Sashe 21
Zaman Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tashi tayi tafita jameel na zaune yana kallon Tv tashigo murmushi yadada sakar mata tasami guri tazauna suka gaisa yagabatar mata kansa take suka kulla soyayya karshe yaimusu sallama yatafi,
kaitsaye gurin Hajiyar sa yanufa ,yanazuwa yai shaidamata yasami matar aure murna tayi sosai wayarsa ce tashiga ringing dubawa yayi yaga sunan momyn labiba,kamar baze dagaba can kuma yadaure yadaga,
"jameelu labiba ce ba lafiya tahaihu muna asibiti"
"ok gani nan"
mai da dubansa yayi ga Hajiya yace,
"Hajiya wai labiba ce ba lafiya tana asibiti"
"subahanallah to ai sai mutashi muje"
tashi sukayi suka nufi asibitin suna zuwa suka ci karo da momy tanata faman kuka,karasawa sukayi suka shiga tambayar ta ,
"ya mai jikin,ta haihu ne "?
"Tahaihu sai dai danbarai"
kai tsaye jameel office din likitan ya nufa dan jin abinda yasami labiba yana shiga yabashi hannu suka gaisa tare da yimasa bayanin abinda yasameta ,fitowa yayi yasami Hajiya yafadamata gawar babyn akabasu ,jameel dayaga babyn sai da yai kuka ,kai tsaye gida suka wuce akaimasa suttura aka kaishi gidansa na gaskiya,labiba kam bata san abinda kefaruwa ba kwanan ta biyar a asibitin sannan tafara dawowa hayyacinta,zaune take tana kurbar ruwan tea jameel da abokinsa usman sukai sallama suka shigo,ido tazuba masa,
*Abdulmalik*
~~cikin sauri likitan yashigo dan duba jikin Abdulmalik allurar bacci akaimasa cikin kankanin lokaci bacci yadaukeshi,
Rabia naganin yasami bacci taiwa mansir sallama tanufi gida dan sanarwa da inna ,kai tsaye gidanta tanufa abakin kofa suka cikaro da inna cikin tashin hankali ta dubeta
"Rabi,ina Abdulmalik din "
"inna yana asibiti akwance bashi da lafiya,amma yaji sauki"
"subahanallah,rakani gurinsa Rabi,nashige su"
bayadda Rabiia taiya haka suka kuma juyawa asibitin taraka inna tana zuwa taganshi kwance yanata bacci da sauri takarasa gaban gadon nasa ta kamo hannusa tafara sharbar kuka,
*Hafeez*
~~cikin sauri yadubui Ashanty yace,
"Ashanty ga mama ta nan,da yayata ,yanzu ya zamuyi kenan"
"oho kai kasani ,nikam bani da damuwa da hakan sai kasan yadda zakayi"
shiru yayi can wayar sa takuma daukar kara jiki asabule yadaga cikin bacin rai maman tasa tace,
"Hafeez wai mekake har yanzu baka karaso bane,meyasa kake haka ne "
"mama yanzu zanzo inbude muku"
"uban me zaka bude mana"?
"kofar"
"kai banason hauka bacewa nayi kazo gida kasa meni ba,ko de kafara shaye shaye ne,Hafeezu"
ajiyar zuciya yasauke tare da fadin ,"aa mama afuwan gani nan inshaallah"
duban Ashanty yayi yace,
"tawan ,tashi muje kishirya in saukeki a gida da yamma kijirani"
banza taimasa tanufi daki tasaka kayanta shima ya shirya suka fito atare kai tsaye gida yakaita sannan yanufi gidansu tunda yakarasa yake zabgawa Areefa harara itama hararar sa takeyi zama yayi yashiga gaida mahaifiyar tasa wani banzan kallo tawatsa masa take jikinsa yai sanyi,yashiga rarraba idanu,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:32] +234 814 620 5819: [6:35MA,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Hasbunallahu waniimal wakil*👏🏻
*34*
~~Tunda kamal yafita hankalinsa yakasa kwanciya gabadaya tunanin sakeena ne yahana zuciyar sa sukuni,duk motsin da yayi sai ta fado masa arai,wayar sa ya dauka yashiga neman layinta ,tana ta ringing bata dauka ba,dada shiga damuwa yayi,mai da dubansa yayi ga abokinsa Adam ,yace
"Adams,bari inje gida wallahi gabadaya hankalina yana kan sakna,Allah yasa de lafiyar ta kalau,abinka da mai tsohon ciki"
dariya Adams yayi tare da duban abokin nasa yace,
"yasalam,gaskiya kam abokina gwanda kaje kadubata kagani,irin wannan gigicewa da kayi haka,ashe yanzu kana son cikin nata,yaakayi haka kuma mutumina"?
dariya kawai kamal yayi ya mike tare da daukar mukullin motar sa ,yafita,cikin sauri ya figi motar tasa ,bewani jimaba ya karasa gida,mukulli yasa ya bude kofar gabansa inbanda faduwa baabinda yake,kai tsaye parlorn ya nufa ya shiga kwala mata kira ,shiru bata amsa ba,daga cikin daki yafara jiyo nishin ta,da sauri yakarasa dakin halin da yaganta aciki ne yai masifar daga masa hankali,da sauri yakarasa gabanta,yana kiran sunan ta,
"Sakeena,lafiya ,ko haihuwar ce"
shiru tayi tare da runtse idonta,takama hannusa ta kankame ,kasa zare hannunsa yayi saboda rikon datayi masa,cikin sauri ya dauketa yasata a mota,tare da dawowa ya daukar mata mayafi da kayan babyn da suka hada,cikin matsanan cin gudu yafigi mota,kai tsaye asibitin Annury ya wuce da ita,cikin kankanin lokaci aka shigar da ita,dakin haihuwa,kamal dada gigicewa yayi dayaga anrufo kofar andakatar da shi abakin kofa,wayar sa yazaro yakira Hajiyar sa yafada mata,cikin kidima Hajiyar take masa magana,
"Kamalu,yanzu kuna ina"?
"Hajiya muna asibitin Annury,dan Allah Hajiya kitaho ,sakeena zata mutu"
"Haba kamalu kana haukane ,wace irin mutuwa, daga haihuwa sai mutuwa kanutsu kaji ko,kafadawa ummanta ne?"
"Aa Hajiya banfada musu ba"
"yauwa kar ka fada musu,kar adaga musu hankali, badadi fadar nakuda,gani nan zuwa"
kashe wayar yayi tare da lekawa dakin da sakeena take inbanda salati baabinda takeyi ,baajimaba Hajiya ta karaso kamal yana ganinta yakarasa gabanta tare da share kwallar da ta zubo masa,dubansa tayi tace,
"Haba kamal meye abin kuka addua zakai mata ,tana ina?
" tana wancan dakin ,wallahi Hajiya tana shan wahala "
kan tayi magana sunjiyo ,
wata razananniyar kara da sakeena tasaki wacce tajanyo hankalin kamal da Hajiya ,da sauri yakarasa bakin kofar dakin yana kokarin shiga wata nurse ce ta dakatar da shi ,sai da Hajiya taimasa magana sannan yadawo tare da samun guri yazauna,can sai ga nurse din data hanashi shiga dakin takuma fitowa da sauri suka nofota ,dubansu tayi da sakin fuska tace,
"congratulation,
tasauka lafiya,ansami baby boy"
farinciki ne yakama kamal tare da daga hannu yagodewa Allah ,dada dubansu nurse din tayi tace,
sai dai wani hanzari ba guduba,
zuba mata ido kamal yayi dan jin me nurse din zata fada,
*Jameel*
~~Dkewa jameel yayi yakarasa gaban gadon da labiba,take yana daga tsaye suka gaisa da momyn ta, fita tayi tabasu guri,mai da dubansa yayi ga Labiba
"sannu yajikin naki"?
kasa amsawa labiba tayi,tazuba masa ido kawai tana kallonsa,usman ne yakatse mata tunanin datakeyi
"Labiba yajikin naki sannu Allah yakara lafiya"
ahankali taamsa da
"Ameen nagode"
wayar jameel ce tashiga ringing da sauri yasa hannu yazaro yana dubawa sunan *munira* ne yabayyana a screen din wayar dagawa yayi tare da sakin murmushi
"Hello sweethert ,ya kike,yajin dadi"
labiba dake zaune tana kallonsa suman zaune tayi tare da dada zuba masa ido,sai da yagama wayarsa tsaf ,sannan yadubeta yace,
"labiba mu zamuwuce,ga wannan kirike ko zaanemi wanin abu Allah yakara sauki"
usman ma yabata kudi tare dayimata fatan samun lafiya ,yafita kantaankare jameel har yakai bakin kofa da sauri takira sunansa,
"Jameel!
ahankali yaja yatsaya batare da ya juyo ya kalleta ba,sai da takuma kiran sunan sa,sannan ya juyo suka hada ido,cikin sanyin murya tafara magana,
"jameel dan Allah kayafemin abinda naimaka abaya ,wallahi nayi nadama,bazan kuma ba,kataimaka min kamaidani dakina,jameel kaine rayuwata kaine farinciki na pls"
malalacin murmushi jameel yasaki tare da dubanta yace,
"karki damu labiba,nayafe miki,amma batun komawar ki gidana,kinmakara dan ni ahalin yanzu ma nakusa aure,kema inai miki fatan samun mujin da yafini,batun kuma nine rayuwarki ai bata taso ba dan haka ki manta dani sai anjima,Allah yakareki da lafiya inadada mika godiyata gareki bisa rainon cikina dakikai min dafatan Allah yajikan babyn mmu ameen"
yanagama fadar haka yafita,wani kuka ne ya kwacemata,momy datafita dan bawa su jameel guri ne tashigo akidime dan ganin halin da diyar tata take ciki,cikin kidima tashiga tambayar ta,
"labiba,meyai miki ,maramutuncin yaron nan "
"momy jameel mai mutunci ne ,kidena kiransa mara mutunci ,wallahi momy kincutar da rayuwata,kinrabani da mijina"
momy rasa ma mezatacewa labiba tayi kawai sai tashiga hada kayanta zata tafi,kuka labiba tasa mata,
jameel ne zaune gaban mahaifiyar sa yana bata labarin matar da yasamu zai aura murna tayi sosai tare da fadin
"yanzu abinda zaayi shine,zanje da kaina insami kawun ka ,infada masa dan bazaai wasa ba"
"Hajiya da wuri haka,mezai hana abi abin sannu ahankali"
"Danmarayan zaki kenan,to kode baauren zakayiba"
dariya yayi tare da shafa sumar kansa ,
*Abdulmalik*
~~kwannan Abdulmalik uku,a asibiti aka sallameshi yadawo gida ,sai da yayi sati guda sannan ya warware yakoma aiki,inna kam ta tura kanin baban Abdulmalik neman auren mariya cikin kankanin lokaci akasa rana duk wannan bidirin daakeyi Abdulmalik betaba zuwa zance gurin mariya ba,amma bata damuba,dan itama bawani sonsa takeba,yanzu haka zaune suke shi da inna suna dan taba hira ,can tanisa tace
"Abdulmalik yakamata kaje kugaisa da mariya kaga biki yanata karatowa ko"
shiru yayi can yanisa yace,
"zanje inna inshaallahu"
yanagama fadar haka yatashi,dan bayason jin zancan wata inba na Ruhaima ba"
da yamma yashirya yaje gidansu Mariya tajima kan tafito,can sai gata ,ido kawai yazuba mata yana karewa halittar ta kallo ja tayi ta tsaya tare da gaidashi a yangace,hade rai yayi sannan yaamsa ,basu wani jimaba yaimata sallama yatafi bin bayan motar sa tayi da kallo,tace,
"zaku shigo hannuna ne,daga kai har innar taka"
haka lokaci yai ta tafiya ranaku suna juyawa suzama sati haka sati yana juyewa yazama wata yayin da wata yake zama shekara,bikin Abdulmalik da mariya yarage saura sati daya inna tanata ta hidima, anfara biki cikin farinciki da jin dadi abangaran ango Abdulmalik kuwa abun bahaka yakeba domin jiyake kamar yakashe kansa ya huta saboda bakin ciki,yau takama daurin aure da kyar yaje daurin auran nasa da tarin abokansa ,anyi komai angama da daddare aka kawo amarya dakinta,
*Hafeez*
~~maman Hafeez ce tadubeshi ranta a mutukar bace tafara magana,
"Hafeezu,meyahada ka da matarka"?
sumar kansa yashafa tare da lumshe ido,dan shi besan mezai cewa maman tasa ba,maganar yayar sa ce takatse masa shirun da yayi
"Hafeez kaifa muke sauraro"
"yaya nibansan abinda naimata ba amma ita tafada da bakinta mana"
maida dubansu sukayi ga Areefa mama tace,
"Areefa fadi duk abinda kikasan yanayimiki"
nan ta karkace tashiga fadar karya da gaskiya ,sai datagama sannan yadago ya dubeta yace,
"Areefa kiji tsoron Allah karfa kimanta zaki mutu"
"Rufemin baki Hafeezu baka da gaskiya dan haka kaima kaji tsoran Allah karike yar mutane da amana meyasa baka son zaman lafiya ne wai ,haba,Areefa kiyi hakuri kinji kuzauna lafiya kuyi hakuri da juna"
"inshaallahu mama nagode sosai Allah yakara girma nagode"
"bakomai tashi ka dau matarka kutafi"
tashi yayi suka fita,tunda suka shiga mota yake aunamata zagi tare da harara dubanta ya kuma yi akaro na biyu yace,
"wallahi Areefa kinji narantse bakici bulus ba kubude banzayan kunnuwanki masu kama da kashi kijini
kaitsaye gurin Hajiyar sa yanufa ,yanazuwa yai shaidamata yasami matar aure murna tayi sosai wayarsa ce tashiga ringing dubawa yayi yaga sunan momyn labiba,kamar baze dagaba can kuma yadaure yadaga,
"jameelu labiba ce ba lafiya tahaihu muna asibiti"
"ok gani nan"
mai da dubansa yayi ga Hajiya yace,
"Hajiya wai labiba ce ba lafiya tana asibiti"
"subahanallah to ai sai mutashi muje"
tashi sukayi suka nufi asibitin suna zuwa suka ci karo da momy tanata faman kuka,karasawa sukayi suka shiga tambayar ta ,
"ya mai jikin,ta haihu ne "?
"Tahaihu sai dai danbarai"
kai tsaye jameel office din likitan ya nufa dan jin abinda yasami labiba yana shiga yabashi hannu suka gaisa tare da yimasa bayanin abinda yasameta ,fitowa yayi yasami Hajiya yafadamata gawar babyn akabasu ,jameel dayaga babyn sai da yai kuka ,kai tsaye gida suka wuce akaimasa suttura aka kaishi gidansa na gaskiya,labiba kam bata san abinda kefaruwa ba kwanan ta biyar a asibitin sannan tafara dawowa hayyacinta,zaune take tana kurbar ruwan tea jameel da abokinsa usman sukai sallama suka shigo,ido tazuba masa,
*Abdulmalik*
~~cikin sauri likitan yashigo dan duba jikin Abdulmalik allurar bacci akaimasa cikin kankanin lokaci bacci yadaukeshi,
Rabia naganin yasami bacci taiwa mansir sallama tanufi gida dan sanarwa da inna ,kai tsaye gidanta tanufa abakin kofa suka cikaro da inna cikin tashin hankali ta dubeta
"Rabi,ina Abdulmalik din "
"inna yana asibiti akwance bashi da lafiya,amma yaji sauki"
"subahanallah,rakani gurinsa Rabi,nashige su"
bayadda Rabiia taiya haka suka kuma juyawa asibitin taraka inna tana zuwa taganshi kwance yanata bacci da sauri takarasa gaban gadon nasa ta kamo hannusa tafara sharbar kuka,
*Hafeez*
~~cikin sauri yadubui Ashanty yace,
"Ashanty ga mama ta nan,da yayata ,yanzu ya zamuyi kenan"
"oho kai kasani ,nikam bani da damuwa da hakan sai kasan yadda zakayi"
shiru yayi can wayar sa takuma daukar kara jiki asabule yadaga cikin bacin rai maman tasa tace,
"Hafeez wai mekake har yanzu baka karaso bane,meyasa kake haka ne "
"mama yanzu zanzo inbude muku"
"uban me zaka bude mana"?
"kofar"
"kai banason hauka bacewa nayi kazo gida kasa meni ba,ko de kafara shaye shaye ne,Hafeezu"
ajiyar zuciya yasauke tare da fadin ,"aa mama afuwan gani nan inshaallah"
duban Ashanty yayi yace,
"tawan ,tashi muje kishirya in saukeki a gida da yamma kijirani"
banza taimasa tanufi daki tasaka kayanta shima ya shirya suka fito atare kai tsaye gida yakaita sannan yanufi gidansu tunda yakarasa yake zabgawa Areefa harara itama hararar sa takeyi zama yayi yashiga gaida mahaifiyar tasa wani banzan kallo tawatsa masa take jikinsa yai sanyi,yashiga rarraba idanu,
*NASEEBA GAWO*✍🏻
[3/19, 10:32] +234 814 620 5819: [6:35MA,2017]
*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦
*💦N I G*💦
*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻♀🤦🏻♂💦
*NA*
NASEEBA I UBA💐
*Hasbunallahu waniimal wakil*👏🏻
*34*
~~Tunda kamal yafita hankalinsa yakasa kwanciya gabadaya tunanin sakeena ne yahana zuciyar sa sukuni,duk motsin da yayi sai ta fado masa arai,wayar sa ya dauka yashiga neman layinta ,tana ta ringing bata dauka ba,dada shiga damuwa yayi,mai da dubansa yayi ga abokinsa Adam ,yace
"Adams,bari inje gida wallahi gabadaya hankalina yana kan sakna,Allah yasa de lafiyar ta kalau,abinka da mai tsohon ciki"
dariya Adams yayi tare da duban abokin nasa yace,
"yasalam,gaskiya kam abokina gwanda kaje kadubata kagani,irin wannan gigicewa da kayi haka,ashe yanzu kana son cikin nata,yaakayi haka kuma mutumina"?
dariya kawai kamal yayi ya mike tare da daukar mukullin motar sa ,yafita,cikin sauri ya figi motar tasa ,bewani jimaba ya karasa gida,mukulli yasa ya bude kofar gabansa inbanda faduwa baabinda yake,kai tsaye parlorn ya nufa ya shiga kwala mata kira ,shiru bata amsa ba,daga cikin daki yafara jiyo nishin ta,da sauri yakarasa dakin halin da yaganta aciki ne yai masifar daga masa hankali,da sauri yakarasa gabanta,yana kiran sunan ta,
"Sakeena,lafiya ,ko haihuwar ce"
shiru tayi tare da runtse idonta,takama hannusa ta kankame ,kasa zare hannunsa yayi saboda rikon datayi masa,cikin sauri ya dauketa yasata a mota,tare da dawowa ya daukar mata mayafi da kayan babyn da suka hada,cikin matsanan cin gudu yafigi mota,kai tsaye asibitin Annury ya wuce da ita,cikin kankanin lokaci aka shigar da ita,dakin haihuwa,kamal dada gigicewa yayi dayaga anrufo kofar andakatar da shi abakin kofa,wayar sa yazaro yakira Hajiyar sa yafada mata,cikin kidima Hajiyar take masa magana,
"Kamalu,yanzu kuna ina"?
"Hajiya muna asibitin Annury,dan Allah Hajiya kitaho ,sakeena zata mutu"
"Haba kamalu kana haukane ,wace irin mutuwa, daga haihuwa sai mutuwa kanutsu kaji ko,kafadawa ummanta ne?"
"Aa Hajiya banfada musu ba"
"yauwa kar ka fada musu,kar adaga musu hankali, badadi fadar nakuda,gani nan zuwa"
kashe wayar yayi tare da lekawa dakin da sakeena take inbanda salati baabinda takeyi ,baajimaba Hajiya ta karaso kamal yana ganinta yakarasa gabanta tare da share kwallar da ta zubo masa,dubansa tayi tace,
"Haba kamal meye abin kuka addua zakai mata ,tana ina?
" tana wancan dakin ,wallahi Hajiya tana shan wahala "
kan tayi magana sunjiyo ,
wata razananniyar kara da sakeena tasaki wacce tajanyo hankalin kamal da Hajiya ,da sauri yakarasa bakin kofar dakin yana kokarin shiga wata nurse ce ta dakatar da shi ,sai da Hajiya taimasa magana sannan yadawo tare da samun guri yazauna,can sai ga nurse din data hanashi shiga dakin takuma fitowa da sauri suka nofota ,dubansu tayi da sakin fuska tace,
"congratulation,
tasauka lafiya,ansami baby boy"
farinciki ne yakama kamal tare da daga hannu yagodewa Allah ,dada dubansu nurse din tayi tace,
sai dai wani hanzari ba guduba,
zuba mata ido kamal yayi dan jin me nurse din zata fada,
*Jameel*
~~Dkewa jameel yayi yakarasa gaban gadon da labiba,take yana daga tsaye suka gaisa da momyn ta, fita tayi tabasu guri,mai da dubansa yayi ga Labiba
"sannu yajikin naki"?
kasa amsawa labiba tayi,tazuba masa ido kawai tana kallonsa,usman ne yakatse mata tunanin datakeyi
"Labiba yajikin naki sannu Allah yakara lafiya"
ahankali taamsa da
"Ameen nagode"
wayar jameel ce tashiga ringing da sauri yasa hannu yazaro yana dubawa sunan *munira* ne yabayyana a screen din wayar dagawa yayi tare da sakin murmushi
"Hello sweethert ,ya kike,yajin dadi"
labiba dake zaune tana kallonsa suman zaune tayi tare da dada zuba masa ido,sai da yagama wayarsa tsaf ,sannan yadubeta yace,
"labiba mu zamuwuce,ga wannan kirike ko zaanemi wanin abu Allah yakara sauki"
usman ma yabata kudi tare dayimata fatan samun lafiya ,yafita kantaankare jameel har yakai bakin kofa da sauri takira sunansa,
"Jameel!
ahankali yaja yatsaya batare da ya juyo ya kalleta ba,sai da takuma kiran sunan sa,sannan ya juyo suka hada ido,cikin sanyin murya tafara magana,
"jameel dan Allah kayafemin abinda naimaka abaya ,wallahi nayi nadama,bazan kuma ba,kataimaka min kamaidani dakina,jameel kaine rayuwata kaine farinciki na pls"
malalacin murmushi jameel yasaki tare da dubanta yace,
"karki damu labiba,nayafe miki,amma batun komawar ki gidana,kinmakara dan ni ahalin yanzu ma nakusa aure,kema inai miki fatan samun mujin da yafini,batun kuma nine rayuwarki ai bata taso ba dan haka ki manta dani sai anjima,Allah yakareki da lafiya inadada mika godiyata gareki bisa rainon cikina dakikai min dafatan Allah yajikan babyn mmu ameen"
yanagama fadar haka yafita,wani kuka ne ya kwacemata,momy datafita dan bawa su jameel guri ne tashigo akidime dan ganin halin da diyar tata take ciki,cikin kidima tashiga tambayar ta,
"labiba,meyai miki ,maramutuncin yaron nan "
"momy jameel mai mutunci ne ,kidena kiransa mara mutunci ,wallahi momy kincutar da rayuwata,kinrabani da mijina"
momy rasa ma mezatacewa labiba tayi kawai sai tashiga hada kayanta zata tafi,kuka labiba tasa mata,
jameel ne zaune gaban mahaifiyar sa yana bata labarin matar da yasamu zai aura murna tayi sosai tare da fadin
"yanzu abinda zaayi shine,zanje da kaina insami kawun ka ,infada masa dan bazaai wasa ba"
"Hajiya da wuri haka,mezai hana abi abin sannu ahankali"
"Danmarayan zaki kenan,to kode baauren zakayiba"
dariya yayi tare da shafa sumar kansa ,
*Abdulmalik*
~~kwannan Abdulmalik uku,a asibiti aka sallameshi yadawo gida ,sai da yayi sati guda sannan ya warware yakoma aiki,inna kam ta tura kanin baban Abdulmalik neman auren mariya cikin kankanin lokaci akasa rana duk wannan bidirin daakeyi Abdulmalik betaba zuwa zance gurin mariya ba,amma bata damuba,dan itama bawani sonsa takeba,yanzu haka zaune suke shi da inna suna dan taba hira ,can tanisa tace
"Abdulmalik yakamata kaje kugaisa da mariya kaga biki yanata karatowa ko"
shiru yayi can yanisa yace,
"zanje inna inshaallahu"
yanagama fadar haka yatashi,dan bayason jin zancan wata inba na Ruhaima ba"
da yamma yashirya yaje gidansu Mariya tajima kan tafito,can sai gata ,ido kawai yazuba mata yana karewa halittar ta kallo ja tayi ta tsaya tare da gaidashi a yangace,hade rai yayi sannan yaamsa ,basu wani jimaba yaimata sallama yatafi bin bayan motar sa tayi da kallo,tace,
"zaku shigo hannuna ne,daga kai har innar taka"
haka lokaci yai ta tafiya ranaku suna juyawa suzama sati haka sati yana juyewa yazama wata yayin da wata yake zama shekara,bikin Abdulmalik da mariya yarage saura sati daya inna tanata ta hidima, anfara biki cikin farinciki da jin dadi abangaran ango Abdulmalik kuwa abun bahaka yakeba domin jiyake kamar yakashe kansa ya huta saboda bakin ciki,yau takama daurin aure da kyar yaje daurin auran nasa da tarin abokansa ,anyi komai angama da daddare aka kawo amarya dakinta,
*Hafeez*
~~maman Hafeez ce tadubeshi ranta a mutukar bace tafara magana,
"Hafeezu,meyahada ka da matarka"?
sumar kansa yashafa tare da lumshe ido,dan shi besan mezai cewa maman tasa ba,maganar yayar sa ce takatse masa shirun da yayi
"Hafeez kaifa muke sauraro"
"yaya nibansan abinda naimata ba amma ita tafada da bakinta mana"
maida dubansu sukayi ga Areefa mama tace,
"Areefa fadi duk abinda kikasan yanayimiki"
nan ta karkace tashiga fadar karya da gaskiya ,sai datagama sannan yadago ya dubeta yace,
"Areefa kiji tsoron Allah karfa kimanta zaki mutu"
"Rufemin baki Hafeezu baka da gaskiya dan haka kaima kaji tsoran Allah karike yar mutane da amana meyasa baka son zaman lafiya ne wai ,haba,Areefa kiyi hakuri kinji kuzauna lafiya kuyi hakuri da juna"
"inshaallahu mama nagode sosai Allah yakara girma nagode"
"bakomai tashi ka dau matarka kutafi"
tashi yayi suka fita,tunda suka shiga mota yake aunamata zagi tare da harara dubanta ya kuma yi akaro na biyu yace,
"wallahi Areefa kinji narantse bakici bulus ba kubude banzayan kunnuwanki masu kama da kashi kijini