Sashe 4
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Badamuwa malik inshaallah zaayi kamar yadda inna take so "
" yauwa my dear nagode sosai Allah ya bamu zuria ta gari, dan haka ki shirya a wannan daren mai tarin albarka zan baki baby kinji "
"Allah yasa sweet malik"
Tana gama fada ta shige jikin sa tare da sakarwa kirjinsa kiss bargo yaja ya rufe su
Washegari tun da safe ruhaima ta tashi ta dora girki kunun gyada tayi da doya da kwai ta kammala ta zuba a kula tasa a kwando ta dau nasu ta kai dining area ta ajiye daki ta koma ta shiga tashin abdulmalik a hankali ya bude idonsa janyo ta yayi jikin sa ya rungume ta cikin shagwaba ta dube shi tace
"sweet malik dan Allah katashi angama amincin inna ka kaimata kaji "
Ido ya lumshe ya shafi fuskar ta sannan ya mike ya zura jallabiyar sa ya fito bin bayan sa tayi tasa masa kwandon amincin a bayan motar sa taskar masa murmushi mayar mata yayi yaja motar sa ya tafi
Sanda ya isa gidan inna tana parlor ta rafka uban tagumi yayi sallama ya shiga ko kallon sa batayi ba sai da ya tsuguna a gabanta yace
"inna sannu da gida dafatan kin tashi lpy
"Bansaniba Abdulmalik sai yanzu kuka ga damar kawo min karin kumallo duba fa kaga agogo karfe nawa to ka dau abincin ku bana ci "
Tana gama fada tasa kuka ruhaima ta mallake mata da rasa ma me zaice mata yayi can yanisa yace.
Abangaran areefa kuwa kiran hydar
tayi awaya sukai ta hira cikin hirar tasu ne take fada masa tana gyayatar sa gidan ta, Shiru yayi can kuma ya amsa da
"shikenan baby badamuwa to amma iyan yanki fa in suka tambaye ki waye ni mezaki ce?
"ka kwantar ma da hankalin ka basa kasar nan sunyi tafiya "
" ok badamuwa Baby sai goban zan shigo "
Nan sukayi sallama ta kashe wayar ta kwanta
Hafeez kam suna gama waya da areefa ya koma ciki a parlor yasami khady daga ita sai vest da gajeran wando ta bazo da gashin ta sai taunar cingam take har zai wuce sai kuma ya dawo ya zuba dara daran idanunsa tasowa tayi tana rangaji kamar bishiyar da iska ke kadawa
*NASEEBA GAWO*.
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [5:44Am,2017]
*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦
*💦T <W >F*💦
*ZAMAN AURE*
💦 🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Rabbi yasir wala taasir Allahumma yasir alaina*👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦
*Sakon gaisuwa gareki Hafsat Hamza hakika naji dadin shawarar warinki gareni hakan shi ya tabbatar min da cewar ana tare to, naseeba ma tace ana mugun tare Nagode kawata*🤝
*6*
~~~Dada tsorata lubna tayi taja bargo tarufe kanta tana ta zare ido ga uban gumi da yake ta keto mata da kyar tasamu bacci ya dauke ta
Sakna kuwa kuka tasaki mai ban tausayi yana gama aman yai bacci kamar wani karamin yaro ga dakin ya dumame da wari hade da tasamin giya da kyar ta zame jikinta tashiga toilet ta dauro towel parlorn ta dawo ta gyara gurin tas to goge sannan ta fesa air freeshner hade da kunna turaran wuta take dakin ya kauraye da Qamshi wanka tayi hade da dauro alwala tazo ta tayar da sallar nafila da rokawa mijin nata shiriya gurin sarki Allah
Be farka ba sai misalin hudu saura kansa ne ya sara take yafara kwallawa sakna kira cikin bacci taji kamar muryar kamal da sauri ta fito ganin sa ta yi dafe da kai da sauri ta karaso gurin sa idonsa arufe yace
"Hada min ruwan dumi zanyi wanka "
Batare da taamsa ba ta tashi ta nufi bedroom dinsa ta hada masa ruwan dawo wa tayi tafada masa cikin layi ya dubeta yace
Oya, kama ni intashi"
"Honey bee, bazan iya daga ka ba "
Wata razanan niyar tsawa yadaka mata ba shiri ta kama shi ya mike suka nufi daki tai maka masa tayi ya tube kayan sa ya shiga toilet din zama tayi bakin gado tana share hawaye kwalla mata kira yayi ta tashi da sauri ta nufi toilet din
Gidan jameel kuwa labiba ce ta dubi jameel tace
"ya de, ka tsaya kana kallo na lpy "
" wai labiba meyasa kike min haka ne kin manta matsayina a gurin ki ko "
" NA manta Jameel sai ka tuna min "
Tana gama fada tai gaba cikin fushi jikin sa yai sanyi ya bi bayan ta a daki ya sameta tana cire kayan jikin ta da sauri ya karasa gurin ta da niyar tai maka mata hannu ta daga masa a hankali ta ce
" kar ka tabani Jameel bana so kabarni kawai "
Janye hanunsa yayi ya ja gefe ya tsaya ya ma manta salla zaiyi dauke kanta tayi ta nufi toilet dan watsa ruwa sai lokacin ya tuna da salla, sallaya ya shimfida ya tayar da salla har ya idar bata fito ba addua yayi ya shafa ya tashi ya bude wardrobe ya dakko wa labiba wata riga mara nauyi yaajiye mata akan gado hade da rafar kudi ta 500 ya fita parlor ya rafka uban tagumi tana fitowa taga kudi akan gado murmushi tasaki wata rigar ta dauka tasa tadanyi kwalliya ta fito zuwa parlorn yana zaune yasa abinci agaba yana jiranta guri tasamu nesa da shi ta zauna cikin rawar jiki yataso ya zauna kusa da ita a hankali ya kira sunan ta
"Everlasting, dan Allah kiyi hakuri da abinda na fada miki inshaallah i will never do it again "
" Jameel inka gaji da ni ai basai ka wahalar da kanka ba just tell me "
Toshe mata baki yayi da nasa ya shiga tsotsa cikin rawar jiki kamar zakin da yasami abinci sai da ta bari yayi nisa gaba daya yagama fita hayyacinsa sannan ta zame jikinta ta yunkura zata tashi riko hannun ta yayi ya mare rece fuska a hankali yace
" pls Everlasting ki taimaka min yau daya insami nutsuwa wlh nakai karshe zan iya mutuwa fa "
" Hmmm I am sorry 2 say *kasa ta rikice* dazu da safe "
Shiru yayi yana juya kalamanta, me take nufi da *kasa ta rikice* bashi da wannan amsar dole sai ita zata war ware masa wannan kullin.
Abangaran Abdulmalik da inna kuwa yarasa da wacce kalma zai rarrasheta can ya tashi ya nufi kitchen ya dakko plate da cup yazo ya zuba mata doya da kwai sai kunun gyada ya tura mata gabanta yace
"innar Malik dan Allah kiyi hakuri kici inshaallah bazaa kuma makara ba "
Fakar idonsa tayi taga abinda aka kawo mata hadiyar yawu tayi can tanisa tace
" Naji amma wlh aka yimin irin haka bani ba abincin gidan ka, haba yaro ya hadu da karfan kafa ni wlh raina bayason matarka ko kadan saboda wayo take maka "
" ki de yi hakuri Inna ki dena fadar haka, yanzu me zaa dafa miki da rana "?
" duk abinda kuka dafa ina ci kai da zaabawa meye na ka nazaba "
Shiru yayi karshe yaimata sallama yatafi gishirin ta ta dakko taci gaba da kullawa tanayi tana mita
Sanda Abdulmalik ya karasa gida Ruhaima ta kammala komai tayi wanka jiran sa kawai tana jin shigowar sa ta fita zuwa parking space ta tareshi da faraa rungume ta yayi tare da sakar mata kiss ciki suka nufa duban sa tayi tace
"Sweet Malik sannu da zuwa, ka dade zo muje kaci abinci "
" kai my dear ba lokaci na makara a wajen aiki sai dai ki zuba min intafi dashi, bari nayi wanka "
Shiru tayi saboda yadda take ta jiransa yazo suyi break fast, tashi tayi taje ta zuba masa a kula ta koma daki ta taimaka masa ya shirya cikin sauri ya fita ta koma parlor tayi nata break fast din kwanciya tayi tana hutawa take bacci ya dauke ta cikin bacci taji sallama kamar ta inna gabanta ne yafadi.
Bangaran Areefa kuwa tun safe take ta shirye shiryen tarbar Hydar karfe uku dai dai ya iso cikin farin ciki ta tare shi nan suka zauna a lafiyayyun kujerun parlorn sai karairaya take masa ta caba ado duban ta yayi yace
". My love kinyi kyau Allah yasa nazama mijin mai kyau "
Dariya tayi ta dau juice ta shiga zuba masa sai da ya hada hannun sa da nata sannan ya karba ajiyar zuciya ta saki kallon ta yayi cikin wani irin kallo yace
" My love, wannan ajiyar zuciyar fa ta mecece "
" cikin sanyi da kashe ido, tace
"Hydar ne sila"
Dariya yayi sosai Kan ya bata amsa suka ji ana buga gate din gidan da karfi cikin mamaki Areefa ta kalli Hydar shi dinmma ita yake kallo.
Hafeez kuwa cikin kwarewa ya shiga sarrafa khady janta yayi zuwa daki nan suka zube a gado suka shiga aikata barnar su ahaka
Suka raba dare suna abu daya, rungume ta yayi tsam a jikin sa ahaka bacci ya daukesu be farka ba sai 7 nasafe yana tashi wayar sa tafara ringing da sauri ya duba ganin mai kiran ne yasa gabansa faduwa da sauri ya kara wayar a kunansa bayan ya mai da duban sa ga khady wacce take ta baccin ta
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [6:32Am,2017]
*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦
*💦T <W >F*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Wallahu galabun ala amrihi wala kinna akasarin nasi la yaalamun*👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦
" yauwa my dear nagode sosai Allah ya bamu zuria ta gari, dan haka ki shirya a wannan daren mai tarin albarka zan baki baby kinji "
"Allah yasa sweet malik"
Tana gama fada ta shige jikin sa tare da sakarwa kirjinsa kiss bargo yaja ya rufe su
Washegari tun da safe ruhaima ta tashi ta dora girki kunun gyada tayi da doya da kwai ta kammala ta zuba a kula tasa a kwando ta dau nasu ta kai dining area ta ajiye daki ta koma ta shiga tashin abdulmalik a hankali ya bude idonsa janyo ta yayi jikin sa ya rungume ta cikin shagwaba ta dube shi tace
"sweet malik dan Allah katashi angama amincin inna ka kaimata kaji "
Ido ya lumshe ya shafi fuskar ta sannan ya mike ya zura jallabiyar sa ya fito bin bayan sa tayi tasa masa kwandon amincin a bayan motar sa taskar masa murmushi mayar mata yayi yaja motar sa ya tafi
Sanda ya isa gidan inna tana parlor ta rafka uban tagumi yayi sallama ya shiga ko kallon sa batayi ba sai da ya tsuguna a gabanta yace
"inna sannu da gida dafatan kin tashi lpy
"Bansaniba Abdulmalik sai yanzu kuka ga damar kawo min karin kumallo duba fa kaga agogo karfe nawa to ka dau abincin ku bana ci "
Tana gama fada tasa kuka ruhaima ta mallake mata da rasa ma me zaice mata yayi can yanisa yace.
Abangaran areefa kuwa kiran hydar
tayi awaya sukai ta hira cikin hirar tasu ne take fada masa tana gyayatar sa gidan ta, Shiru yayi can kuma ya amsa da
"shikenan baby badamuwa to amma iyan yanki fa in suka tambaye ki waye ni mezaki ce?
"ka kwantar ma da hankalin ka basa kasar nan sunyi tafiya "
" ok badamuwa Baby sai goban zan shigo "
Nan sukayi sallama ta kashe wayar ta kwanta
Hafeez kam suna gama waya da areefa ya koma ciki a parlor yasami khady daga ita sai vest da gajeran wando ta bazo da gashin ta sai taunar cingam take har zai wuce sai kuma ya dawo ya zuba dara daran idanunsa tasowa tayi tana rangaji kamar bishiyar da iska ke kadawa
*NASEEBA GAWO*.
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [5:44Am,2017]
*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦
*💦T <W >F*💦
*ZAMAN AURE*
💦 🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Rabbi yasir wala taasir Allahumma yasir alaina*👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦
*Sakon gaisuwa gareki Hafsat Hamza hakika naji dadin shawarar warinki gareni hakan shi ya tabbatar min da cewar ana tare to, naseeba ma tace ana mugun tare Nagode kawata*🤝
*6*
~~~Dada tsorata lubna tayi taja bargo tarufe kanta tana ta zare ido ga uban gumi da yake ta keto mata da kyar tasamu bacci ya dauke ta
Sakna kuwa kuka tasaki mai ban tausayi yana gama aman yai bacci kamar wani karamin yaro ga dakin ya dumame da wari hade da tasamin giya da kyar ta zame jikinta tashiga toilet ta dauro towel parlorn ta dawo ta gyara gurin tas to goge sannan ta fesa air freeshner hade da kunna turaran wuta take dakin ya kauraye da Qamshi wanka tayi hade da dauro alwala tazo ta tayar da sallar nafila da rokawa mijin nata shiriya gurin sarki Allah
Be farka ba sai misalin hudu saura kansa ne ya sara take yafara kwallawa sakna kira cikin bacci taji kamar muryar kamal da sauri ta fito ganin sa ta yi dafe da kai da sauri ta karaso gurin sa idonsa arufe yace
"Hada min ruwan dumi zanyi wanka "
Batare da taamsa ba ta tashi ta nufi bedroom dinsa ta hada masa ruwan dawo wa tayi tafada masa cikin layi ya dubeta yace
Oya, kama ni intashi"
"Honey bee, bazan iya daga ka ba "
Wata razanan niyar tsawa yadaka mata ba shiri ta kama shi ya mike suka nufi daki tai maka masa tayi ya tube kayan sa ya shiga toilet din zama tayi bakin gado tana share hawaye kwalla mata kira yayi ta tashi da sauri ta nufi toilet din
Gidan jameel kuwa labiba ce ta dubi jameel tace
"ya de, ka tsaya kana kallo na lpy "
" wai labiba meyasa kike min haka ne kin manta matsayina a gurin ki ko "
" NA manta Jameel sai ka tuna min "
Tana gama fada tai gaba cikin fushi jikin sa yai sanyi ya bi bayan ta a daki ya sameta tana cire kayan jikin ta da sauri ya karasa gurin ta da niyar tai maka mata hannu ta daga masa a hankali ta ce
" kar ka tabani Jameel bana so kabarni kawai "
Janye hanunsa yayi ya ja gefe ya tsaya ya ma manta salla zaiyi dauke kanta tayi ta nufi toilet dan watsa ruwa sai lokacin ya tuna da salla, sallaya ya shimfida ya tayar da salla har ya idar bata fito ba addua yayi ya shafa ya tashi ya bude wardrobe ya dakko wa labiba wata riga mara nauyi yaajiye mata akan gado hade da rafar kudi ta 500 ya fita parlor ya rafka uban tagumi tana fitowa taga kudi akan gado murmushi tasaki wata rigar ta dauka tasa tadanyi kwalliya ta fito zuwa parlorn yana zaune yasa abinci agaba yana jiranta guri tasamu nesa da shi ta zauna cikin rawar jiki yataso ya zauna kusa da ita a hankali ya kira sunan ta
"Everlasting, dan Allah kiyi hakuri da abinda na fada miki inshaallah i will never do it again "
" Jameel inka gaji da ni ai basai ka wahalar da kanka ba just tell me "
Toshe mata baki yayi da nasa ya shiga tsotsa cikin rawar jiki kamar zakin da yasami abinci sai da ta bari yayi nisa gaba daya yagama fita hayyacinsa sannan ta zame jikinta ta yunkura zata tashi riko hannun ta yayi ya mare rece fuska a hankali yace
" pls Everlasting ki taimaka min yau daya insami nutsuwa wlh nakai karshe zan iya mutuwa fa "
" Hmmm I am sorry 2 say *kasa ta rikice* dazu da safe "
Shiru yayi yana juya kalamanta, me take nufi da *kasa ta rikice* bashi da wannan amsar dole sai ita zata war ware masa wannan kullin.
Abangaran Abdulmalik da inna kuwa yarasa da wacce kalma zai rarrasheta can ya tashi ya nufi kitchen ya dakko plate da cup yazo ya zuba mata doya da kwai sai kunun gyada ya tura mata gabanta yace
"innar Malik dan Allah kiyi hakuri kici inshaallah bazaa kuma makara ba "
Fakar idonsa tayi taga abinda aka kawo mata hadiyar yawu tayi can tanisa tace
" Naji amma wlh aka yimin irin haka bani ba abincin gidan ka, haba yaro ya hadu da karfan kafa ni wlh raina bayason matarka ko kadan saboda wayo take maka "
" ki de yi hakuri Inna ki dena fadar haka, yanzu me zaa dafa miki da rana "?
" duk abinda kuka dafa ina ci kai da zaabawa meye na ka nazaba "
Shiru yayi karshe yaimata sallama yatafi gishirin ta ta dakko taci gaba da kullawa tanayi tana mita
Sanda Abdulmalik ya karasa gida Ruhaima ta kammala komai tayi wanka jiran sa kawai tana jin shigowar sa ta fita zuwa parking space ta tareshi da faraa rungume ta yayi tare da sakar mata kiss ciki suka nufa duban sa tayi tace
"Sweet Malik sannu da zuwa, ka dade zo muje kaci abinci "
" kai my dear ba lokaci na makara a wajen aiki sai dai ki zuba min intafi dashi, bari nayi wanka "
Shiru tayi saboda yadda take ta jiransa yazo suyi break fast, tashi tayi taje ta zuba masa a kula ta koma daki ta taimaka masa ya shirya cikin sauri ya fita ta koma parlor tayi nata break fast din kwanciya tayi tana hutawa take bacci ya dauke ta cikin bacci taji sallama kamar ta inna gabanta ne yafadi.
Bangaran Areefa kuwa tun safe take ta shirye shiryen tarbar Hydar karfe uku dai dai ya iso cikin farin ciki ta tare shi nan suka zauna a lafiyayyun kujerun parlorn sai karairaya take masa ta caba ado duban ta yayi yace
". My love kinyi kyau Allah yasa nazama mijin mai kyau "
Dariya tayi ta dau juice ta shiga zuba masa sai da ya hada hannun sa da nata sannan ya karba ajiyar zuciya ta saki kallon ta yayi cikin wani irin kallo yace
" My love, wannan ajiyar zuciyar fa ta mecece "
" cikin sanyi da kashe ido, tace
"Hydar ne sila"
Dariya yayi sosai Kan ya bata amsa suka ji ana buga gate din gidan da karfi cikin mamaki Areefa ta kalli Hydar shi dinmma ita yake kallo.
Hafeez kuwa cikin kwarewa ya shiga sarrafa khady janta yayi zuwa daki nan suka zube a gado suka shiga aikata barnar su ahaka
Suka raba dare suna abu daya, rungume ta yayi tsam a jikin sa ahaka bacci ya daukesu be farka ba sai 7 nasafe yana tashi wayar sa tafara ringing da sauri ya duba ganin mai kiran ne yasa gabansa faduwa da sauri ya kara wayar a kunansa bayan ya mai da duban sa ga khady wacce take ta baccin ta
*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:28] +234 814 620 5819: [6:32Am,2017]
*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦
*💦T <W >F*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA 💐
*Wallahu galabun ala amrihi wala kinna akasarin nasi la yaalamun*👏🏻
💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦