu ma"
kamal de yana zaune jira kawai yaji Hajiyar tabasu izinin tafiya ,can tadubeshi tace,
*Jameel*
~~kamar yadda usman yaiwa jameel alkawarin sama masa aiki ,yasamu ,cikin kankanin lokaci yafara aikinsa tare da kwanciyar hankali , yasami nutsuwa,bashi da wata damuwa raba dare yake yana salla tare da rokon Allah kariya daga sharrin mai sharri,kamar kullum in yatashi daga aiki gurin Hajiyar sa yake wucewa yanzu haka zaune yake gaban Hajiyar tasa yanacin tuwon shikafa da miyar taushe, cikin so da kauna da tausayi Hajiya ta dubeshi tace,
"Dan marayan zaki yakamata kasamo mata kayi aure zaman haka bashi da amfani kaji"
ahankali ya cire hannunsa daga abincin tare da ture kwanikan gabansa yazubawa Hajiyar tasa ido ,can yanisa yace,
"Hajiya ni wallahi tsoron auran nan nakeji saboda mata basu da tausayi ,nifa hankalina yafi kwanciya yanzu dan Allah Hajiya kiyi hakuri kibar maganar auran nan"
"Haba jameelu ,kenan baka yarda da kaddara ba ko me? ,ai baduka ne suka taru suka zama daya ba,mata fa da kake gani suna suka tara kaide kacigaba da addua kaji nima ina nan inayi"
"shikenan Hajiya Allah yazaba abinda yafi alkhairi"
"Ameen Dan marayan zaki"
nan suka ci gaba da hirar su karshe yaimata sallama yatafi,
labiba kam tunda tadawo gida bata da sukuni hankalinta yana kan jameel ,sai yanzu ta tabbatar tana son jameel kamar wacce aka tsikara ta mike zumbur ta dakko wayarta nan tashiga neman layinsa sai da ta kusa tsinkewa san nan jameel ya dauka
kuka tasa masa sai da kyar tasami damar yimasa magana,
"Yaya,jameel dan Allah kayi hakuri ,kadawo dani dakina wallahi bazan iya rayuwa batare da kai ba"
tsaki yaja ya kashe wayar ,dada rushwa tayi da kuka take taji bayanta ya rike da marar ta kara tasaki,da sauri momy ta nufo dakin nata ganin labiba a durkushe ne yaasata sakin salati tare da karasawa gurinta cikin tsananin tashin hankali,tashiga tambayar ta ,
"ke ,labiba meyasameki ,na shiga uku,ko haihuwar ce"
labiba kam ba baki sai faman nishi takeyi,da sauri momy taiwa direbansu magana yafito da mota ,da kyar labiba ta mike tare da dafa momyn suka nufi asibiti,
*Abdulmalik*
~~Da sauri mansur ya nufi kan Abddulmalik yakama hannunsa bude ido yayi yazubawa fuskar mansur ido can yabude baki yace,
"Mansur Ruhaima fa? tazo ko ,tana ina kira min ita kaji"
shiru mansir yayi yarasa me zaice masa cikin kwantar masa da hankali yace,
"Abokina kayi hakuri ,gata nan zuwa yanzu tafita gurin likita "
shiru yayi kamar mai son tuno wani abu can ya runtse idonsa a hankali yace,
"Mansir inna,inna tarabani da Ruhaima tasa nasaketa ,zo karakani inbata hakuri bani da laifi"
gabadaya mansir kansa ya kulle nan yashiga rarrashin abokin nasa karshe ya fita ya kira likita yadada dubashi tare da yimasa allurar bacci,
Dariya ce taso subucewa Rabiaa dataji inna tana kuka,dakewa tayi tace,
"Haba inna Abdul fa ba yaro bane duk inda yake zai dawo,amma bari inkira wayar sa inji"
"yauwa Rabi kira min kiji,inda yake kinji naje na nemo masa auran mariya ina tason infada masa"
shiru Rabia taimata saboda haushi takashe wayar tashiga neman layin Abdulmalik sai da ta kusa tsinkewa sannan Mansir yadaga nan ya shaida mata rashin lafiyar Abdulmalik hankalinta ne yatashi ba shiri ta nufo asibitin ko ta kan inna bata bi ba,
Ruhaima kam tana shiga daki tafada kan gadon umman ta tasaki kuka wayar ta tajawo ta zubawa number Abdulmalik ido kamar ta danna kiransa wani sashin na zuciyar ta na gargadinta kamar aamafarki taga kiransa ya shigo,
*Hafdeez*
~~dada shigewa jikinsa Ashanty tayi tazuba masa ido tare da shafa sajen fuskar nan yadora da ,
"wato Ashanty ina mutukar son kasancewa da ke,me zaihana muyi aure"
dariya tayi irin tasu ta yan duniya tace,
"Aure ko? matarka fa ita ?
"EH aure Ashanty Areefa,batai ba ,bata da kirki ko na minti daya shiyasa nakeson Auranki amma ya kika gani"
su Areefa,kuwa sun shirya kenan ita da maman Hafeez ,yayar sa tashigo dubansu tayi tace,
"Mama inazakuje haka,naganku cirko cirko "
nan tabata labarin abinda ke faruwa dubansu tayi tace,
"aa mama bahaka zaai ba mezai hana ai masa waya yazo "
"To,waya kuma tanawa Hafsatu "
"Bari inkira shi de muji"
kiransa tashiga yi a waya be daga ba can tadubi maman tasu tace,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:32] +234 814 620 5819: [6:38AM,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Allahumma salli ala sayyadina muhammadin wasallim,Bisimillahil lazi la yaburru maa ismihi filarbi wala fismawati wahuwal samiul azim*👏🏻👏🏻
*33*
~~cikin fargaba sakeena tadubi kamal tace,
"Honeybee,nabata maka rai ko?,dan Allah kayi hakuri kaji"
murmushi yasakar mata tare da girgiza kansa yadora da,
"ko daya ,matar kamal baki bata min rai ba,kawai ina tunanin yadda zanzama baba ne"
ajiyar zuciya ta sauke tare da lumshe idanunta,shikuwa yana gama fadar haka yanufi kitchen sai gashi da wainar da yasoya mata ,da maltina ,kusa da ita yasamu yazauna,yashiga bata da kansa,tanaci ,cikin shagwaba ta dubeshi tace,
"Honey bee,nakoshi gaskiya,kaima kaci"
hannu tasa ta gutsiro wainar takai bakinsa hadawa yayi da hannun nata ya ci,tare da dan cizar yatsanta ,kara tasaki,tare da shagwabe fuska,
"wayyo Allah na,Honey bee,shine ka cije ne gaskiya sai narama"
Dariya tabashi yai sauri ya mike yakoma can nesa da ita,yanai mata dariya tare da kashe mata ido,yunkurawa tayi da kyar zata tashi takasa,dubanta yayi yace,
"inkinisa kitashi cikin second daya ,nikuma natsaya kizo kirama cizanki"
hararar sa tayi,tare da dafa kujera ta mike da kyar tabiyo shi,yanaganin ta nufo inda yake ya mike ,nan suka shiga zagaye parlorn,suna dariya sai da sakeena tagaji dankanta sannan takyaleshi,hade rai tayi ,tare da komawa daki ,ta kwanta biyota yayi tana ganinsa ta dauke kanta,murmushi yayi tare da kama kunnuwansa yace,
"yi hakuri matata,kamal ya wahalar da ke ko,nadena bazan kuma ba"
ahankali tadago da idonta tadubeshi kamar bazatai magana ba,can kuma tadubi hannun dayacijeta tace,
"Honey bee,nide gaskiya sai narama"
murmushi yayi tare da janta jikinsa yazubawa fuskar ta ido,yace,
"Dagaske,ramawa kikeson yi"
kai, kawai tadaga masa,cikinta yashafa tare da kara kansa acikin yace,
"Baby kaji momynka ko,zata ciji dady,nakyaleta ko kar inbarta"
dariya yabata sosai yadda yadage yana magana da babyn cikinta,shammatar sa tayi tarama cizon dayaimata yar kara yasaki tare da dubanta yace,
"shikenan ko,anyi 50 50"
banza taimasa tare da gyara kwanciyar ta,ahankali ya lallabo yazo bayanta ya kwanta nan yashiga lalibar bakinta tureshi tayi ,zip din rigar ta yazuge,tozali yayi da lafiyayyun halittunta ahankali yashiga sarrafasu tun tana tureshi har tagaji ta kyaleshi sai da yagama narkar mata da jiki ,sannan yaimata rumfa ,kara tasaki ,saboda yadda yadanne mata ciki,ahankali yashiga sarrafata gabadaya yafita a hayyacinsa ,sai da komai yalafa,sannan yadagata tare da mirginawa can gefe yana sauke numfashi,ahankali sakeena tadube shi tace,
"Honey bee,nagaji ,wallahi kana bamu wahala"
dada mirginowa yayi kusa daita yajata jikinsa acikin kunnanta yarada mata magana,dariya tayi tare da cusa kanta akirjinsa,tashi yayi yahada musu ruwa ,yafito,taimaka mata yayi ta mike da kyar suka nufi toilet,dakansa yaimata wanka shima yayi ,sannan suka fito tare da sa kayan bacci masu kyau ,suka koma,suka kwanta,fuskar sa sakeena tashafa tare da kiran sunan sa,
"Honey bee"
"Naam matata,yaakayi ko akara ne"
da sauri ta girgiza kanta tare da fadin,
"Aa,da wuya fa,kawai de inason mugodewa Allah bisa sauyin da mukasamu na *zaman aurenmmu* "
"gaskiya ne,matar kamal Allah mungode maka,ai shi *zaman aure* hakuri da juriya yake bukata ko ba haka bane,shiyasa nakewa Allah godiya dayabani mata mai addini da hakuri"
jintayi shiru ne yasashi dada duba fuskar ta ganin tayi bacci ne yasashi yin murmushi tare da dada gyaramata kwanciyar ta a faffadan kirjinsa yaja bargo yarufe su,
Ahaka rayuwa tai ta tafiya cikin farinciki da kwanciyar hankali,yau tunsafe kamal yafita aiki,bejima da fitaba sakeena na kwance tana bacci ,sai jitayi kamar antsira mata allura a gigice tafarka,nan tashiga sintiri tun tana iya tafiya har ta durkushe gashi ta gigice tarasa inda wayar ta take,
*Jameel*
~~sunkuyar da kai yarinyar tayi ,tare da komawa daki tana tashi yadubi usman yace,
"Abokina wacece wannan gaskiya ta hargitsamin lissafi"
dariya usman yayi tare da duban jameel yace,
"kanwar Huda ce,munira ,kana ciki kenan"
"sosai ma kuwa ,gaskiya abokina kayimin iso gareta,dan gaskiya naga matar aure"
"angama abokina ,ina zuwa"
tashi usman yayi yanufi dakin Huda aciki yasami munira dubanta yayi yace,
"kanwata inbadamuwa abokina yanason ganinki"
Huda ce ta dago tadubi mijin nata tace,
"yallabai kafasan halin munira bason kula maza take ba"
"aa Huda,kibarta mana tazo su gaisa,
shiru tayi tare da kallon munira tace,
"jeki kiji"