Sashe 13
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri tasa hannu ta murda key din kofar jin muryar kamal,tana budewa ya shigo,ransa a mutukar bace,sai dai baa bige yakeba amma fa inbanda tsamin giya baabinda yake,rabewa tayi tabashi hanya ya shige ,yasami guri ya zauna ,tare da zuba mata lumsassun idanunsa,da sauri takarasa kusa da shi da zummar zama ,sauri tayi tatashi saboda yadda zuciyar ta take barazanar faso kirjinta ta fito,dubanta ya kuma yi ,akaro na biyu,ahankali ya furta ,
"ki hada min ruwan wanka"
"To"
kawai taiya cewa ta nufi toilet ruwa ta hada masa kamar yadda ya bukata ,tadawo ta sameshi idonsa rufe kamar me bacci tace
"Honey bee,nahada maka ruwan"
"oya ,muje ki taimakamin dan bazan iya yi da kaina ba"
shiru tayi kamar bazata amsa ba,ba yadda taiya,haka tabi bayansa,ta taimaka masa ya kwabe kayansa,toilet din suka nufa,suna shiga yajata jikinsa nan yashiga kissing dinta ido ta runtse,ahankali yashiga zuge zip,din rigarta wata yar kara yasaki ganin yadda kirjinta yadada cika take ya gigice,yashiga sarrafasu cikin kwaraiwa ,takasa tabuka komai sai da yagaji dan kasa ,sannan ya kyaleta sukai wanka suka fito,jallabiya ta dakko masa fara kal itama tadakko wata yaloluwar farar riga da adon pink tasa,taimata,kyau ga cikinta da yadan daga gwanin shaawa ,duk inda tayi sai ya kalleta,cikin salon iya maganarsa yakira sunanta,
"my dear"
da sauri ta juyo ta kalleshi da mamaki kunshe a fuskar ta ,dan ta manta rabon da yakirata da wannan sunan,
murmushi yasakarmata tare da kashemata ido,abinci tazuba masa tare da tura
masa gabansa,dauke kansa yayi tare da hade rai take gabanta ya yanke yafadi.
*Jameel*
~~cikin sauraran mahaifiyar tata labiba ta zuba mata ido,ahankali momy take magana kamar me rada tace,
"labiba haihuwarki da jameel ita zata baki damar mallakar abinda ya ke dashi,ke dashi ma kansa ,dan haka kar ki damu dan kinsami ciki kinji diyar momy"
dariya labiba tayi ,tare da rungume mahaifiyar tata, nan sukacigaba da tattaunawa akan jameel bawan Allah
jameel yana isa gun hajiyar sa,ya zube tare da zubar da hawaye,hankalinta ne yatashi tashiga tambayarsa
"subahanallah Dan marayan zaki lpy,meke faruwa ina labiba?
shiru yayi karshe yasamata kuka sai da yayi mai isarsa sannan ya dago ya dubeta yace,
"Hajiya nashiga uku,ankoreni daga aiki,yazanyi"
salati tasaki tare da tafa hannaye cikin kidima tace,
"jameelu,mekayi musu haka?"
"Baabinda nayi hajiya ,banmusu komaiba,yazanyi da labiba"?
shiru tayi can tanisa tare da sauke ajiyar zuciya tace
"Bkomai Danmarayan zaki akwai Allah,yanzu meyakamata kayi ?
shiru yayi yatafi nazari can yadago yadubi mahaifiyar tasa yazuba mata ido da yakada yai jazur yace,
"Hajiya kasuwa zankoma kawai ,ki tayani da addua akwai abinda ke damuna ,narasa gane kaina"
"kamar me kenan fadamin inji"
shiru yayi can yadago yadubeta,
*Abdulmalik*
~~malik,ayau basai gobe ba inason nakoma gidanmmu ina nufin gaban mahaifana ,nagaji ,wlh nagaji"
kuka ne ya kwacemata ,jikinsa yajata shima kukan yasamata,ganinsa yana kukanne yadada sata cikin tashin hankali,
dada rungumeshi tayi ahankali tace
"kayi hakuri malik,nafasa ina tare da kai inshaallh "
cikin sauri yadagota suka hada ido,murmushi yasakar mata nan yasa hannu yashiga share mata hawayen fuskar ta,tashi sukai dan doro alwala,kamar saukar aradu sai jin muryar inna sukayi tana kwalla Ruhaima kira,ja sukayi suka tsaya,bata fasa ba takuma kwalla mata da sauri ta zare hannunta daga na Abdulmalik,tayi waje
tana fita ta dubeta a wulakance tace
"sannu,uwar san mijin tsiya ,kede da jaraba kike,wlh ku kule adaki ko uban me kikemasa oho,ki wuce muje ki.....
kan takarasa Ruhaima ta katseta da fadin,
"inna salla zanyi"
wani mugun kallo ta watsa mata tare da fadin,
"a,lalle kinisa kinci kin ta da kai,sannu hanshakiya kidubi tsabar idona ki katseni ina magana ko ,to yayi kyau,to amma kibude kunanki da kyau kiji abinda zanfada miki,
*Hafeez*
~~cikin saa Areefa ta riga Hafeez daukar wayar ta takashe,tsayawa yayi yana kallonta cikin masifa yace,
"wlh Areefa kishiga hankalinki dani ,dan naga take taken ki,akwai rigar da kika dauka kika sa wacce bata dace da keba"
dariya tasaki hade da fari da ido,tace
"Hmm,Hafeez kenan ,to ai kan Areefa tasa riga kai ka fara sawa nagani nima naara nasa,kaga ashe bawani abu bane sabo ko,kai de kaji da burin kunyar ka kawai"
harzuka yayi ,yanufota kamar wani zaki,bashiri ta kwasa aguje tayi bedroom,parlorn yadawo ya zauna ransa a mutukar bace,wayarsa ya dauka yakira layin fauza tana ta ringing bata daga ba,can yazari mukullin motar sa yafita,yana fita yaci karo da wata hadaddiyar budurwa cikin sauri yaja ya tsaya tare da fitowa daga cikin motar ya nufota ,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:32AM,2017]
*@💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦💦
*💦N I U*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Alhmdulillahi ala kulli halin,allahumma la takilni ila nafsi darfati ainin*🤗👏🏻
*wannan shafin sadaukarwa ne ga yan group din SADNAF ,NASEEBA tace ana tare, kai atakaice ma de ina yinku yasin ana mugun tare*🤝🤝
*22*
~~cikin dakewa sakna tabude baki taiwa kamal magana,da sanyin muryarta mai zaki da amo mai ratsa dodon kunne tace,
"Honey bee me yafaru nabata ma rai ko?pls kayi hakuri"
murmushi kawai yayi ,tare da shafar gefan fuskar ta ya dora da ,
"my dear,bakimin komai ba,amma yau shagwaba nakeji saboda haka kibani abincin nan da kanki"
ahankali ta sauke ajiyar zuciya,tare da sakin murmushi mai sauti,nan tashiga bashi abincin abaki ,suna dantaba hira ,cikin hikima ta dago tazuba masa ido tace,
"Honey bee,dan Allah inason muyi wata magana in ba damuwa kaji"
shiru yayi kamar mai nazari can kuma yanisa yace,
"inafatan baakan cikin jikinki bane,dan ni wlh sakeena banason ,haihuwa yanzu ,kuma banfidda ran raba ki da shi ba ,amma anay way,inajinki"
shiru tayi saboda yadda kalaman bakinsa suka razanata ,yake tayi ta dora da ,
"Honey bee,ni kullum bazangaji da tunasar da kai hakkin Allah ba,abinda fa kake yi ,shi yake baka damar aikata sabon dakakewa mahallicinmmu,kuma kake ganin kamar bawani abu bane,shaye shayen da kakeyi fa zai iya jefaka cikin mummunar halaka karfa ka manta Allah fa yanacewa ......
Dakatar da ita yayi tahanyar daga mata hannu,hade da daure fuska kamar betaba dariya ba ,hantar cikinta ce takada saboda yadda ta tsorata da yanayinsa cikin masifar fada ya ce,
"malama tashi kibani guri,dan wlh zaniya yimiki illa,banda raini ni zaki kalla,kidinga yiwa wani waazi ilimin naki cikin cokali,to,kirike abinki banason ji ,ke da har abada baza ai zaman jin dadi dake ba,sai ki tsiri,yiwa mutane waazi"
tunda yafara fadansa ta mike ,tana mikewa tasaki wata razananniyar kara,akidime ya taso meze gani salati kawai yakeyi,
*Jameel*
~~karar wayarsa ne yakatse shi ,hannu yasa a aljihunsa yazaro wayar tasa,yana dubawa yaga Everlasting da sauri yaddana tare da kara wayar akunnansa cikin isa da takama tafara magana,
" jameel,kana ina yakamata kazo muwuce gida ko"
cikin rawar baki yace,
"Everlasting,gani nan inshaallah ,naje gurin Hajaya ne"
"to ,kenan sai ka gama zakazo ka daukeni,ko me kake nufi"
"Haba de,wane ni gani nan ,tahowa kiyi hakuri"
ido kawai Hajiya tazubawa dan nata,yana gama wayar,ya dubi Hajiyar tasa wacce tausayin dan nata yacikata yace,
?
"Hajiya ,zantafi labiba najira na amma inshaallah zandawo gobe ,dan Allah ki tayani da addua cikin *zaman aurena* "
"Haba jameelu *zaman auranka* kawai,ai komai naka yana bukatar adddua dan haka zandage,dama kuma kullum acikinta ake,kaji kaima ka dage,amma nafara tsorata da matar ka amma de bakomai ,tashi ka tafi Allah ya tsare"
"Ameen "
kawai yace,ya mike yafita,kai tsaye gidan su labiba ya wuce,waya yaimata kin dauka tayi ,fitowa yayi daga motar yanufi cikin gidannasu da sallama abakin sa ya shiga
bakowa a tsakar gidan sai masu aiki ,suka gaisa,yace suyi masa magana da labiba,ba musu suka shiga parlorn suka fadamata ,momy ce tace," ace masa yashigo"
sallama yayi ya shiga,yasami guri yazauna ya gaida momy da girmamawa ,labiba kam ko kallonsa batayiba,nan momy tashiga yimasa bayani kan ya kula da labiba,yadda yakamata ,yaamsa da to,suka tashi zasu tafi,jakar ta ta mikamasa ,cikin sauri yasa hannu yakarba,yai waje sai da momy tadada bawa labiba wasu magunguna sannan sukai sallama tafito tasameshe a mota ya hada kai da siitiyarin motar, dagowa yayi ya kalleta,da sauri ya budemata tashiga yaja motar suka nufi gida,suna isa tadubeshi tace
"jameel,yaakamata,kashiga kitcheen ka dora mana abinci mana,yunwa fa nakeji,yakamata ace kasan abinda yadace"
kansa yadafe saboda yadda damuwa ta taru taimasa yawa take yafara ganin duhu duhu a idonsa kawai sai gani tayi ya,
*Abdulmalik*
~~shiru Ruhaima tayi tana sauraron mugayan kalaman inna,masu zafi da radadi,
"Ni nagaji da bakin halinki,dan haka ki sani inshaallah kwanan nan dana,zai sake aure,tazo ta haifa min jikoki,sai kije ki karata da bakin halinki muguwa kawai"
Abdulmalik,ne ya katse inna da fadin ,
"Dan Allah inna kidena fadin haka wai meyasa kike haka ne ba kyaufa,kuma haihuwa ai ta Allah ce"
"yimin shiru,sakarai kawai dama ai bazaka fahimci inda nadosa ba,munafuka tacinye maka dukiya ,amma saboda sakarci ka kasa ganewa,kai nifa nagaji da muna nan halayen yarinyar nan "
Daki Ruhaima ta koma tana kuka cikin ranta take fadin wane irin *zaman aure* ne haka ,kai tsaye wardrobe tanufa tafara fito,da kayanta tana zubawa a akwati,tagama tsaf,tadau mayafinta ta yafa ta fito,kacibus sukayi da inna nan ta tsurawa akwatin kayan nata ido tace,
"au ke daga fadar wannan maganar sai ki jido kaya kice zaki tafi ,to yayi kyau ki tafin ,haka dama nakeson mutum mai zuciya,to amma wannan akwatin ai bataki bace dan haka sai ki san inda zaki zuba kayan naki kibawa dana akwatinsa"
shiru Ruhaima tayi can tanisa tace,
*Hafeez*
~~cikin sauri yakarasa gaban yarinyar yace
"kyakkyawa barka da dare,ya kike,inbadamuwa ko zansan sunan ki"
banza taimasa tare da dauke kanta tadan kara taku zuwa gaba ,binta ya kuma yi ,nan yashiga tsarata da kalamai masu dadin sauraro take ta sakar masa murmushi tace
"Ni sunana Rumaisa,ina zaune a garin katsina karatu ne yakawo ni nan garin"
"wow nice name,gaskiya sunanki yadace da ke ,to inbadamuwa ko zaki shiga mota nakaiki inda zaki"
"why not,baka damuwa muje"
murmushi yayi saboda yadda tarkoonsa yakama kurciya suka nufi mota yajasu yai gaba,
Areefa kam daki ta nufatashiga binciken inda Hafeez yaajiye mata kudin ta ,tana janyo side bed taci karo da ,wasu hotuna cikin tsananin tashin hankali tasa hannu ta dakko su,hawayene yashiga ambaliya afuskar ta,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:11Am,2017]
*@💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
"ki hada min ruwan wanka"
"To"
kawai taiya cewa ta nufi toilet ruwa ta hada masa kamar yadda ya bukata ,tadawo ta sameshi idonsa rufe kamar me bacci tace
"Honey bee,nahada maka ruwan"
"oya ,muje ki taimakamin dan bazan iya yi da kaina ba"
shiru tayi kamar bazata amsa ba,ba yadda taiya,haka tabi bayansa,ta taimaka masa ya kwabe kayansa,toilet din suka nufa,suna shiga yajata jikinsa nan yashiga kissing dinta ido ta runtse,ahankali yashiga zuge zip,din rigarta wata yar kara yasaki ganin yadda kirjinta yadada cika take ya gigice,yashiga sarrafasu cikin kwaraiwa ,takasa tabuka komai sai da yagaji dan kasa ,sannan ya kyaleta sukai wanka suka fito,jallabiya ta dakko masa fara kal itama tadakko wata yaloluwar farar riga da adon pink tasa,taimata,kyau ga cikinta da yadan daga gwanin shaawa ,duk inda tayi sai ya kalleta,cikin salon iya maganarsa yakira sunanta,
"my dear"
da sauri ta juyo ta kalleshi da mamaki kunshe a fuskar ta ,dan ta manta rabon da yakirata da wannan sunan,
murmushi yasakarmata tare da kashemata ido,abinci tazuba masa tare da tura
masa gabansa,dauke kansa yayi tare da hade rai take gabanta ya yanke yafadi.
*Jameel*
~~cikin sauraran mahaifiyar tata labiba ta zuba mata ido,ahankali momy take magana kamar me rada tace,
"labiba haihuwarki da jameel ita zata baki damar mallakar abinda ya ke dashi,ke dashi ma kansa ,dan haka kar ki damu dan kinsami ciki kinji diyar momy"
dariya labiba tayi ,tare da rungume mahaifiyar tata, nan sukacigaba da tattaunawa akan jameel bawan Allah
jameel yana isa gun hajiyar sa,ya zube tare da zubar da hawaye,hankalinta ne yatashi tashiga tambayarsa
"subahanallah Dan marayan zaki lpy,meke faruwa ina labiba?
shiru yayi karshe yasamata kuka sai da yayi mai isarsa sannan ya dago ya dubeta yace,
"Hajiya nashiga uku,ankoreni daga aiki,yazanyi"
salati tasaki tare da tafa hannaye cikin kidima tace,
"jameelu,mekayi musu haka?"
"Baabinda nayi hajiya ,banmusu komaiba,yazanyi da labiba"?
shiru tayi can tanisa tare da sauke ajiyar zuciya tace
"Bkomai Danmarayan zaki akwai Allah,yanzu meyakamata kayi ?
shiru yayi yatafi nazari can yadago yadubi mahaifiyar tasa yazuba mata ido da yakada yai jazur yace,
"Hajiya kasuwa zankoma kawai ,ki tayani da addua akwai abinda ke damuna ,narasa gane kaina"
"kamar me kenan fadamin inji"
shiru yayi can yadago yadubeta,
*Abdulmalik*
~~malik,ayau basai gobe ba inason nakoma gidanmmu ina nufin gaban mahaifana ,nagaji ,wlh nagaji"
kuka ne ya kwacemata ,jikinsa yajata shima kukan yasamata,ganinsa yana kukanne yadada sata cikin tashin hankali,
dada rungumeshi tayi ahankali tace
"kayi hakuri malik,nafasa ina tare da kai inshaallh "
cikin sauri yadagota suka hada ido,murmushi yasakar mata nan yasa hannu yashiga share mata hawayen fuskar ta,tashi sukai dan doro alwala,kamar saukar aradu sai jin muryar inna sukayi tana kwalla Ruhaima kira,ja sukayi suka tsaya,bata fasa ba takuma kwalla mata da sauri ta zare hannunta daga na Abdulmalik,tayi waje
tana fita ta dubeta a wulakance tace
"sannu,uwar san mijin tsiya ,kede da jaraba kike,wlh ku kule adaki ko uban me kikemasa oho,ki wuce muje ki.....
kan takarasa Ruhaima ta katseta da fadin,
"inna salla zanyi"
wani mugun kallo ta watsa mata tare da fadin,
"a,lalle kinisa kinci kin ta da kai,sannu hanshakiya kidubi tsabar idona ki katseni ina magana ko ,to yayi kyau,to amma kibude kunanki da kyau kiji abinda zanfada miki,
*Hafeez*
~~cikin saa Areefa ta riga Hafeez daukar wayar ta takashe,tsayawa yayi yana kallonta cikin masifa yace,
"wlh Areefa kishiga hankalinki dani ,dan naga take taken ki,akwai rigar da kika dauka kika sa wacce bata dace da keba"
dariya tasaki hade da fari da ido,tace
"Hmm,Hafeez kenan ,to ai kan Areefa tasa riga kai ka fara sawa nagani nima naara nasa,kaga ashe bawani abu bane sabo ko,kai de kaji da burin kunyar ka kawai"
harzuka yayi ,yanufota kamar wani zaki,bashiri ta kwasa aguje tayi bedroom,parlorn yadawo ya zauna ransa a mutukar bace,wayarsa ya dauka yakira layin fauza tana ta ringing bata daga ba,can yazari mukullin motar sa yafita,yana fita yaci karo da wata hadaddiyar budurwa cikin sauri yaja ya tsaya tare da fitowa daga cikin motar ya nufota ,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:32AM,2017]
*@💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦💦
*💦N I U*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Alhmdulillahi ala kulli halin,allahumma la takilni ila nafsi darfati ainin*🤗👏🏻
*wannan shafin sadaukarwa ne ga yan group din SADNAF ,NASEEBA tace ana tare, kai atakaice ma de ina yinku yasin ana mugun tare*🤝🤝
*22*
~~cikin dakewa sakna tabude baki taiwa kamal magana,da sanyin muryarta mai zaki da amo mai ratsa dodon kunne tace,
"Honey bee me yafaru nabata ma rai ko?pls kayi hakuri"
murmushi kawai yayi ,tare da shafar gefan fuskar ta ya dora da ,
"my dear,bakimin komai ba,amma yau shagwaba nakeji saboda haka kibani abincin nan da kanki"
ahankali ta sauke ajiyar zuciya,tare da sakin murmushi mai sauti,nan tashiga bashi abincin abaki ,suna dantaba hira ,cikin hikima ta dago tazuba masa ido tace,
"Honey bee,dan Allah inason muyi wata magana in ba damuwa kaji"
shiru yayi kamar mai nazari can kuma yanisa yace,
"inafatan baakan cikin jikinki bane,dan ni wlh sakeena banason ,haihuwa yanzu ,kuma banfidda ran raba ki da shi ba ,amma anay way,inajinki"
shiru tayi saboda yadda kalaman bakinsa suka razanata ,yake tayi ta dora da ,
"Honey bee,ni kullum bazangaji da tunasar da kai hakkin Allah ba,abinda fa kake yi ,shi yake baka damar aikata sabon dakakewa mahallicinmmu,kuma kake ganin kamar bawani abu bane,shaye shayen da kakeyi fa zai iya jefaka cikin mummunar halaka karfa ka manta Allah fa yanacewa ......
Dakatar da ita yayi tahanyar daga mata hannu,hade da daure fuska kamar betaba dariya ba ,hantar cikinta ce takada saboda yadda ta tsorata da yanayinsa cikin masifar fada ya ce,
"malama tashi kibani guri,dan wlh zaniya yimiki illa,banda raini ni zaki kalla,kidinga yiwa wani waazi ilimin naki cikin cokali,to,kirike abinki banason ji ,ke da har abada baza ai zaman jin dadi dake ba,sai ki tsiri,yiwa mutane waazi"
tunda yafara fadansa ta mike ,tana mikewa tasaki wata razananniyar kara,akidime ya taso meze gani salati kawai yakeyi,
*Jameel*
~~karar wayarsa ne yakatse shi ,hannu yasa a aljihunsa yazaro wayar tasa,yana dubawa yaga Everlasting da sauri yaddana tare da kara wayar akunnansa cikin isa da takama tafara magana,
" jameel,kana ina yakamata kazo muwuce gida ko"
cikin rawar baki yace,
"Everlasting,gani nan inshaallah ,naje gurin Hajaya ne"
"to ,kenan sai ka gama zakazo ka daukeni,ko me kake nufi"
"Haba de,wane ni gani nan ,tahowa kiyi hakuri"
ido kawai Hajiya tazubawa dan nata,yana gama wayar,ya dubi Hajiyar tasa wacce tausayin dan nata yacikata yace,
?
"Hajiya ,zantafi labiba najira na amma inshaallah zandawo gobe ,dan Allah ki tayani da addua cikin *zaman aurena* "
"Haba jameelu *zaman auranka* kawai,ai komai naka yana bukatar adddua dan haka zandage,dama kuma kullum acikinta ake,kaji kaima ka dage,amma nafara tsorata da matar ka amma de bakomai ,tashi ka tafi Allah ya tsare"
"Ameen "
kawai yace,ya mike yafita,kai tsaye gidan su labiba ya wuce,waya yaimata kin dauka tayi ,fitowa yayi daga motar yanufi cikin gidannasu da sallama abakin sa ya shiga
bakowa a tsakar gidan sai masu aiki ,suka gaisa,yace suyi masa magana da labiba,ba musu suka shiga parlorn suka fadamata ,momy ce tace," ace masa yashigo"
sallama yayi ya shiga,yasami guri yazauna ya gaida momy da girmamawa ,labiba kam ko kallonsa batayiba,nan momy tashiga yimasa bayani kan ya kula da labiba,yadda yakamata ,yaamsa da to,suka tashi zasu tafi,jakar ta ta mikamasa ,cikin sauri yasa hannu yakarba,yai waje sai da momy tadada bawa labiba wasu magunguna sannan sukai sallama tafito tasameshe a mota ya hada kai da siitiyarin motar, dagowa yayi ya kalleta,da sauri ya budemata tashiga yaja motar suka nufi gida,suna isa tadubeshi tace
"jameel,yaakamata,kashiga kitcheen ka dora mana abinci mana,yunwa fa nakeji,yakamata ace kasan abinda yadace"
kansa yadafe saboda yadda damuwa ta taru taimasa yawa take yafara ganin duhu duhu a idonsa kawai sai gani tayi ya,
*Abdulmalik*
~~shiru Ruhaima tayi tana sauraron mugayan kalaman inna,masu zafi da radadi,
"Ni nagaji da bakin halinki,dan haka ki sani inshaallah kwanan nan dana,zai sake aure,tazo ta haifa min jikoki,sai kije ki karata da bakin halinki muguwa kawai"
Abdulmalik,ne ya katse inna da fadin ,
"Dan Allah inna kidena fadin haka wai meyasa kike haka ne ba kyaufa,kuma haihuwa ai ta Allah ce"
"yimin shiru,sakarai kawai dama ai bazaka fahimci inda nadosa ba,munafuka tacinye maka dukiya ,amma saboda sakarci ka kasa ganewa,kai nifa nagaji da muna nan halayen yarinyar nan "
Daki Ruhaima ta koma tana kuka cikin ranta take fadin wane irin *zaman aure* ne haka ,kai tsaye wardrobe tanufa tafara fito,da kayanta tana zubawa a akwati,tagama tsaf,tadau mayafinta ta yafa ta fito,kacibus sukayi da inna nan ta tsurawa akwatin kayan nata ido tace,
"au ke daga fadar wannan maganar sai ki jido kaya kice zaki tafi ,to yayi kyau ki tafin ,haka dama nakeson mutum mai zuciya,to amma wannan akwatin ai bataki bace dan haka sai ki san inda zaki zuba kayan naki kibawa dana akwatinsa"
shiru Ruhaima tayi can tanisa tace,
*Hafeez*
~~cikin sauri yakarasa gaban yarinyar yace
"kyakkyawa barka da dare,ya kike,inbadamuwa ko zansan sunan ki"
banza taimasa tare da dauke kanta tadan kara taku zuwa gaba ,binta ya kuma yi ,nan yashiga tsarata da kalamai masu dadin sauraro take ta sakar masa murmushi tace
"Ni sunana Rumaisa,ina zaune a garin katsina karatu ne yakawo ni nan garin"
"wow nice name,gaskiya sunanki yadace da ke ,to inbadamuwa ko zaki shiga mota nakaiki inda zaki"
"why not,baka damuwa muje"
murmushi yayi saboda yadda tarkoonsa yakama kurciya suka nufi mota yajasu yai gaba,
Areefa kam daki ta nufatashiga binciken inda Hafeez yaajiye mata kudin ta ,tana janyo side bed taci karo da ,wasu hotuna cikin tsananin tashin hankali tasa hannu ta dakko su,hawayene yashiga ambaliya afuskar ta,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:11Am,2017]
*@💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐