← Book details Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 25

Sashe 2

Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"yi sauri ka karya karabu dasu kaji dana ke Mardiya zuba masa tea kisa masa dankalin da kwan"

"Haba Momy tare fa zamu tafi,ko Bross"

cewar Nabil,cup da plate Mardiya ta dauka ta cika masa shi da ruwan tea kamar yace yai yawa sai kuma yai shiru zata sa masa madara kenan ya dakatar da ita da fadin,

No,kar ki sa min madara nafison lipton,Nabil hanyar mu daya kenan "?

"eh wajen B U K school din su take,dan haka,in zaka fita da wuri sai ka dinga sauke su,ga karamar mota ta nan,ka dinga amfani da ita,wajen zirga zirga"

"Nagode Dady,Allah yakara girma,Momy atayani godiya"

"Haba Dana,ai ba godiya atsakanin mu"

cikin kankanin lokaci suka kammala break fast dinsu,suka fita, Nabil ne agaba,sai su Mardiya abaya,dada gyara mudubin motar Nuraddeen yayi dan yadinga hango fuskar Mrdiya,cikin kankanin lokaci suka isa makarantar su Nabil dake kan titin kabuga,godiya sukai masa suka wuce,yaja motar ya nufi B U K,

Mardiya mamakin kyawun Nuraddeen take,aranta take yaba irin haduwar sa,ahaka takarasa
class dinsu sai dai takasa sakin jiki dashi kasancewar ta yarinya mara saurin sabo,shiyasa wasu suke mata kallon mai girman kai,

Abangaran Nuradden kuwa tun da ya sauke su Nabil yake tuna fuskar Mrdiya domin yarinyar ta burgeshi bata da hayaniya,a haka yakarasa cikin makarantar tunda yashiga wasu yanmata suka zuba masa ido,bema san suna yi ba,kai tsaye tiyata ya wuce,domin daukar lecture,anan yahadu da wasu abokai ,take yaji hankalinsa ya kwanta dasu,Muktar da Nazifi,nan sukai sabo kamar dama sunjima da sanin juna,duk macen datayi tozali da Nuraddeen sai ta kuma kallonsa,

*wai waye wannan Nuraddeen din*???

*_NASEEBA GAWO_*✍🏻

*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [9:58Pm,2017]

*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦

*💦T <W >F*💦

*ZAMAN AURE*
👩‍👩‍👧

*NA*

NASEEBA I UBA 💐

*Allahumma la sahala illa ma jaaltahu sahala waanta tajjialil hazina iza shi itu sahala*😰👏🏻

💦

*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦

*Ina dada jaddada godiya ta gareku masoyana bisa kwarin gwirar da nake samu daga gareku gsky kunayi ina jin ONGA, ANA TARE*🤣🤝

💙
*Dedicated 2 my dear friend DAHARA NURA*💙

*3*

~~~Kamal be tashi daga bacci ba sai misalin 8:30am lokacin har sakna ta tashi ta Kammala komai na gidan ta hada musu break tayi wanka hade da doro alwalar ta bakin gadon tazo tafara tashin kamal cikin magagin bacci ya fizgota tafada jikin sa ture shi tafara yi ya rike ta gam hade da kaiwa wuyan ta kiss cikin raunin murya tafara magana

"honey bee, baki salla ba fa pls katashi kaje kayi alwala yanzu fa almost 9:00 oclock "

" my dear, kina da damuwa da yawa, ai zanyi ko amma bani da nutsuwar yin hakan mutukar ban samin nutsuwa daga gareki ba "

Yana gama fadar hakan ya shiga sarrarfata cikin kwarewa kuka tasa masa sam be kula da hakan ba sai da yasami nutsuwar kamar yadda yace tashi yayi yanufi toilet dan yin wanka da salla ita kam kwanciya tayi taci gaba da aikin kuka a haka yafito ya sameta dauke kansa yayi kamar be ganta yasa jallabiya ya tayar da salla tashi tayi ta shiga toilet ta kuma yin wani wankan ta fito yana gaban mirror yana taje kai aranta tace

_ahaka kamar mutum amma ni kadai nasan matsalolin sa_

Jiyowa yayi ya zuba mata ido da manyan idanunsa masu mutukar kyau yace

"my dear nacanja miki ne kike satar kallo na "

A hankali ta taka zuwa gaban sa ta lumshe idonta tace

" kwarai kuwa honey bee kafini sanin ka canja ko baka canjaba, honey bee yana dakyau kaji tsoron Allah ka tuna zaka mutu, be kamata ace kana sakaci da salla, honey bee marabar musulmi da kafiri fa imani "

Wani kallo ya bita da shi take jikin ta ya hau bari da kyarma tafara Ja da baya

*jameel* kuwa tunda 2 tayi hankalin sa ya koma gida saboda yasan labiba nacan tana jiransa yana cikin tunanin karan wayar ta ya shigo da sauri ya dauka jikin sa har wani bari yake ya kara wayar a kunan sa ya dora da

"sarauniyar mata uwar gida kuma amarya a gidan jameel ko ince *danmarayan zaki*

"Hmmm jameel kenan ai a gurin hajiyar ka kake danmarayan zaki a gurin labiba kuwa abin ba haka yake ba "

" kuma fa hakane everlasting "

Wata shuumar Dariya tasa sannan ta nisa tace

" wlh jameel yunwa nake ji gashi inason zuwa salon gsky ka dawo gida haka "

" haba everlasting kinsan irin aikin da jameel ya tara a office kuwa pls kiyi hakuri atashi sai indawo ko gidan hajiya bazan biya ba

Tana gama jin abinda yafada ta kashe wayar hankalin sa ne yatashi yai ta kiran layin wayar ta ta taki dagawa ba shiri ya tattara aikin da yake ya fita daga office din da abokin sa ya hadu shima ya fito daga nasa office din hannu yabashi suka gaisa nazeer ne ya dube shi yace

"aa namijin duniya yana ga kafito ko zaka office din manaja ne "?

Tasaki yaja sannan yadubi abokin nasa yace

Kabari akwai mutumina wlh yunwa ce ta ke neman illatani tun dazu nasa labiba taimin girki shine zanje indawo"

"aa intaho kenan muje mu kwashi girkin amarya "

Hantar cikin sa ce takada dan shi ba abinda yatsana kamar ace zaazo gidan sa murmushin karfin hali yayi sannan ya ce

" A, badamuwa shiga ka fito ina mota"

"ok badamuwa yanzu zan fito "

Ai jameel yana shiga motar sa yai mata key yabar gurin nazeer na fitowa yaga ba motar abokin nasa dariya yayi ya shiga neman layin wayar sa lokacin har ya isa gida yana gaban labiba wayar nazeer ta shigo hannu ta mika masa ba musu yabata wayar sai wani harare harere take daga wayar tayi tafara magana

Gidan abdul malik kuwa tun bayan tafiyar inna ruhaima take kuka, har cikin ransa yake jin kukan matar tasa a hankali ya shiga dakin tana zaune akan carpet ta hada kai da gwiwa zaman dirshan yayi a gaban ta ya kira sunan ta

"matar B malik dan Allah kukan ya isa haka kiyi hakuri ki taimaka min wajen yiwa inna biyayya kar fa kumanta ina sonki to mezai daga miki hankali kuma ni nasan haihuwa ta Allah ce dan Allah ki share hawayenki "

" B malik meyasa inna bata so na ina bakin kokarina dan ganin na kyauta ta mata amma she cant see why?

"kiyi hakuri wataran zata gani ai yanzu tashi muje ki tai maka min inyi wanka inje inbata hakuri "

Tashi tayi takama hannun sa suka nufi toilet din tare sukai wanka suka fito shiryawa sukayi cikin wata hadaddiyar shadda light purple sunyi kyau dubanta yayi yace

" kai matar B malik kinyi kyau daga nan sai ina?

Dariya tayi hade da shafa sajen fuskar sa tace

"Ummmm gidan ummata zaka kaini kaji "

Rusunawa yayi da kansa yace," angama madam

Dariya tayi Suka jera suka fito sai da yafara sauketa a gidan su sannan ya wuce gidan su sanda yaisa gidan inna tana zaune tana kulla gishiri a leda zama yayi ya gaisheta hade da ban hakuri tasaki taja taci gaba da aikin ta gjy tayi da nacin da yake mata tayi tace

"kaga Abdul malik ba sai naje gidan naka ba zaka sami damar cimin mtunci shiyasa na biya ta gidan rabi tabani jari nasaro gishiri dan na dunga saidawa"

"subahanallah haba inna wani irin siyar da gishiri kuma dan allah kiyi hakuri "

" zan hakura amma
da zaiyu sharadin abu daya "

Gaban sa ne ya yanke ya fadi aransa ya jinjina sharadin inna anyawa kuwa zai amsa

Areefa kuwa take tabiyewa wannan bawan Allah suka shiga charts take soyayya ta kullu tsakanin su har da alkawarin haduwa

Shima hafeez yana garin kaduna ya tare a gidan khady zama su keyi kamar mata da miji yanzu haka kwance yake ya dora kansa a cinyar khady yana ta danna waya video call din areefa ya shigo kallon khady yayi ita dinmma shi take kallo.

*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [3:47Pm,2017]

*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦

*💦T <W >F*💦

*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦

*NA*

NASEEBA I UBA 💐

*Rabbi yasir wala taasir Allahumma yasir alaina*👏🏻👏🏻

💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin*💦

*Dedicated 2 fiddausi sodangi MUGUN MAKOCI kinyi munji ONGA naseeba tace ana tare*🤝

*4*

~~~cikin fushi da masifa ya dubi sakna yafara surfa mata ruwan masifa da balai

"sakeena ni kike fadawa haka me kike so kice? kina son kice kamal ya kafurta ko jahili zaki mai dani to bari kiji, wlh daga rana irin ta yau kar ki sake yimin irin wannan stupid zancan naki, kinji dai na fada miki "

Yanagama fada ya figi rigar sa yasa ya shiriya tsaf tana tsaye tana kallonsa a hankali ta karasa gaban sa ta dau turare zata fesa masa kamar yadda ta saba hannu ya daga mata alamar ta dakata karba yayi ya fesa ya mayar ya ajiye ya kafa hular sa yayi kyau sosai duk inda ake son namiji yakai kamal yakai mukulin motar sa ya dauka yai hanyar parlor cikin sauri sakna tasha gabansa tai nare nare tace

"honey bee, pls kayi hakuri bazan kuma ba kazo muje kayi break fast kar ka fita baka ci komai ba kaji "

" meye damuwar ki da rashin yin break fast dina,malama matsa ki bani hanya in wuce "

Matsawa tayi ya wuce ko kallon ta be kuma yi ba guri tasami ta zauna take taji kanta ya sara hawaye ne ya shiga ambaliya a fuskar ta sai da tayi mai isar ta sannan ta tashi tayi alwala tayi sallar walaha ta dau alkuranin ta tafara karantawa take tasami nutsuwa taji zuciya tayi wasai parlor ta fito zuba ruwan tea tasha hugun daakewa kofar parlorn ne yasa ta tashi dan ganin me hugun tana budewa tasaki faraa dan ganin bakuwar tata

labiba kuwa tana karbar wayar jameel ta kashe bata ma duba waye ba duban sa tayi tace

"jameel yazaai ne yunwa nake ji wlh "

" to mezakici everlasting ko in karbo mana abinci gurin hajiya ta "

" a wane lokacin kenan kawai ka shiga kitchen dan sauri nake nafada ma saloon nake son zuwa "

Kin tsefe Kan naki ne"?
Chapter 2 · 0% Book details