Sashe 17
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"dakata dalla malama Alhj Namadin ne dan uwanki ,to kicanja wata karyar wannan bataiba "
mikewa tayi tsaye tare da kafe shi da ido tashiga yimasa masifa tare da ,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:43AM,Z2017]
💦 💦 💦
*®💦NASEEBA*
*💦GAWO*💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Allahumma inni asalika afuwa walafiyata fidduniya wal akhirati yaman huwal hayyu la yamutu*👏🏻
💦
*Wannan shafin nakune kainuwa writters associa🌈 Naseeba💐 nagodiya gareku bisa gayyatar da kukaimin cikinku kar ku damu ana tare🤝 Allah yakara daukaka AMEEN*👏🏻
*28*
~~Kamal yadan jima atsaye yana lekawa yaga ko Hajiya ta tashi,cikin ikon Allah ta yunkura ta tashi dakin sakna tanufa ,dafe kai yayi,duk hakan na faruwane akan idonsa,bata wani jimaba ta fito kai tsaye bedroom din ta ta shiga ,ahankali ya sauke ajiyar zuciya ,cikin sassarfa,ya sa kai ,ya shiga tare da maida kofar ya rufe,sakna na kwance ta rufa da bargo sai jin mutum tayi abayanta,baki ta bude da niyar kurma ihu,da sauri kamal ya manna bakinsa anata,kamshin turaransa ne yadaki hancinta ahankali ta bude idonta ta dora su kan fuskar kamal hannu tasa tashafi sajen da ya kewaye fuskar tasa,tare da shagwabe fuska tace,
"Honey bee,shine kabani tsoro ko,ni gsky sai narama"
dariya yayi saboda yadda tayi maganar dada janta yayi zuwa jikinsa cikin kunnanta yafara magana,
"my dear i am so sorry,banason Hajiya taganni ne shiyasa,ya kwanan baby na"
yafada yana shafa cikinta,hannunta ta dora akan nasa tace,
"lpy lau ,amma Honey bee baka tsoran Hajiya ta dawo ta ganka a dakin nan,nide gaskiya.....
katseta yayi ta hanyar dora yatsansa akan lips dinta ya dora da,
"Bawanan maganar my dear,yanzu de meye labari,me kamal zai samu?
shiru tayi tare da dada lafewa a kirjinsa tana wasa da gashin fuskar sa ahankali ta dago ta kalleshi ,hada ido sukayi,yadaga mata gira, yatashi yasawa kofar key yadawo kan gadon tare da rage kayan jikinsa nan yashiga sarrafa ta cikin kwaraiwa,gabadaya kamal ya susuce,yazama kamar zakin da yaga abinci ,kasa jurewa sakna tayi saboda yadda yake gurzarta ahankali tafara fitar da numfashi da sauri da sauri,kamal kuwa bema san tanayi ba,har sai da yasami nutsuwa sannan ya daga ta ,yana sauke numfashi ,sai lokacin ya kula da yanayin da matar tasa ke ciki,cikin kasala ya mirgina kusa da ita tare da janta zuwa jikinsa yazubamata ido,take hankalinsa yadan tashi yashiga kiran sunanta
"sakeena! sakeena!
shiru yaji tayi ,kan ya kuma yin wata magana yajiyo muryar Hajiya tana kiran sakeena,ido ya zaro waje ya shiga tunanin ya zeyi,hannu Hajiya tasa ta murda kofar mezata gani,
*Jameel*
~~Ajiyar zuciyar Hajiya ta sauke tare da sauke tagumin da tayi ta dubi dan nata a karo na biyu tace,
"Dan marayan zaki,maganar gaskiya nadade ina jiran wannan rana domin kullum cikin rokon Allah nake akan Allah yai maka zabin alkhairi game da *zaman auranka* da labiba,hakikanin gaskiya jameelu bakai saar mata ba ,to yanzu tana ina ?"
"nabarta a gida ,nace mata mutukar ta fita to abakin auranta"
"Allah ya kyauta ,yashiryeta"
kan yaamsa da kalmar ameen wayarsa ta shiga ruri hannu yasa yadauki wayar da yaajiye kan center table,yana dubawa yaga sunan momy kamar baze dagaba sai kuma ya daure yadaga tare da kara wayar a kunansa ,cikin masifa momy tafara magana
"Jameelu me labiba taimaka da zaka marar min ita ,dama acikin *zaman aure* akwai mari ,to bari kaji wlh baka mari banza ba dan sai.....
katseta yayi da fadin,
"momy bata fadamiki abinda taiminba ,kuma nafadamata wlh intasake ta fita abakin auranta "
"sannu mara mutunci ,to bari kaji labiba ta na gida,kenan hakan na nufin kasaketa ,ko me kake nufi"?
"kwarai kuwa momy, nasaki labiba,saki uku,tunda taketare sharadin dana gindaya mata"
yanagama fadar haka ya katse wayar
tare da mai da dubansa ga Hajiya,ya kwashe komai yafada mata,shiru tayi can tanisa tace,
"Saki ba dadi Danmarayan zaki,to amma wani lokacin masalaha ne ga maaurata, Allah yasa haka shine mafi alkhairi"
"Ameen Hajiyata"
yafada yana share kwallar da ta gangaro masa,
labiba kam ana fadamata ,ta kurma uban ihu,take tayanke ,
*Abdulmalik*
~~cikin kankanin lokaci inna ta isa gidan su Ruhaima tana shiga ta tarar da umman Ruhaima tana aiki ,sallama tayi da sauri ta juyo ta zuba mata ido can kuma tace,
"maraba sannu da zuwa,shigo mana"
"aa,basai na shigo ba,gashi nan abawa yarinyar nan ,dan Allah ku gaggauta zuwa kwashe kayanku dan Abdulmalik aure zaiyi"
"ikon Allah ,to shikenan mungode Allah yasa haka shi yafi Alkhairi"
"Ameen"
cewar inna tanagamafada tai tafiyarta ,Ruhaima kam tana tsaye tana kallon ikon Allah take ta rushe da kuka ,hankalin ummanta ne yadawo kanta take ta karasa kusa da yar tata,
inna tana fita kai tsaye gidan su mariya ta nufa akofar gida taci karo da ita ,da sakin fuska ta dubeta tace,
"Aa mariya ina zuwa haka, babar taki na ciki"?
"tana ciki"
"to,yar albarka ,bari inshiga,sai kindawo"
ciki inna tashiga tasami babar mariya zaune a rumfa tana gyaran zogali da faraa ta tareta nan tasami guri tazauna,kusa da aminiyar tata,
Abdulmalik kuwa tunda yashiga daki zazzabi mai zafi ya rufe shi ,da kyar yaiya daukar wayar sa ya kiran layin abokinsa mai suna mansur,yana dagawa yace
"mansur pls kazo gida kasameni yanzu"
"To"
kawai yace,ya katse kiran,nan yadada dukunkunewa baajima ba,mansur ya karaso,waya yaiwa Abdulmalik yakarasa,cikin tsananin jin sanyi yatashi ya fita a mota yasami abokin nasa cikin tsananin tashin hankali mansur ya dubi abokin nasa,
*Hafeez*
~~cikin rashin kunya da tsiwa Areefa ta dubi Hafeez tace,
"Hafeez,Alhj Namadi ne ya kawo ni kayi duk abinda zakayi,kai wayasan irin abinda kakeyi,ba sai Allah ba,to kaimin duk abinda zakai haba"
cikin tsananin mamaki Hafeez yake duban bakin Areefa,har ta gama,can yanisa yace,
"mekike nufi,Areefa,kina zargina nane"
"oho,nide banceba,amma de koma mene ne kafini sani"
ransa ne yabaci yatashi yabar mata parlorn daki ya koma yakwanta,
da daddare yana kwance a daki ,yakirata tanajinsa taimasa banza tai kwanciyar ta a parlor,
washegari da wuri Areefa,ta shirya tabar gidan ,Hafeez yana fitowa ya tarar da Areefa bata nan zama yayi yarasa ma mezaiyi,wayar sa,yadauka ya shiga neman layin Ashanty,sai da ta kusa tsinkewa sannan ta daga,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:33AM,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Hasbunallahu wani imal wakil la haula wala kuwata illa billahi aliyul azeem*👏🏻
*HIP HIP HIP HURRY,HAPPY BIRTHEY IN ADVANCE MY DEAR UMMI AISHA,I WAS LATE IN WHISHES BUT LET ME DO IT NOW,I WHISH U A DAY SOFT AS SILK WHITE AS MILK SWEET AS HONEY AND FULL OF BLESSING AND HAPPINES I LOVE U MORE THAN DESERV SIS*🎂🎂🎂🎂🎂
*29*
~~cikin tsananin mamaki Hajiya taga kofar dakin ansa mata key ,a hankali tafara kiran sunan sakeena ,ji tayi shiru ,kamal kuwa yana rungume da ita tana ta sauke numfashi sannu a hankali, ana haka lubna ta fito daga nata dakin duban Hajiyar tasu tayi tace,
"Hajiya lafiya naganki a nan ,meyafaru da aunty sakeena"
"lafiya kalau Auta,inason dada duba jikin nata ne ,kuma ga shi ankammala karin kumallo da tafito ta karya,dazu kofar a bude take ,amma kinji yanzu ansa key"
"Hajiya kenan ,tunda kika jita shiru karshanta bacci take inta tashi zata fito,bari inje ingaida abba indawo"
"to shikenan Auta nima gani nan zuwa"
duk abinda ake a kunnan kamal yana jinsu ,yana ta kokarin ganin numfashin sakna ya dai daita ,ga cikinta da ya dunkule waje daya,hakan ba karamin daga masa hankali yayi ba, ahankali tafara sauke ajiyar zuciya tare da daga ido ta zuba masa ,murmushin karfin hali tasakar masa tare da lumshe idonta,cikin sauri kamal ya fara jera mata sannu ,kai kawai ta iya daga masa,tashi yayi ya nufi toilet ya hada musu ruwan zafi yadawo ya taimaka mata ta mike ,da kyar yar kara tasaki sakamakon dunkulewa da cikin jikinta yada yi,da ssuri yasa hannunsa ya toshe mata baki tare da girgiza mata kai,ahankali ya tallafeta suka nufi toilet din,shi ya taimaka mata wajen wankan shima yayi ,gaba daya yadada susucewa da kyar ya iya hakura suka fito,gafen gado sakna tasamu ta zauna,kai tsaye akwatin kayan ta ya nufa ya daukko mata wata doguwar riga mara nauyi,tare da dakko mai yashafa mata,yasa mata rigar ,kiss ya sakarwar cikinta,shima ya shirya tsaf,dubansa tayi tace,
"kayi kyau mijin sakeena,amma kwalliyar tayi yawa gaskiya"
dariya yayi,tare da shafa kyakkyawar fuskar ta yace,
"Nagode matar kamal,to amma fa neman aure zani ,tunda ke kinzama raguwa bazaki iya jure bukatar mijinki ba"
yafada yana kashe mata ido,da sauri ta dago ta zuba masa dara daran idanunta mikewa tayi ta nufi bakin kofa da niyar bar masa dakin cikin sauri yasha gabanta tare da janta jikinsa ya shiga rarrashinta fisge jikinta tayi ,ta kuma sa hannu ta murda key din ,tana budewa taci karo da lubna abakin kofar,
*Jameel*
~~cikin tsananin tashin hankali labiba tafara birgima akasa tana ihu tare da fadin,
"Nashiga uku,momy wlh inason sa ,bazan iya rayuwa ba tare da shi ba,na cutar da shi, ya hakura,betaba cemin komai ba,na mallake shi na mallaki dukiyar sa wayyo Allah na,asirin dana dade inai masa ne ya karye ko momy"?
hankalin momy ne yai masifar tashi dataga yar tata kamar ta zauce,dagata tayi suka nufi daki ,nan tashiga yimata saka da bakin zare,tare da nuna mata hanyar da bazata bulle da ita ba,ta dora da,
"Haba labiba,jameel din banza akan sa kike wannan kuka,to bari kiji infada miki,inbanda kaddararan cikin jikin ki,da da zarar kingama idda zaki sami wanda ya fishi"
cikin kuka ta dubi momyn tace,
"wallahi momy bazan sami kamar jameel ba, nariga narasa shi kawai kuma wallahi ke kika jamin faruwar hakan "
shiru kawai momy taiwa yar tata karshe ta tashi tabar mata dakin,
jakarta tajayo ta dakko wayar ta ,nan ta shiga neman layin kawar ta ,sai da ta kusa tsinkewa sannan ta dauka,
jameel kuwa yadade tare da Hajiyar sa ,sannan yai mata sallama ya nufi gidansa,yana shiga dakinsa ya nufa,ya shiga bincike durowowin gadonsa takardunsa ya ke nema yadade yana dubawa sannan ya gansu ,parlor ya koma ya zubawa takardun nasa ido,wayar sa ce tafara ringing yana dubawa yaga sunan abokinsa usman,murmushi yayi sannan ya danna tare da kara wayar a kunnan sa ,
"Hello muryar nakeji kamar ta abokina usman"
mikewa tayi tsaye tare da kafe shi da ido tashiga yimasa masifa tare da ,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:43AM,Z2017]
💦 💦 💦
*®💦NASEEBA*
*💦GAWO*💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Allahumma inni asalika afuwa walafiyata fidduniya wal akhirati yaman huwal hayyu la yamutu*👏🏻
💦
*Wannan shafin nakune kainuwa writters associa🌈 Naseeba💐 nagodiya gareku bisa gayyatar da kukaimin cikinku kar ku damu ana tare🤝 Allah yakara daukaka AMEEN*👏🏻
*28*
~~Kamal yadan jima atsaye yana lekawa yaga ko Hajiya ta tashi,cikin ikon Allah ta yunkura ta tashi dakin sakna tanufa ,dafe kai yayi,duk hakan na faruwane akan idonsa,bata wani jimaba ta fito kai tsaye bedroom din ta ta shiga ,ahankali ya sauke ajiyar zuciya ,cikin sassarfa,ya sa kai ,ya shiga tare da maida kofar ya rufe,sakna na kwance ta rufa da bargo sai jin mutum tayi abayanta,baki ta bude da niyar kurma ihu,da sauri kamal ya manna bakinsa anata,kamshin turaransa ne yadaki hancinta ahankali ta bude idonta ta dora su kan fuskar kamal hannu tasa tashafi sajen da ya kewaye fuskar tasa,tare da shagwabe fuska tace,
"Honey bee,shine kabani tsoro ko,ni gsky sai narama"
dariya yayi saboda yadda tayi maganar dada janta yayi zuwa jikinsa cikin kunnanta yafara magana,
"my dear i am so sorry,banason Hajiya taganni ne shiyasa,ya kwanan baby na"
yafada yana shafa cikinta,hannunta ta dora akan nasa tace,
"lpy lau ,amma Honey bee baka tsoran Hajiya ta dawo ta ganka a dakin nan,nide gaskiya.....
katseta yayi ta hanyar dora yatsansa akan lips dinta ya dora da,
"Bawanan maganar my dear,yanzu de meye labari,me kamal zai samu?
shiru tayi tare da dada lafewa a kirjinsa tana wasa da gashin fuskar sa ahankali ta dago ta kalleshi ,hada ido sukayi,yadaga mata gira, yatashi yasawa kofar key yadawo kan gadon tare da rage kayan jikinsa nan yashiga sarrafa ta cikin kwaraiwa,gabadaya kamal ya susuce,yazama kamar zakin da yaga abinci ,kasa jurewa sakna tayi saboda yadda yake gurzarta ahankali tafara fitar da numfashi da sauri da sauri,kamal kuwa bema san tanayi ba,har sai da yasami nutsuwa sannan ya daga ta ,yana sauke numfashi ,sai lokacin ya kula da yanayin da matar tasa ke ciki,cikin kasala ya mirgina kusa da ita tare da janta zuwa jikinsa yazubamata ido,take hankalinsa yadan tashi yashiga kiran sunanta
"sakeena! sakeena!
shiru yaji tayi ,kan ya kuma yin wata magana yajiyo muryar Hajiya tana kiran sakeena,ido ya zaro waje ya shiga tunanin ya zeyi,hannu Hajiya tasa ta murda kofar mezata gani,
*Jameel*
~~Ajiyar zuciyar Hajiya ta sauke tare da sauke tagumin da tayi ta dubi dan nata a karo na biyu tace,
"Dan marayan zaki,maganar gaskiya nadade ina jiran wannan rana domin kullum cikin rokon Allah nake akan Allah yai maka zabin alkhairi game da *zaman auranka* da labiba,hakikanin gaskiya jameelu bakai saar mata ba ,to yanzu tana ina ?"
"nabarta a gida ,nace mata mutukar ta fita to abakin auranta"
"Allah ya kyauta ,yashiryeta"
kan yaamsa da kalmar ameen wayarsa ta shiga ruri hannu yasa yadauki wayar da yaajiye kan center table,yana dubawa yaga sunan momy kamar baze dagaba sai kuma ya daure yadaga tare da kara wayar a kunansa ,cikin masifa momy tafara magana
"Jameelu me labiba taimaka da zaka marar min ita ,dama acikin *zaman aure* akwai mari ,to bari kaji wlh baka mari banza ba dan sai.....
katseta yayi da fadin,
"momy bata fadamiki abinda taiminba ,kuma nafadamata wlh intasake ta fita abakin auranta "
"sannu mara mutunci ,to bari kaji labiba ta na gida,kenan hakan na nufin kasaketa ,ko me kake nufi"?
"kwarai kuwa momy, nasaki labiba,saki uku,tunda taketare sharadin dana gindaya mata"
yanagama fadar haka ya katse wayar
tare da mai da dubansa ga Hajiya,ya kwashe komai yafada mata,shiru tayi can tanisa tace,
"Saki ba dadi Danmarayan zaki,to amma wani lokacin masalaha ne ga maaurata, Allah yasa haka shine mafi alkhairi"
"Ameen Hajiyata"
yafada yana share kwallar da ta gangaro masa,
labiba kam ana fadamata ,ta kurma uban ihu,take tayanke ,
*Abdulmalik*
~~cikin kankanin lokaci inna ta isa gidan su Ruhaima tana shiga ta tarar da umman Ruhaima tana aiki ,sallama tayi da sauri ta juyo ta zuba mata ido can kuma tace,
"maraba sannu da zuwa,shigo mana"
"aa,basai na shigo ba,gashi nan abawa yarinyar nan ,dan Allah ku gaggauta zuwa kwashe kayanku dan Abdulmalik aure zaiyi"
"ikon Allah ,to shikenan mungode Allah yasa haka shi yafi Alkhairi"
"Ameen"
cewar inna tanagamafada tai tafiyarta ,Ruhaima kam tana tsaye tana kallon ikon Allah take ta rushe da kuka ,hankalin ummanta ne yadawo kanta take ta karasa kusa da yar tata,
inna tana fita kai tsaye gidan su mariya ta nufa akofar gida taci karo da ita ,da sakin fuska ta dubeta tace,
"Aa mariya ina zuwa haka, babar taki na ciki"?
"tana ciki"
"to,yar albarka ,bari inshiga,sai kindawo"
ciki inna tashiga tasami babar mariya zaune a rumfa tana gyaran zogali da faraa ta tareta nan tasami guri tazauna,kusa da aminiyar tata,
Abdulmalik kuwa tunda yashiga daki zazzabi mai zafi ya rufe shi ,da kyar yaiya daukar wayar sa ya kiran layin abokinsa mai suna mansur,yana dagawa yace
"mansur pls kazo gida kasameni yanzu"
"To"
kawai yace,ya katse kiran,nan yadada dukunkunewa baajima ba,mansur ya karaso,waya yaiwa Abdulmalik yakarasa,cikin tsananin jin sanyi yatashi ya fita a mota yasami abokin nasa cikin tsananin tashin hankali mansur ya dubi abokin nasa,
*Hafeez*
~~cikin rashin kunya da tsiwa Areefa ta dubi Hafeez tace,
"Hafeez,Alhj Namadi ne ya kawo ni kayi duk abinda zakayi,kai wayasan irin abinda kakeyi,ba sai Allah ba,to kaimin duk abinda zakai haba"
cikin tsananin mamaki Hafeez yake duban bakin Areefa,har ta gama,can yanisa yace,
"mekike nufi,Areefa,kina zargina nane"
"oho,nide banceba,amma de koma mene ne kafini sani"
ransa ne yabaci yatashi yabar mata parlorn daki ya koma yakwanta,
da daddare yana kwance a daki ,yakirata tanajinsa taimasa banza tai kwanciyar ta a parlor,
washegari da wuri Areefa,ta shirya tabar gidan ,Hafeez yana fitowa ya tarar da Areefa bata nan zama yayi yarasa ma mezaiyi,wayar sa,yadauka ya shiga neman layin Ashanty,sai da ta kusa tsinkewa sannan ta daga,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:31] +234 814 620 5819: [6:33AM,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Hasbunallahu wani imal wakil la haula wala kuwata illa billahi aliyul azeem*👏🏻
*HIP HIP HIP HURRY,HAPPY BIRTHEY IN ADVANCE MY DEAR UMMI AISHA,I WAS LATE IN WHISHES BUT LET ME DO IT NOW,I WHISH U A DAY SOFT AS SILK WHITE AS MILK SWEET AS HONEY AND FULL OF BLESSING AND HAPPINES I LOVE U MORE THAN DESERV SIS*🎂🎂🎂🎂🎂
*29*
~~cikin tsananin mamaki Hajiya taga kofar dakin ansa mata key ,a hankali tafara kiran sunan sakeena ,ji tayi shiru ,kamal kuwa yana rungume da ita tana ta sauke numfashi sannu a hankali, ana haka lubna ta fito daga nata dakin duban Hajiyar tasu tayi tace,
"Hajiya lafiya naganki a nan ,meyafaru da aunty sakeena"
"lafiya kalau Auta,inason dada duba jikin nata ne ,kuma ga shi ankammala karin kumallo da tafito ta karya,dazu kofar a bude take ,amma kinji yanzu ansa key"
"Hajiya kenan ,tunda kika jita shiru karshanta bacci take inta tashi zata fito,bari inje ingaida abba indawo"
"to shikenan Auta nima gani nan zuwa"
duk abinda ake a kunnan kamal yana jinsu ,yana ta kokarin ganin numfashin sakna ya dai daita ,ga cikinta da ya dunkule waje daya,hakan ba karamin daga masa hankali yayi ba, ahankali tafara sauke ajiyar zuciya tare da daga ido ta zuba masa ,murmushin karfin hali tasakar masa tare da lumshe idonta,cikin sauri kamal ya fara jera mata sannu ,kai kawai ta iya daga masa,tashi yayi ya nufi toilet ya hada musu ruwan zafi yadawo ya taimaka mata ta mike ,da kyar yar kara tasaki sakamakon dunkulewa da cikin jikinta yada yi,da ssuri yasa hannunsa ya toshe mata baki tare da girgiza mata kai,ahankali ya tallafeta suka nufi toilet din,shi ya taimaka mata wajen wankan shima yayi ,gaba daya yadada susucewa da kyar ya iya hakura suka fito,gafen gado sakna tasamu ta zauna,kai tsaye akwatin kayan ta ya nufa ya daukko mata wata doguwar riga mara nauyi,tare da dakko mai yashafa mata,yasa mata rigar ,kiss ya sakarwar cikinta,shima ya shirya tsaf,dubansa tayi tace,
"kayi kyau mijin sakeena,amma kwalliyar tayi yawa gaskiya"
dariya yayi,tare da shafa kyakkyawar fuskar ta yace,
"Nagode matar kamal,to amma fa neman aure zani ,tunda ke kinzama raguwa bazaki iya jure bukatar mijinki ba"
yafada yana kashe mata ido,da sauri ta dago ta zuba masa dara daran idanunta mikewa tayi ta nufi bakin kofa da niyar bar masa dakin cikin sauri yasha gabanta tare da janta jikinsa ya shiga rarrashinta fisge jikinta tayi ,ta kuma sa hannu ta murda key din ,tana budewa taci karo da lubna abakin kofar,
*Jameel*
~~cikin tsananin tashin hankali labiba tafara birgima akasa tana ihu tare da fadin,
"Nashiga uku,momy wlh inason sa ,bazan iya rayuwa ba tare da shi ba,na cutar da shi, ya hakura,betaba cemin komai ba,na mallake shi na mallaki dukiyar sa wayyo Allah na,asirin dana dade inai masa ne ya karye ko momy"?
hankalin momy ne yai masifar tashi dataga yar tata kamar ta zauce,dagata tayi suka nufi daki ,nan tashiga yimata saka da bakin zare,tare da nuna mata hanyar da bazata bulle da ita ba,ta dora da,
"Haba labiba,jameel din banza akan sa kike wannan kuka,to bari kiji infada miki,inbanda kaddararan cikin jikin ki,da da zarar kingama idda zaki sami wanda ya fishi"
cikin kuka ta dubi momyn tace,
"wallahi momy bazan sami kamar jameel ba, nariga narasa shi kawai kuma wallahi ke kika jamin faruwar hakan "
shiru kawai momy taiwa yar tata karshe ta tashi tabar mata dakin,
jakarta tajayo ta dakko wayar ta ,nan ta shiga neman layin kawar ta ,sai da ta kusa tsinkewa sannan ta dauka,
jameel kuwa yadade tare da Hajiyar sa ,sannan yai mata sallama ya nufi gidansa,yana shiga dakinsa ya nufa,ya shiga bincike durowowin gadonsa takardunsa ya ke nema yadade yana dubawa sannan ya gansu ,parlor ya koma ya zubawa takardun nasa ido,wayar sa ce tafara ringing yana dubawa yaga sunan abokinsa usman,murmushi yayi sannan ya danna tare da kara wayar a kunnan sa ,
"Hello muryar nakeji kamar ta abokina usman"