Sashe 15
The Two Lights Part 1 Complete Hausa Novel · about 11 min read
NIGERIA [ RUGAR HARDO BELLO]
Around 2 muka tashi daga school din Auwal yazo ya dauke mu ya mai da mu gida.
kamar kullum Innani muka samu a gidaan Jaddi ya tafi masjid ciki muka shiga muka yi wanka muka shirya cikin kaya mara nauyi,
as always farlo muka dawo kowa da abinda yakeyi kamar kullum Islam na danne danne abinta a phone nata niko ina amfani da laptop dina sai ya zama kowa da abinda yakeyi,
muna cikin wannan zaman kuramen sai ga Innani sun shigo da Barira hannunta dauke da wani hadadden basket na abinci ta dire shi a stakar farlon.
Innani ne ta rafka uban salati
"ohh ni Nana Khadijaatu ina ganin ikon Allah anan yara sun dauki halin yahudu da nasara akansu kamar wassu makiya kuna zaune sai kace maasu jin haushin juna,
kai ni kam da sake da ranan Allah ake kokarin raba zumunci,"
sake baki
nayi galala ina kallonta,
Islam ko kallo daya ta mata ta dauke kanta ta cigaba da binda takeyi
"iko sai lillahi rabbani wai ba dama mutane su kebe sai ahau zazzaga da ko zazzafi ni naga ikon God,
shikenan sai muyi ta zuba kamar kurna
"tohh iyan zaran zance in baku zuba kamar kurna ba ai kwadan tattauna shaanin rayuwa,"
hmmm wai shaanin rayuwa name kenan akwai shaanin da ya wuce kowa yayi harkan gabansa ne,
"dama ai haka zaki ce nikam shikenan tawa ta kare wayannan yahudawan sun lalatamun zuria wai yaro ba dama kamasa magana sai ya mayar maka,"
tana magana ne cikin kuka irinna stoffi na neman magana
ohhh God of mercy ni Mahnoor ina kallon ikon Allah anan kai wannan stohuwar kina da problem wallahi ni
" humm zaki fada haka mana tunda yahudu sun shanyeki har wai ina da piribilem,"
kasakai nayi ina kare mata kallo kai kawai na jijjiga nace
Allah de yayi albarka a Jaddi ba karamin kokari yayi ba na hakurin zama dake wallahi Allah saka masa da Aljanna
"eyyehh ni baa ce nayi kokarin zama da shi ba sai shinae zaa wani saaka mishi albarka,"
hmmm inna biyeki bakina zai yi ciwo wallahi,
na yi magana yayin da nake sauka kasa na zauna gaban abincin daa Barira ta ajiye na bude food flaask din wanda yake dauke da hadadden dafin kaza ina da tabbacin innani ne tayi da hannunta yanda kamshi ke tashi har wani haadiyan saliva nake,
ba bata lokaci na dauaki plate da serving spoon na zuba deden wanda zai isheni da kunun kaya wanda yaci kwakwa da dabino,
batare dana bi takan Innani da zancenta baya karewa ba na hau bawa cikina hakkinsa,
Islam ma saukowa tayi ta jona ni
"tohhh iyan miskilanci abinda aka iya kenan aci akoshi ba abinda akecewa sai danne dannen munafurci,"
ba wanda ya kula ta har ta karaashi mitarta ta gama ta fice mun ci abinci ko takan shinkafa da miyan ma bamu bi ba munkoshi da nama munyi hani'an Innani ta dawo flaask din shinkafan ta bude ta ce
"dama nasan zaa rinaa ai yara kamar yayan mayu sai cin nama baza kuci abinda zai sa kuyi jiki ba sai cin nama gakunan zagalau zagalau kamar bishiyan dibino,
sai stayi ba jiki da uban kirji kamar jaka ga uban kunkumi kamar kujeran stakar gida,"
for the first time Islam ta daga kai taga Innani ta tabe baki tace
cikakkun mata kenan wanda ke sa maza sakin layi,"
sake baki Innani tayi tace
" ahakan,"
ehh fahh hakan ko kina tan tama ne
zumburo baki Innani tayi tace "kyaji dashi yar costi da shegen zaran zance,"
hmm hajiya innancy kenan in batayi magana ba kice miskila tayi kince zarar zance baa iya miki kamar stohuwar babur
"ku kuka sani yan stelen uwa kunga tafiya ta kuma ku tabbata yau ku zaku dafa aabinci agidan nan dan bazai yiwu ace yan mata kamar ku basa aikin komai ba wanda ko yau ko gobe in miji ya fito zaa iya musu aure,
ku zauna kasakai bakwa komai bazai yiwu ba baku iya komai ba sai danne dannen munfurci ,
kajimin stohuwar nan mune bamu iya komai din ba loakcin da kika kori Barira ai naga ke kike komai agidan ko,
" wai fada baizo ba gori yazo gorin aiki zakimin yar costi,"
anyi din ai tuna tar dake nake don naga stufar nan ta fara dagula miki lissafi
"tohh ko made mai ne ne sai kunyi abinci yau a gidan nan,"
tohhh munji zamuyi Allah raka taki gona stohuwa kawaai
"wato wannan yahh da rashin mutunci kike shegen stiwan stiya mutum ba dama amasa zance sai ya mayar,"
hmm murmushi nayi nace Innani kenan ai in kura ya manta barewa bai manta ba,
anan dake kika ce dani baki yadda wani ya fadamun zance batare da mayar masa ba,
baki yadda ba galala
Innani ta sake baki tana kallonta tace
"lalle kam kuma shine nace kici mutun cin har da ni yar costi ai nace in mutum ya fada miki bakin zance ban yadda kiyi shiruu ba,"
tohhh ke farar zance kike fada mun da zanyi shiruu in ganki ai kema kin san barewa bazai yi gudu danshi yayi rarrafe ba gado kuma ba karam bani ni bane,
bata ce komai ba ta kama hanyan futa sanda ta futa ta leko tace
"kuma wallahi ku fito kuyi abincin dare,"
murmushin Daya kusan daskarar dani Islam ta sake tace
"kuna dasawa keda mutuniyarki ,"
hajia Innancy kike ji muyi fada muyi dadi Allah kaunarta nake yi ina jinta a qalbi na ita din ne sai a sulo in baka bata wuta ba zata karka da bakin ciki,
amma irin kaunar data ke nuna mun ko Momy data haifeni bata nuna munshi,
har yau in bani da lafiya ta ringa kuka kenan kuma haka zata kwana idonta biyu tana gadina,
.adalilina fa suka raba gari da dan uwanta suka dena zumunci ta raba gari dasu dame zan saka mata a duniya,
bani dashi wallahi murmushi kawai Islam tayi ita kanta ta shaida kaunar dake stakanin Innani da Mahnoor baa shiga stakaninsu ko kadan in ma kashiga kai zakaji kunya.
ba tare da sun bi kan zancenta ba na girki ba suka cigaba da harkan gabansu bawai dan baza suyi ba aa lokacin ne da saura dan ko laasar ma baayi ba infact kaarfe 2 nema kaawai rikicin ta ne ya mosta.
CAIRO [ EGYPT]
Kamar yadda ya fada hakan kuwa akaayi sun yi shiri zasu je Egypt wato Capital na Cairo anan Sultan Muhd Habibullah ke rayuwa shida matarsa da kuma babban dansa Malik Sultan.
wannan itace daya daga cikin rules na Kingdom din sarki ne kadai ke rayuwa a Kingdom shida iyalinsa wanda ke Cairo wato City na Kasar Egypt,
.alokacin da yayi murabus kuwa zai koma Egypt da zama inda acan ma wata mashahuriyar Kingdom din ne sai de na Cairo ita keda ikon zartar da hukunci,
ta kasance daya daga cikin shahararrun Masarauta a duniya wanda ke dauke da tarihi tun kaka da kakan ni ta kuma kasance Masarauta na fari ko ince larabawa na farko wanda tarihi ta shaida su ta hanyar hada jini suka fara da FULANIN NIGERIA,
maana su ruwa biyu ne wato HALFCASS hakan ya farune da dadewa tun lokacin SULTAN ABDULMALIK DA MATARSA MALIKAT ZULAIHAT wanda ta kasance cikakiyar bafulatana na kasa
r Nigeria ya ga sarkin Kano.
Sultan Salahuddeen ya sanar wa iyayen sa cewa suna hanya zasu zo dan tattauna wani magana mai mahimmance,
ta bangarensu sun gama shiri ayanzu jira kawai suke ta tashi daga bacci,
suna zaune adakin sun sata gaba sai kallonta suke tayi,
dan mosti taa fara wato alaman zata tashi daga bacci ahankali ta bude lulu eyes dinta ta zuba su a fuskar Malikat Najda,
[ Queen Najda]
murmushi mai kayatarwa ta sake tace
"Momy,"
tana kokarin tashi da sauri ta tallafeta itama murmushin takeyi tace
"kintashi Binti ya kike ya jiki,"
murmushi kawai take sakewa kamar zaucecciya gyaran muryan dayayi ne yasa ta juyawa aiko tana kallonsa ta kan kame Malikat Najda tana boyewa ajikinta
"shhh dont be arfraid sweery he wont hurt you he is your Father,"
ahankali kamar Mai koyon magana tace
" Father"
gyada mata kai tayi tace
"your Dady,"
" my Dady ,"
ta fada tana murmushi tana mika masa hannunta alaman ya kama batare da tabar jikin Malikat ba sai ta zamto tamkar baby mai dafa,
.mastowa yayi kusa da ita ya kama hannunta da kyau yace
"how are you little one,"
.murmushi kawai take sakewa tace
"I love you Dady and Momy,"
murmushin da basu shirya yiba suka sake lokaci daya a kusan tare suka ce
"we love you too sweery ,"
murmushi take ta sakewa kamar mai tallen maclean
"okay now lets dress you up RINAA,"
[ Queen]
mikewa tayi da ita ta wuce dressing aroom don shiryata Sultan Salahuddeen sai binsu yakeyi da kallo tamkar zai maidasu cikinsa haka yakeji wani farin ciki ya keji marar misaltuwa
[ sai yanzu ni mahirah nake kallon kurilla a dakin ]
wani irin jibgegen daaki ne mai dauke da Royal faint da Royal furnitures wato golden colour ne da dark blue,
gadon jibgege ne inka ganshi kamar da gold aka yi wani hadadden labule ne yake kewaye da gadon,
acikin dakin harda farlo madaidai ci da jibgegen plasma tv,
akwai dressing room wanda anan closet yake sai tafkeken toilet wanda da zaran ka shiga zaka manta a wani duniya kake don sam baiyi kama da bathroom ba,
staya zayyano muku kyan wannan room din bata lokaci ne cikin kankanin lokaci ta shiryata cikin abaya Maroon colour wanda yabi laafiyar jikinta da surarta ya kwanta kyakkyawan gashinta yasha gyara sai tashin kamshi yakeyi
"Mashaallah,"
shine abinda Sultan Salahuddeen yac
" kunyi kyau you look so amazing ,"
cikin murmushin da baya daukewa a face nata tace
"thank you Dady,"
" okayy lets go nasan right know guard are waiting for us,"
veil dinta ta yafa mata suka sata a stakiya suka fito daga dakin acikin tan kamemen farlon suka bayyana kafun shima suka fito saukowa sukayi daga stairs cikin wani katon farlo wanda sai ka kure tafaiya kaafaun kasamu kujeran zama bayan wuce farlo biyu da sukayi,
suna saukowa servant suka hau basu gaisuwa sai de hannu kawai suka daga musu har suka futo balcony na gidan inda convoy na hadaddun cars ke jiransu carpet aka shifida musu wanda ya kaisu har gaban car din su da sauri guard suka bude musu kofan car din suka shiga suka dau hanya suna tafiya cikin isa da gadara,
basu staya a ko ina ba sai CAIRO INTERNATIONAL AIRPOT inda aka tana da don parking sukayi parking like always guard ne suka fito suka shinfida centre carpet mai tashin kamshi har cikin airpot din carpet din ya karasa kawanya suka musu hagu da dama suka stattaya aka bude musu cab din car din suka fito
*Mashaallah *
shine abinda na fadi ba karamin kyau sukayi ba Sultan Salahuddeen yana sanya da farar jallabiya sai wani bakin kimono irinta larabawa sai de wannan ya banbanta dana sauran wannan na maabota mulki da sarauta kadai ke sashi,
kanshi ko da hirami wacce aka nadeta yanda larabwa keyi sai de nashi abin nadin tamkar da ruwan gold akayi daga gaban akwai wani dan abu tamkar maballin riga sai de nashi dadan fadi kana gani kasan ba karamin kudi bane wannan abun,
hannunshi ko wani agogone designer wanda sai masu hanu da shuri ke sawa haka takalmin kafanshi wanda yake cover shoe mai daukan hankalin mai kallonsa da tafiya da imani,
wani ni'imanceccen kamshi ne ke tashi daga jikinshi fuskanshi sai fidda haske da annuri yakeyi,
daga gefenshi kuwa Sultana Najda ne ke sanye cikin shigan alfarma wata hadaddiyar fitted gown ne fari wanda yasha bead work sai sheki suke da daukan ido asaman wannan fitted gown din kuwa alkyabba ce wanda basu da maraba da gown din shima fari ne yasha bead work bai kasance katoba ya kasance daidai jikinta da belt nashi da aka daura sai ya zamanto kamar kimono,
kanta anyi rolling da white veil ya fito da cute face nata mai cike da annuri a stakiyansu abun kaunar su ce wato SAFEERA itama na saanye da abaya maroon colour wanda yasha arnen stones masu daukan ido da canja launi,
kanta an yane mata da veil,
sun cigaba da tafiya cikin isa da takama har cikin airpot din wanda jirgi su kawai yake jira dama private jet ne,
jagora aka musu har cikin jirgi wanda yake tamkar aljannan duniya sai baza kamshi yake basu bata lokaci ba suka dau hanyan zuwa Egypt.
CAIRO [ EGYPT]
wassu hadaddun royal cars ne wanda akalla sunkai 15 suke jiran jirgin Sultan Salahuddeen tayi landin don su kaisu masaukinsu wato SULTAN ABDUMALIK ROYAL ESTATE.
basu wani dau dogon lokaci ba jet din tayi landing cikin kankanin lokaci security suka cikaa gurin sanda aka gama cajewa tas kafun SULTAN, SULTANA DA AMIRA suka fito daga jet din,
tana makale jikin SULTANA tun dazun don astorace take ganin jamaa dayawaa agun gani take tamkar zasu cinyeta danya,
har car aka rakasu suka shiga suka dau hanya zuwa SULTAN ABDULMALIK ROYAL ESTATE.
END OF PAGE 13
Queen Mahirah
Comment and share
THE TWO LIGHT
[RIKICIN GIDAN SARAUTA
BY;QUEEN MAHIRAH IDRISS
?26 ?January, ?2024
9:31:16 PM
Around 2 muka tashi daga school din Auwal yazo ya dauke mu ya mai da mu gida.
kamar kullum Innani muka samu a gidaan Jaddi ya tafi masjid ciki muka shiga muka yi wanka muka shirya cikin kaya mara nauyi,
as always farlo muka dawo kowa da abinda yakeyi kamar kullum Islam na danne danne abinta a phone nata niko ina amfani da laptop dina sai ya zama kowa da abinda yakeyi,
muna cikin wannan zaman kuramen sai ga Innani sun shigo da Barira hannunta dauke da wani hadadden basket na abinci ta dire shi a stakar farlon.
Innani ne ta rafka uban salati
"ohh ni Nana Khadijaatu ina ganin ikon Allah anan yara sun dauki halin yahudu da nasara akansu kamar wassu makiya kuna zaune sai kace maasu jin haushin juna,
kai ni kam da sake da ranan Allah ake kokarin raba zumunci,"
sake baki
nayi galala ina kallonta,
Islam ko kallo daya ta mata ta dauke kanta ta cigaba da binda takeyi
"iko sai lillahi rabbani wai ba dama mutane su kebe sai ahau zazzaga da ko zazzafi ni naga ikon God,
shikenan sai muyi ta zuba kamar kurna
"tohh iyan zaran zance in baku zuba kamar kurna ba ai kwadan tattauna shaanin rayuwa,"
hmmm wai shaanin rayuwa name kenan akwai shaanin da ya wuce kowa yayi harkan gabansa ne,
"dama ai haka zaki ce nikam shikenan tawa ta kare wayannan yahudawan sun lalatamun zuria wai yaro ba dama kamasa magana sai ya mayar maka,"
tana magana ne cikin kuka irinna stoffi na neman magana
ohhh God of mercy ni Mahnoor ina kallon ikon Allah anan kai wannan stohuwar kina da problem wallahi ni
" humm zaki fada haka mana tunda yahudu sun shanyeki har wai ina da piribilem,"
kasakai nayi ina kare mata kallo kai kawai na jijjiga nace
Allah de yayi albarka a Jaddi ba karamin kokari yayi ba na hakurin zama dake wallahi Allah saka masa da Aljanna
"eyyehh ni baa ce nayi kokarin zama da shi ba sai shinae zaa wani saaka mishi albarka,"
hmmm inna biyeki bakina zai yi ciwo wallahi,
na yi magana yayin da nake sauka kasa na zauna gaban abincin daa Barira ta ajiye na bude food flaask din wanda yake dauke da hadadden dafin kaza ina da tabbacin innani ne tayi da hannunta yanda kamshi ke tashi har wani haadiyan saliva nake,
ba bata lokaci na dauaki plate da serving spoon na zuba deden wanda zai isheni da kunun kaya wanda yaci kwakwa da dabino,
batare dana bi takan Innani da zancenta baya karewa ba na hau bawa cikina hakkinsa,
Islam ma saukowa tayi ta jona ni
"tohhh iyan miskilanci abinda aka iya kenan aci akoshi ba abinda akecewa sai danne dannen munafurci,"
ba wanda ya kula ta har ta karaashi mitarta ta gama ta fice mun ci abinci ko takan shinkafa da miyan ma bamu bi ba munkoshi da nama munyi hani'an Innani ta dawo flaask din shinkafan ta bude ta ce
"dama nasan zaa rinaa ai yara kamar yayan mayu sai cin nama baza kuci abinda zai sa kuyi jiki ba sai cin nama gakunan zagalau zagalau kamar bishiyan dibino,
sai stayi ba jiki da uban kirji kamar jaka ga uban kunkumi kamar kujeran stakar gida,"
for the first time Islam ta daga kai taga Innani ta tabe baki tace
cikakkun mata kenan wanda ke sa maza sakin layi,"
sake baki Innani tayi tace
" ahakan,"
ehh fahh hakan ko kina tan tama ne
zumburo baki Innani tayi tace "kyaji dashi yar costi da shegen zaran zance,"
hmm hajiya innancy kenan in batayi magana ba kice miskila tayi kince zarar zance baa iya miki kamar stohuwar babur
"ku kuka sani yan stelen uwa kunga tafiya ta kuma ku tabbata yau ku zaku dafa aabinci agidan nan dan bazai yiwu ace yan mata kamar ku basa aikin komai ba wanda ko yau ko gobe in miji ya fito zaa iya musu aure,
ku zauna kasakai bakwa komai bazai yiwu ba baku iya komai ba sai danne dannen munfurci ,
kajimin stohuwar nan mune bamu iya komai din ba loakcin da kika kori Barira ai naga ke kike komai agidan ko,
" wai fada baizo ba gori yazo gorin aiki zakimin yar costi,"
anyi din ai tuna tar dake nake don naga stufar nan ta fara dagula miki lissafi
"tohh ko made mai ne ne sai kunyi abinci yau a gidan nan,"
tohhh munji zamuyi Allah raka taki gona stohuwa kawaai
"wato wannan yahh da rashin mutunci kike shegen stiwan stiya mutum ba dama amasa zance sai ya mayar,"
hmm murmushi nayi nace Innani kenan ai in kura ya manta barewa bai manta ba,
anan dake kika ce dani baki yadda wani ya fadamun zance batare da mayar masa ba,
baki yadda ba galala
Innani ta sake baki tana kallonta tace
"lalle kam kuma shine nace kici mutun cin har da ni yar costi ai nace in mutum ya fada miki bakin zance ban yadda kiyi shiruu ba,"
tohhh ke farar zance kike fada mun da zanyi shiruu in ganki ai kema kin san barewa bazai yi gudu danshi yayi rarrafe ba gado kuma ba karam bani ni bane,
bata ce komai ba ta kama hanyan futa sanda ta futa ta leko tace
"kuma wallahi ku fito kuyi abincin dare,"
murmushin Daya kusan daskarar dani Islam ta sake tace
"kuna dasawa keda mutuniyarki ,"
hajia Innancy kike ji muyi fada muyi dadi Allah kaunarta nake yi ina jinta a qalbi na ita din ne sai a sulo in baka bata wuta ba zata karka da bakin ciki,
amma irin kaunar data ke nuna mun ko Momy data haifeni bata nuna munshi,
har yau in bani da lafiya ta ringa kuka kenan kuma haka zata kwana idonta biyu tana gadina,
.adalilina fa suka raba gari da dan uwanta suka dena zumunci ta raba gari dasu dame zan saka mata a duniya,
bani dashi wallahi murmushi kawai Islam tayi ita kanta ta shaida kaunar dake stakanin Innani da Mahnoor baa shiga stakaninsu ko kadan in ma kashiga kai zakaji kunya.
ba tare da sun bi kan zancenta ba na girki ba suka cigaba da harkan gabansu bawai dan baza suyi ba aa lokacin ne da saura dan ko laasar ma baayi ba infact kaarfe 2 nema kaawai rikicin ta ne ya mosta.
CAIRO [ EGYPT]
Kamar yadda ya fada hakan kuwa akaayi sun yi shiri zasu je Egypt wato Capital na Cairo anan Sultan Muhd Habibullah ke rayuwa shida matarsa da kuma babban dansa Malik Sultan.
wannan itace daya daga cikin rules na Kingdom din sarki ne kadai ke rayuwa a Kingdom shida iyalinsa wanda ke Cairo wato City na Kasar Egypt,
.alokacin da yayi murabus kuwa zai koma Egypt da zama inda acan ma wata mashahuriyar Kingdom din ne sai de na Cairo ita keda ikon zartar da hukunci,
ta kasance daya daga cikin shahararrun Masarauta a duniya wanda ke dauke da tarihi tun kaka da kakan ni ta kuma kasance Masarauta na fari ko ince larabawa na farko wanda tarihi ta shaida su ta hanyar hada jini suka fara da FULANIN NIGERIA,
maana su ruwa biyu ne wato HALFCASS hakan ya farune da dadewa tun lokacin SULTAN ABDULMALIK DA MATARSA MALIKAT ZULAIHAT wanda ta kasance cikakiyar bafulatana na kasa
r Nigeria ya ga sarkin Kano.
Sultan Salahuddeen ya sanar wa iyayen sa cewa suna hanya zasu zo dan tattauna wani magana mai mahimmance,
ta bangarensu sun gama shiri ayanzu jira kawai suke ta tashi daga bacci,
suna zaune adakin sun sata gaba sai kallonta suke tayi,
dan mosti taa fara wato alaman zata tashi daga bacci ahankali ta bude lulu eyes dinta ta zuba su a fuskar Malikat Najda,
[ Queen Najda]
murmushi mai kayatarwa ta sake tace
"Momy,"
tana kokarin tashi da sauri ta tallafeta itama murmushin takeyi tace
"kintashi Binti ya kike ya jiki,"
murmushi kawai take sakewa kamar zaucecciya gyaran muryan dayayi ne yasa ta juyawa aiko tana kallonsa ta kan kame Malikat Najda tana boyewa ajikinta
"shhh dont be arfraid sweery he wont hurt you he is your Father,"
ahankali kamar Mai koyon magana tace
" Father"
gyada mata kai tayi tace
"your Dady,"
" my Dady ,"
ta fada tana murmushi tana mika masa hannunta alaman ya kama batare da tabar jikin Malikat ba sai ta zamto tamkar baby mai dafa,
.mastowa yayi kusa da ita ya kama hannunta da kyau yace
"how are you little one,"
.murmushi kawai take sakewa tace
"I love you Dady and Momy,"
murmushin da basu shirya yiba suka sake lokaci daya a kusan tare suka ce
"we love you too sweery ,"
murmushi take ta sakewa kamar mai tallen maclean
"okay now lets dress you up RINAA,"
[ Queen]
mikewa tayi da ita ta wuce dressing aroom don shiryata Sultan Salahuddeen sai binsu yakeyi da kallo tamkar zai maidasu cikinsa haka yakeji wani farin ciki ya keji marar misaltuwa
[ sai yanzu ni mahirah nake kallon kurilla a dakin ]
wani irin jibgegen daaki ne mai dauke da Royal faint da Royal furnitures wato golden colour ne da dark blue,
gadon jibgege ne inka ganshi kamar da gold aka yi wani hadadden labule ne yake kewaye da gadon,
acikin dakin harda farlo madaidai ci da jibgegen plasma tv,
akwai dressing room wanda anan closet yake sai tafkeken toilet wanda da zaran ka shiga zaka manta a wani duniya kake don sam baiyi kama da bathroom ba,
staya zayyano muku kyan wannan room din bata lokaci ne cikin kankanin lokaci ta shiryata cikin abaya Maroon colour wanda yabi laafiyar jikinta da surarta ya kwanta kyakkyawan gashinta yasha gyara sai tashin kamshi yakeyi
"Mashaallah,"
shine abinda Sultan Salahuddeen yac
" kunyi kyau you look so amazing ,"
cikin murmushin da baya daukewa a face nata tace
"thank you Dady,"
" okayy lets go nasan right know guard are waiting for us,"
veil dinta ta yafa mata suka sata a stakiya suka fito daga dakin acikin tan kamemen farlon suka bayyana kafun shima suka fito saukowa sukayi daga stairs cikin wani katon farlo wanda sai ka kure tafaiya kaafaun kasamu kujeran zama bayan wuce farlo biyu da sukayi,
suna saukowa servant suka hau basu gaisuwa sai de hannu kawai suka daga musu har suka futo balcony na gidan inda convoy na hadaddun cars ke jiransu carpet aka shifida musu wanda ya kaisu har gaban car din su da sauri guard suka bude musu kofan car din suka shiga suka dau hanya suna tafiya cikin isa da gadara,
basu staya a ko ina ba sai CAIRO INTERNATIONAL AIRPOT inda aka tana da don parking sukayi parking like always guard ne suka fito suka shinfida centre carpet mai tashin kamshi har cikin airpot din carpet din ya karasa kawanya suka musu hagu da dama suka stattaya aka bude musu cab din car din suka fito
*Mashaallah *
shine abinda na fadi ba karamin kyau sukayi ba Sultan Salahuddeen yana sanya da farar jallabiya sai wani bakin kimono irinta larabawa sai de wannan ya banbanta dana sauran wannan na maabota mulki da sarauta kadai ke sashi,
kanshi ko da hirami wacce aka nadeta yanda larabwa keyi sai de nashi abin nadin tamkar da ruwan gold akayi daga gaban akwai wani dan abu tamkar maballin riga sai de nashi dadan fadi kana gani kasan ba karamin kudi bane wannan abun,
hannunshi ko wani agogone designer wanda sai masu hanu da shuri ke sawa haka takalmin kafanshi wanda yake cover shoe mai daukan hankalin mai kallonsa da tafiya da imani,
wani ni'imanceccen kamshi ne ke tashi daga jikinshi fuskanshi sai fidda haske da annuri yakeyi,
daga gefenshi kuwa Sultana Najda ne ke sanye cikin shigan alfarma wata hadaddiyar fitted gown ne fari wanda yasha bead work sai sheki suke da daukan ido asaman wannan fitted gown din kuwa alkyabba ce wanda basu da maraba da gown din shima fari ne yasha bead work bai kasance katoba ya kasance daidai jikinta da belt nashi da aka daura sai ya zamanto kamar kimono,
kanta anyi rolling da white veil ya fito da cute face nata mai cike da annuri a stakiyansu abun kaunar su ce wato SAFEERA itama na saanye da abaya maroon colour wanda yasha arnen stones masu daukan ido da canja launi,
kanta an yane mata da veil,
sun cigaba da tafiya cikin isa da takama har cikin airpot din wanda jirgi su kawai yake jira dama private jet ne,
jagora aka musu har cikin jirgi wanda yake tamkar aljannan duniya sai baza kamshi yake basu bata lokaci ba suka dau hanyan zuwa Egypt.
CAIRO [ EGYPT]
wassu hadaddun royal cars ne wanda akalla sunkai 15 suke jiran jirgin Sultan Salahuddeen tayi landin don su kaisu masaukinsu wato SULTAN ABDUMALIK ROYAL ESTATE.
basu wani dau dogon lokaci ba jet din tayi landing cikin kankanin lokaci security suka cikaa gurin sanda aka gama cajewa tas kafun SULTAN, SULTANA DA AMIRA suka fito daga jet din,
tana makale jikin SULTANA tun dazun don astorace take ganin jamaa dayawaa agun gani take tamkar zasu cinyeta danya,
har car aka rakasu suka shiga suka dau hanya zuwa SULTAN ABDULMALIK ROYAL ESTATE.
END OF PAGE 13
Queen Mahirah
Comment and share
THE TWO LIGHT
[RIKICIN GIDAN SARAUTA
BY;QUEEN MAHIRAH IDRISS
?26 ?January, ?2024
9:31:16 PM