Sashe 9
The Two Lights Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
kamar kullum ni Queen Mahirah ina zaune bisa wani farfajiyar bishiyar mai girman gaske,
ina bawa cikina hakkinsa dan nasamu karfin samawa readers rahoto mai dumi ,
ina cikin wannan yanayin na bawa cikina hakkin sa ne wata hadaddiyar mota ko ince car
ta wuce da mugun gudu tamkar zata bar duniyan gaba daya,
motace wanda sai wane da wane ke hawanta da convoy
na wassu cars din ,
sai de da mamakina wannan car
din ita daya ce moreover car din ta gidan sarauta ne,
nayi comfirming haka ne daga jikin car plate din wanda yake dauke da tambarin wani mashahurin gawurceccen masarauta
Wanda ake zuba MULKI da SARAUTA Hadi da zallan IZZA,
hakan yasa nayi tunanin cewa there most be something that is going on there wanda nasan readers zasuji dadin labarin,
gudu wannan motar ta cigaba da yi har ta kure wannan kwaltan kafin ta karya kwana ta gangara wani jeji,
ta cigaba da kutsawa kamar kiftawa da bismillah wannan jejin ya canja fasali ya rikide ya koma jeji mai ban storo,
guri ne mai dan karen duhu tamkar dare ga wani bakin wata
dake karawa gurin duhu,
ga bishiyoyi da suka yi kawanya agun suma kansu bishiyoyin abun storo ne yadda suke kadawa sai ka ranste mutum ne yake mosti,
Bugu da wani guguwa dake tashi akai akai da wassu munanan halittu
amma da ikon rabbi wannan car
din ta cigaba da kutsawa bata staya ba sanda ta isa wani guri tamkar kauye sai de gida daya ne awannan guri wanda da alama ya diba dumbun shekaru agun,
da ganin ginin kasan bana yau neba gidan,
parking wannan car din yayi kafin aka bude cab din car din an kai akalla 5 min kafin na ciki ya fit,
MAI ZAN GANI
??????
abinda na gani ne ya mugun girgizani,
domin macene
ta fito daga wannan car din,
sai de baka ganin komai na jikinta sai bakar abayan data sanya ga nikab daya rufe mata face nata,
Batare da ya rufe dara daran eye balls
nata ba masu daukan hankali da firkitarwa,
hatta kafanta yana sanye da wani hottt designer snikers na manyan masu ji da zallan dukiya,
tafiya ta farayi cikin isa da gadara hakan ya tabbatar mun da tabbas ta hada da jinin sarauta,
kallo daya zaka mawa yanayin tafiyanta katabbatar tana da IZZA da GADARA hadi da karfin IKO,
ta cigaba da tafiyanta na nuna isa wanda ta shiga cikin wannan gidan da yake baki wuluk ba hasken nepa sai wuta dake masifan tashi kamar zaici babu,
batayi kasa a guiwa ba ta karasa gurin wannan wutan wanda wani mummuna halitta ke zaune gabanta yana ta zuba wa wutan wassu kayan surkulle wanda hakan yake kara ingiza wutan kamar yaci babu,
gaban wannan wutan ta zauna tana fuskanta wannan halittan da bazamu kirashi da mutum ba kai staye sabida wassu dalilai,
kanshi cike yake da gashi har gadon bayanshi giranshi ko har gemunshi gashin bakin shi kuwa har gemu stabar stayi ga uban gemu mai yawa da stayi jikin shi ba riga sai wando da kamar zani aka daura orange colour,
ya cigaba da iza wannan wutan da kayan stafinsa kafun can ya sarara,
ya daga cat eyes nashi ya zubasu akanta ya fara mata magana cikin wani yare da sanda na kasa kunne na da kyar na fahimci yaren india yake mata wato indiyanci ,
cikin yaren yace
"kin makara kinyi kuskure tun fariiii da baki bata wannan maganin ba na hana haihuwan gashi ya lalata komai,"
dan sadda kanta kasa tayi tace
"afuwarka nake nema ya shugabana,"
kara murtuke face nashi yayi da take dama a murtuke yace
"mai kuma kike bukata namiki yanzu bayan kin lalata komai duk da irin gargadin dana miki amma baki jiba mai kuma kike bukata yanzu kara,"
sadda kanta tayi kasa tamkar zata masa ruku'u tace
"ya shugbana ataimaka mun nasan nayi kuskuren afuwar ka nake nema ashirye nake dana dauka ko wani irin hukunci da taraa,"
kyalkyalewa yayi da dariyan bosawa HHHHH mai ban storo da firkitarwa kafin ya stagaita yace
"shikenna yanzu mai kike so ,"
dan muskutawa tayi ganin cewa anzo gandun data keso kafin tace
"so nake asata tabi duniya ya shugaba na,
Ta ware ta zamanto mahaukaciya tama bar kasan mu gaba daya tatafi can wani waje mai nisa,
yayan ta ko inaso a maidasu cikakkun yan duniya sannan zaman kasarmu ya gagaresu,
sai kuma inaso araba wannan alkawarin auren da akayi in bazai yuwu ba asasu su stana junansu,"
"wanna shine kadai abinda kike so,"
ya fada cikin razananniyar voice nashi mai sani rawar kerawa ni Queen Mahirah,
kai ta jijjiga mishi tace ehh ya shugaba na wani irin mugun dariya ya fashe dashi ya hau yin surkullenshi yana kiran wassu kalmomi mai wuyan fassarawa,
Bai Kaiga cimma burinshi ba take jikinshi ya fara amsa mishi,
da alama kidan ta sauya idon shi ya zama jaaaa kamar jan gauta shi kadai yasan mai yakeji,
shi kadai yasan azabar kidan dayake amsa wani irin azaba ne yakeji wanda shi kanshi ya kasa misalta irinshi,
ba kowa ke mishi wannan azabar ba sai aljanun daya tura wanda daga zuwansu suka hadu da Ayarr Allah hakan yasa suka ji raunuka sosai,
ganin irin azaban da suka sha ne yasaka su gudowa shine shima suka bashi nashi kason,
da kyar suka stagaita da azaban da suke mishi sai de ita sammm babu abinda take fahimta shiko bayan ya gama amsa ne ya yi saurin saita nustuwashi ya fara fesheta da cewa
"aiki ya kammala,"
murmushin jin dadi itako tayi ta fito da wassu yan rafan kudade masu dumbun yawa ta ajiye,
" yace hukuncin shine zaki bada jinin bayin masarautar ku sabon aure wa sarkin aljanu,"
dan sadda kanta kasa tayi ta ce a
an gama ya shugana,"
" zaki iya tafiya,"
kamar yadda ta shigo haka ta futa tana futa wani mummunan halitta ya bayyana agabansa da konan jiki ranshi abace yace
"ga abinda waccan biladaman ya mana ya kona mu ya kuma hanamu aiwatar da aikin mun ajikin matar,
yaran ne kawai muka samu daman shafansu shima dakyar,
tsanan ne mukayi nasaran sama dayar maganan aure ko ba fashi kamar yadda muka gaza hanasu zuwa duniya bamu isa mu hana wannan auren dauruwa ba don ba mutane ne kadai suka shaida wannan alkawari ba harda Ruhanai,
[ wato manyan musulman aljanu masu karfin iko] ,
dayan kuma mun samata abinda zai hanata zama a kasar shima hakan ya faru ne dan kaddaransu daya kasance haka dayan,
kaddaranta na nesa awajen kasar,
dayan kuma yana cikin kasan wannan yana nufin zasuyi rayuwa a kasashe maban ban ta,"
dan jijjiga kai yayi alaman gamsuwa
"itakuma fahhh wannan ai ya kamata ace itama ta amshi kidan da muka amsa,"
dan jijjiga kai yayi yace
"barta ba yanzu ba lokaci yana nan
zuwa ayanzu tana mana amfani dagazaran lokaci yayi itama ma zata amsa nata kidan,"
yana gama fadan haka ya fashe da wani mugun dariya Hahhahhahhhhahhh
RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE)
da mamaki zainab take kallon wannan lamari,
ganin Innani da kanta tace Hamma ya dauki wannan matar,
shiko bai direta ako ina ba sai kan gadon dakin,
Innani ta gyara mata kwanciyar ta suka shigo da babies din harda islam aka kwantar dasu a gadonsu na yara,
Innani ta kara gyara mata kwanciyarta,
ya kai akalla minti ashirin yana zaune yana kallon face nata rayuwarshi na baya ke dawo mishi lokacin yana tare da farin cikinshi yana tare da iyayen shi da yan uwanshi,
gaba daya yanayin shi ya sauya Fatima dake kallonshi sai taji yayi mugun bata tausayi har tayi dana sanin shareshi data yi,
muryan Innani ne yayi breaking silence da cewa
"Hamma tashi kaje ka huta ka debo gajiya kayi kwanka kadan kwanta,
ga abinci ma nasan angama ka kuma kwantar da hankalinka ba abinda zai sameta sai alkairi zata ji sauki kaji,"
gyada mata kai kawai yayi ya mike badan ya so ba kallon Fatima tayi tace
"Adda Manga tashi kije ki hada masa ruwan wanka ko,"
dan sadda kanta kasa tayi tace
"tohh,"
ahankali yace
"aa tabarshi ma zan iya ba saita wahalar da kanta ba,"
"mai ne ne kuma abin wahala a aikin lada Hamma,
taje ta maka man ai taji sauki,"
" aaa tabari kawai dan jimm tayi kafun tace Adda ta maka laifi ko,"
jijjiga kai yayi alaman aa ba abinda tamun
"bari naje,"
bai jira yaji amsar da zata maido mishi dashi ba yayi ficewarsa Innani tace
"Adda Manga kin mishi wani abun ko, yadda nasan Hamma baya musu,"
dago dara daran idonta
tayi da sukayi narai narai dasu kamar mai son kuka tace
"Umma da gaske ban mishi rashin kunya ba kawai de na dann......,"
" kindan mai Adda,"
"kawai de.......,"
" hmmm haba Adda kiji tausayin bawan Allahn nan man yana cikin damuwa fa,
in baki kwantar masa da hankali ba wa zai kwantar masa,
yau fa akalla shekara 9 tara rabonsa da ahalinsa yau kwatsam ya hadu da daya daga cikin su ai dole yayi murna,
yana da kyau muna kyautta zaton mu akullum ban sanki da sauran fushi ba nasanki da hakuri da juriya Adda na,"
fashewa tayi da kuka
tace
"Allah Umma na gagara jurewa ne,
naji storo ne kar in rasa shi ina storon faruwar hakan,"
janyota jikinta Innani tayi dan tabbas ta fahimci kishi ke dawainiya da ita,
lallashinta ta shiga yi har tasamu ta yi shiru aka kuma yi saa ta fahimce ta,
saboda Fatima mutum ne mai hakurin gaske da juriya ga zurfin ciki da kauda kai,
"ki tabbatar anjima kinje kin bashi hakuri karki bari ya kwana dake aranshi,"
" tohhh,"
shine kawai abinda tace kallon zainab data zauna adakin tana sauraron duk abinda akeyi Innani tayi tace
"ki hada mata ruwan wanka,"
dan turo baki
gaba tayi ta tashi ta shiga toilet din sai kumbure kumbure takeyi tana saka da warwara a heart nata gameda abinda ta gani azahiri da wanda ta saurara,
tasan tabbas ayanzu batada wani madogara tunda har an gane cewa yar uwarsane ita tasan shirinta ya lalace ayanzu komai zatayi abanza ne don yadda Innani ke kaunar Hamma tasan bazata taba barin wani abu marar kyau yayi tasiri azuciyanta ba akansu,
tohh ita ya zatayi yanzu haka ta gama hada ruwan wankan tana karantawasilar jaki,
Innani ta taimakawa Fatima ta shiga wankan tayi ta futo ta shirya cikin kaya marar nauyi,
aka kawo mata abinci taci ,
sai bayan azahar Zulaihat ta farka bakinta dauke da salati da Fatima da ke zaune akan gadon ta fara cin karo murmushi fatima ta sakar mata tace
" sannu kin tashi ya jikin??,"
" da sauki,"
kawai ta iya cewa ta zauna tana bin ko ina da kallo tana kokarin tuna binda ya faru
"akwai inda ke miki ciwo ne,"
murmushi tayi tace
"aa na gode da kulawarki,"
tace
" ba komai is my duty ai ke yar uwace agareni ba godiya stakaninmu,"
murmushi kawai ta mata suna cikin haka sai ga Innani ta shigo dakin ta karasa inda take tace
"aa yan biyu maman yan biyu kin tashi ne ya jikin??,"
ahankali tace
"da sauki,"
" tohh Allah kara sauki bari a hada miki ruwan wanka ko ,"
gyada mata kai kawai tayi dan ita mamaki ma suke bata,
she wonder were Akhie yasamu wayannan mutane masu kirki haka tana cikin tunanin saiga Innani ta fito daga bathroom ta iso inda take ta taimaka mata ta mike ta cire kayanta ta kaita bathroom din,
atakaice de ita tamata wanka ranan ta shiryata ta kuma bata abinci da shayi mai kauri aiko nan taji ta koshi,
sai wani son matar ya kara shiganta wani girma da daraja ta kara a idonta ata kaice sai bayan ishaa suka samu hallaruwa kamar yadda chief ya bukata,
kowa ya hallara sai de banda zainab da faruq wato little wanda bai wuni acikin gidan ba yaso yin hakan dan ya kasance da aunty shi da twins sai de an hanshi don kar ya dameta.
An bude taro da addua inda chief ya fara da cewa
"tohh de zamu so muji labarin yadda akayi kika shiga wannan hali amma kafun nan bari mu fara da gabatar miki da kanmu da asalinmu dan mu cire ki daga duhu,
nasan kina mamakin abubuwa da yawa game da mu kina kuma da tambayoyi da yawa,
tohh yanzu zan amsa miki su inshaallah.
tohh fahh readers nasan kuma kuna da naku tambayoyin kamar haka
waye Zulaihat da yayanta
suwa suka so kasheta
wa ya sasu wannan aikin?
Mai ne ne dalilin mahaifin little na bari familyn su???
dan wani family ne shi
wacece wannan matar wa kuma take so cutar wa
wani alkawarin aure suke magana akai
mai ne ne kuma kaddaran wannan yarinya
MU HADU A NEXT PAGE DON AMSA MUKU TAMBAYOYIN KU
QUEEN MAHIRAH IDRISS
Follow this link tojoin my WhatsApp group and
me with comment and react
https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow
ina bawa cikina hakkinsa dan nasamu karfin samawa readers rahoto mai dumi ,
ina cikin wannan yanayin na bawa cikina hakkin sa ne wata hadaddiyar mota ko ince car
ta wuce da mugun gudu tamkar zata bar duniyan gaba daya,
motace wanda sai wane da wane ke hawanta da convoy
na wassu cars din ,
sai de da mamakina wannan car
din ita daya ce moreover car din ta gidan sarauta ne,
nayi comfirming haka ne daga jikin car plate din wanda yake dauke da tambarin wani mashahurin gawurceccen masarauta
Wanda ake zuba MULKI da SARAUTA Hadi da zallan IZZA,
hakan yasa nayi tunanin cewa there most be something that is going on there wanda nasan readers zasuji dadin labarin,
gudu wannan motar ta cigaba da yi har ta kure wannan kwaltan kafin ta karya kwana ta gangara wani jeji,
ta cigaba da kutsawa kamar kiftawa da bismillah wannan jejin ya canja fasali ya rikide ya koma jeji mai ban storo,
guri ne mai dan karen duhu tamkar dare ga wani bakin wata
dake karawa gurin duhu,
ga bishiyoyi da suka yi kawanya agun suma kansu bishiyoyin abun storo ne yadda suke kadawa sai ka ranste mutum ne yake mosti,
Bugu da wani guguwa dake tashi akai akai da wassu munanan halittu
amma da ikon rabbi wannan car
din ta cigaba da kutsawa bata staya ba sanda ta isa wani guri tamkar kauye sai de gida daya ne awannan guri wanda da alama ya diba dumbun shekaru agun,
da ganin ginin kasan bana yau neba gidan,
parking wannan car din yayi kafin aka bude cab din car din an kai akalla 5 min kafin na ciki ya fit,
MAI ZAN GANI
??????
abinda na gani ne ya mugun girgizani,
domin macene
ta fito daga wannan car din,
sai de baka ganin komai na jikinta sai bakar abayan data sanya ga nikab daya rufe mata face nata,
Batare da ya rufe dara daran eye balls
nata ba masu daukan hankali da firkitarwa,
hatta kafanta yana sanye da wani hottt designer snikers na manyan masu ji da zallan dukiya,
tafiya ta farayi cikin isa da gadara hakan ya tabbatar mun da tabbas ta hada da jinin sarauta,
kallo daya zaka mawa yanayin tafiyanta katabbatar tana da IZZA da GADARA hadi da karfin IKO,
ta cigaba da tafiyanta na nuna isa wanda ta shiga cikin wannan gidan da yake baki wuluk ba hasken nepa sai wuta dake masifan tashi kamar zaici babu,
batayi kasa a guiwa ba ta karasa gurin wannan wutan wanda wani mummuna halitta ke zaune gabanta yana ta zuba wa wutan wassu kayan surkulle wanda hakan yake kara ingiza wutan kamar yaci babu,
gaban wannan wutan ta zauna tana fuskanta wannan halittan da bazamu kirashi da mutum ba kai staye sabida wassu dalilai,
kanshi cike yake da gashi har gadon bayanshi giranshi ko har gemunshi gashin bakin shi kuwa har gemu stabar stayi ga uban gemu mai yawa da stayi jikin shi ba riga sai wando da kamar zani aka daura orange colour,
ya cigaba da iza wannan wutan da kayan stafinsa kafun can ya sarara,
ya daga cat eyes nashi ya zubasu akanta ya fara mata magana cikin wani yare da sanda na kasa kunne na da kyar na fahimci yaren india yake mata wato indiyanci ,
cikin yaren yace
"kin makara kinyi kuskure tun fariiii da baki bata wannan maganin ba na hana haihuwan gashi ya lalata komai,"
dan sadda kanta kasa tayi tace
"afuwarka nake nema ya shugabana,"
kara murtuke face nashi yayi da take dama a murtuke yace
"mai kuma kike bukata namiki yanzu bayan kin lalata komai duk da irin gargadin dana miki amma baki jiba mai kuma kike bukata yanzu kara,"
sadda kanta tayi kasa tamkar zata masa ruku'u tace
"ya shugbana ataimaka mun nasan nayi kuskuren afuwar ka nake nema ashirye nake dana dauka ko wani irin hukunci da taraa,"
kyalkyalewa yayi da dariyan bosawa HHHHH mai ban storo da firkitarwa kafin ya stagaita yace
"shikenna yanzu mai kike so ,"
dan muskutawa tayi ganin cewa anzo gandun data keso kafin tace
"so nake asata tabi duniya ya shugaba na,
Ta ware ta zamanto mahaukaciya tama bar kasan mu gaba daya tatafi can wani waje mai nisa,
yayan ta ko inaso a maidasu cikakkun yan duniya sannan zaman kasarmu ya gagaresu,
sai kuma inaso araba wannan alkawarin auren da akayi in bazai yuwu ba asasu su stana junansu,"
"wanna shine kadai abinda kike so,"
ya fada cikin razananniyar voice nashi mai sani rawar kerawa ni Queen Mahirah,
kai ta jijjiga mishi tace ehh ya shugaba na wani irin mugun dariya ya fashe dashi ya hau yin surkullenshi yana kiran wassu kalmomi mai wuyan fassarawa,
Bai Kaiga cimma burinshi ba take jikinshi ya fara amsa mishi,
da alama kidan ta sauya idon shi ya zama jaaaa kamar jan gauta shi kadai yasan mai yakeji,
shi kadai yasan azabar kidan dayake amsa wani irin azaba ne yakeji wanda shi kanshi ya kasa misalta irinshi,
ba kowa ke mishi wannan azabar ba sai aljanun daya tura wanda daga zuwansu suka hadu da Ayarr Allah hakan yasa suka ji raunuka sosai,
ganin irin azaban da suka sha ne yasaka su gudowa shine shima suka bashi nashi kason,
da kyar suka stagaita da azaban da suke mishi sai de ita sammm babu abinda take fahimta shiko bayan ya gama amsa ne ya yi saurin saita nustuwashi ya fara fesheta da cewa
"aiki ya kammala,"
murmushin jin dadi itako tayi ta fito da wassu yan rafan kudade masu dumbun yawa ta ajiye,
" yace hukuncin shine zaki bada jinin bayin masarautar ku sabon aure wa sarkin aljanu,"
dan sadda kanta kasa tayi ta ce a
an gama ya shugana,"
" zaki iya tafiya,"
kamar yadda ta shigo haka ta futa tana futa wani mummunan halitta ya bayyana agabansa da konan jiki ranshi abace yace
"ga abinda waccan biladaman ya mana ya kona mu ya kuma hanamu aiwatar da aikin mun ajikin matar,
yaran ne kawai muka samu daman shafansu shima dakyar,
tsanan ne mukayi nasaran sama dayar maganan aure ko ba fashi kamar yadda muka gaza hanasu zuwa duniya bamu isa mu hana wannan auren dauruwa ba don ba mutane ne kadai suka shaida wannan alkawari ba harda Ruhanai,
[ wato manyan musulman aljanu masu karfin iko] ,
dayan kuma mun samata abinda zai hanata zama a kasar shima hakan ya faru ne dan kaddaransu daya kasance haka dayan,
kaddaranta na nesa awajen kasar,
dayan kuma yana cikin kasan wannan yana nufin zasuyi rayuwa a kasashe maban ban ta,"
dan jijjiga kai yayi alaman gamsuwa
"itakuma fahhh wannan ai ya kamata ace itama ta amshi kidan da muka amsa,"
dan jijjiga kai yayi yace
"barta ba yanzu ba lokaci yana nan
zuwa ayanzu tana mana amfani dagazaran lokaci yayi itama ma zata amsa nata kidan,"
yana gama fadan haka ya fashe da wani mugun dariya Hahhahhahhhhahhh
RUGAR HARDO BELLO (KANO STATE)
da mamaki zainab take kallon wannan lamari,
ganin Innani da kanta tace Hamma ya dauki wannan matar,
shiko bai direta ako ina ba sai kan gadon dakin,
Innani ta gyara mata kwanciyar ta suka shigo da babies din harda islam aka kwantar dasu a gadonsu na yara,
Innani ta kara gyara mata kwanciyarta,
ya kai akalla minti ashirin yana zaune yana kallon face nata rayuwarshi na baya ke dawo mishi lokacin yana tare da farin cikinshi yana tare da iyayen shi da yan uwanshi,
gaba daya yanayin shi ya sauya Fatima dake kallonshi sai taji yayi mugun bata tausayi har tayi dana sanin shareshi data yi,
muryan Innani ne yayi breaking silence da cewa
"Hamma tashi kaje ka huta ka debo gajiya kayi kwanka kadan kwanta,
ga abinci ma nasan angama ka kuma kwantar da hankalinka ba abinda zai sameta sai alkairi zata ji sauki kaji,"
gyada mata kai kawai yayi ya mike badan ya so ba kallon Fatima tayi tace
"Adda Manga tashi kije ki hada masa ruwan wanka ko,"
dan sadda kanta kasa tayi tace
"tohh,"
ahankali yace
"aa tabarshi ma zan iya ba saita wahalar da kanta ba,"
"mai ne ne kuma abin wahala a aikin lada Hamma,
taje ta maka man ai taji sauki,"
" aaa tabari kawai dan jimm tayi kafun tace Adda ta maka laifi ko,"
jijjiga kai yayi alaman aa ba abinda tamun
"bari naje,"
bai jira yaji amsar da zata maido mishi dashi ba yayi ficewarsa Innani tace
"Adda Manga kin mishi wani abun ko, yadda nasan Hamma baya musu,"
dago dara daran idonta
tayi da sukayi narai narai dasu kamar mai son kuka tace
"Umma da gaske ban mishi rashin kunya ba kawai de na dann......,"
" kindan mai Adda,"
"kawai de.......,"
" hmmm haba Adda kiji tausayin bawan Allahn nan man yana cikin damuwa fa,
in baki kwantar masa da hankali ba wa zai kwantar masa,
yau fa akalla shekara 9 tara rabonsa da ahalinsa yau kwatsam ya hadu da daya daga cikin su ai dole yayi murna,
yana da kyau muna kyautta zaton mu akullum ban sanki da sauran fushi ba nasanki da hakuri da juriya Adda na,"
fashewa tayi da kuka
tace
"Allah Umma na gagara jurewa ne,
naji storo ne kar in rasa shi ina storon faruwar hakan,"
janyota jikinta Innani tayi dan tabbas ta fahimci kishi ke dawainiya da ita,
lallashinta ta shiga yi har tasamu ta yi shiru aka kuma yi saa ta fahimce ta,
saboda Fatima mutum ne mai hakurin gaske da juriya ga zurfin ciki da kauda kai,
"ki tabbatar anjima kinje kin bashi hakuri karki bari ya kwana dake aranshi,"
" tohhh,"
shine kawai abinda tace kallon zainab data zauna adakin tana sauraron duk abinda akeyi Innani tayi tace
"ki hada mata ruwan wanka,"
dan turo baki
gaba tayi ta tashi ta shiga toilet din sai kumbure kumbure takeyi tana saka da warwara a heart nata gameda abinda ta gani azahiri da wanda ta saurara,
tasan tabbas ayanzu batada wani madogara tunda har an gane cewa yar uwarsane ita tasan shirinta ya lalace ayanzu komai zatayi abanza ne don yadda Innani ke kaunar Hamma tasan bazata taba barin wani abu marar kyau yayi tasiri azuciyanta ba akansu,
tohh ita ya zatayi yanzu haka ta gama hada ruwan wankan tana karantawasilar jaki,
Innani ta taimakawa Fatima ta shiga wankan tayi ta futo ta shirya cikin kaya marar nauyi,
aka kawo mata abinci taci ,
sai bayan azahar Zulaihat ta farka bakinta dauke da salati da Fatima da ke zaune akan gadon ta fara cin karo murmushi fatima ta sakar mata tace
" sannu kin tashi ya jikin??,"
" da sauki,"
kawai ta iya cewa ta zauna tana bin ko ina da kallo tana kokarin tuna binda ya faru
"akwai inda ke miki ciwo ne,"
murmushi tayi tace
"aa na gode da kulawarki,"
tace
" ba komai is my duty ai ke yar uwace agareni ba godiya stakaninmu,"
murmushi kawai ta mata suna cikin haka sai ga Innani ta shigo dakin ta karasa inda take tace
"aa yan biyu maman yan biyu kin tashi ne ya jikin??,"
ahankali tace
"da sauki,"
" tohh Allah kara sauki bari a hada miki ruwan wanka ko ,"
gyada mata kai kawai tayi dan ita mamaki ma suke bata,
she wonder were Akhie yasamu wayannan mutane masu kirki haka tana cikin tunanin saiga Innani ta fito daga bathroom ta iso inda take ta taimaka mata ta mike ta cire kayanta ta kaita bathroom din,
atakaice de ita tamata wanka ranan ta shiryata ta kuma bata abinci da shayi mai kauri aiko nan taji ta koshi,
sai wani son matar ya kara shiganta wani girma da daraja ta kara a idonta ata kaice sai bayan ishaa suka samu hallaruwa kamar yadda chief ya bukata,
kowa ya hallara sai de banda zainab da faruq wato little wanda bai wuni acikin gidan ba yaso yin hakan dan ya kasance da aunty shi da twins sai de an hanshi don kar ya dameta.
An bude taro da addua inda chief ya fara da cewa
"tohh de zamu so muji labarin yadda akayi kika shiga wannan hali amma kafun nan bari mu fara da gabatar miki da kanmu da asalinmu dan mu cire ki daga duhu,
nasan kina mamakin abubuwa da yawa game da mu kina kuma da tambayoyi da yawa,
tohh yanzu zan amsa miki su inshaallah.
tohh fahh readers nasan kuma kuna da naku tambayoyin kamar haka
waye Zulaihat da yayanta
suwa suka so kasheta
wa ya sasu wannan aikin?
Mai ne ne dalilin mahaifin little na bari familyn su???
dan wani family ne shi
wacece wannan matar wa kuma take so cutar wa
wani alkawarin aure suke magana akai
mai ne ne kuma kaddaran wannan yarinya
MU HADU A NEXT PAGE DON AMSA MUKU TAMBAYOYIN KU
QUEEN MAHIRAH IDRISS
Follow this link tojoin my WhatsApp group and
me with comment and react
https://chat.whatsapp.com/EPeM4KtGCoJ9mrYw1Avfow