Sashe 47
Sanadin Caca Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Fincike hannunta tayi tareda ja da baya tana kallonsu da mamaki,nasan na ganinsu a bazata ne.
"Menene haka Mammah,me nake gani haka da idona ba wanine ya faÉ—amin ba "
Cikin karayar zuciyah yake maganar.
"Meya kawoka wajennan,karka yadda da abinda ka gani ba gaskiyah bane,duk komai inayine domin É—auka maka fansa da kuma sama maka É—aukaka,kaima kasan bazan cutar da kai ba ai"
"ÆŠaukar fansa wacce iri da kike shirin kashe wani"
"Ɗaukar fansa irin wacce ta kashemin mijina,Ta kashemin abokiyar zamana,ta kashemin surukaina da mahaifina,ta rabani da ɗana . ina kallon sa amma ban isa amsa sunan mahaifiya a gareshi ba,ta haɗani Da cutar da bansan wacce iri bace,ta tursasamin auren ɗanta saboda barazanar da takemin da rayuwar dangina. Ta so kashemin ɗana da bata samu nasara ba ta sanadiyyar haka ya shiga duniya. Ya dawo da mata da ɗa. Hakan bayyi mata ba kuma tanason kashe matar da kuma ɗanta harma da danginta kaman yanda tayimin. Wannan ne fansar da take iƙirarin faɗa"
Da hajiyah Maryam ta gama bayanin ba iyah wanda basusan mai ya faruba,har wanda suka sani ma ta basu tausayi.
Babu kaman A.M Aliyu wanda jikinsa yake rawa yana jijjiga kai. Ko a mafarki bai taba ganin mai mugunta irin mahaifiyar tasa ba.
"Mai yasa kika aikata hakan,mai suka menene dalili,na taba cemiki inason waÉ—annan abubuwan?"
"Yimin shuru rufemin baki,nizaka muzanta kuma ka yarda da itah,to ka tabka babban kuskure"
Wani kalamai ta fara faɗa jikinta yana fitar da hayaƙi,yayinda jikin hajiyah Maryam ma yafara bada hayaƙin.
Dukkan mutanen wajen jada baya sukayi, ganin abinda takeyi.
"Dukkan ku babu wanda zai fita daga nan wajen, dolene na ƙareku na........"
"Kece bazaki fita daga nan wajen,miye na amfani da tsafinta tana jikin wani,ki karbeta mana kawai"
Deejah ce take maganar wacce gashin kanta ya tashi yana filluwa a iska,nuna hajiyah maryam tayi da yatsa,take ta fara girgizawa tana wujijjiga.
Baƙin hayaƙi ne yafara fitowa daga ƙirjinta yana haɗuwa.
Kalle kalle hajiya Mammah tafarayi na inda zata shiga,ita kanta tasan idan babu kwalbar a hannunta Harsheelah dama haka takeso.
Shigewa jikinta hayaƙin yayi,lokaci guda kuwa tafara komawa tsohuwarta,jikinta yana yanƙwanewa kamar an zuƙe ruwa a leda.
"Wayyoo banda tsufah banason tsufah bazan tsufa ba,jini jin nakeso Harsheelah zata kasheni inna tsufah haka mukayi da ita.
Wajen da kaltuma take ta nufah tareda kafa hakoranta a wuyanta,ihu tasaka take ta faɗi ƙasa kamar wacce ta mutu.
Jikinta ne yafara dawowa yanda yake. Murmushi tafarayi fusakrta babu alamar nadama a jiki.
Muryar aljanar tata ne yafara amsa kuwwa.
"Ko kiso kokuma kiƙi lokacin ki ya ƙare,koda kin karbi jini dan kiyi ƙarfi toh hakan bazaiyi tasiri akaina ba saboda ba na hannunki,Sannan kwalbar a rufe take bare ki dubani....wannan ƙonawar da akamin a jikin matar nan duk saikin fanshe shi yanzunnan"
Tana gama maganar ta shige jikinta da karfi,wani ihu ta fasa nan da nan jikinta yafara fidda gashi kaman biri.
Durƙushewa tayi a wajen tana wata irin karkarwa da kuka kaman karashiyah.
Bayan komai ya lafa faÉ—uwa Deejah tayi,da sauri Musbahu ya tareta yana jijjiga ta.
Ahmad ma wajen Sumaimah ya nufah yana ƙoƙarin cire sarƙar da take hannunta.
"Akwai key a jiki,gashinan Sayyid yana miƙa maka"
Sumaimah ta faÉ—a cikin raunin jiki.
Juyawa yayi indayaron yake miƙomasa key din daya ɗauka a ƙasa.
Tsurawa yaron ido yayi yana kallonsa ko ba'a fadamasa ba yasan jininsa ne.
Karbar key ɗin yayi ya buɗe hannayenta sarƙar tana zubewa ya riƙeta a jikinsa,ganin yanda jikinta yayi laushi.
Kallon kallo suke na kewar juna.
"Habibtee ruwaaaa"
Daga wannan maganar ta sume a hannunsa.
A hankali nake buÉ—e idona na saukeshi akan farin fentin É—akin.
Inane nan kuma na faÉ—a a raina.
Muryar mutane biyu naji,É—aya babba É—aya ta yaro.
Waiwayar da kaina nayi na saukeshi akansu.
Ahmad ne shida Sayyid sun saka kaya iri É—ayah. Farar riga da bakin wando design.
Idan nace basuyimin kyau ba to wannan ƙaryane,shin mafarki nake kokuma da gaskene.
Murmushi nakeyi duk da kuwa rashin ƙarfi da jikina yake.
Sayyid ne yafara ganina yace.
"Abbi Unni ta tashi kalli"
Da sauri ya waiwayo inda nake,tasowa yayi zuwa inda nake yazo ya zauna.
"Alhamdulillah nagode Allah da kika tashi"
"Naga ka damu kwanana nawa a haka"
"Kwananki uku hayatee,likita yace an bawa jikinki wahala sosai,kina buƙatar hutu shiyasa baki tashi ba. Ga kuma bake kaɗai bace"
"Uhm zansha ruwa kuma yunwa nakeji"
"Okay barina baki ruwan kafin na ƙira nurse ɗinki ta duba jikinki ta kuma bada wanne abincin da zaki iya ci"
"Amma nan inane naga kaman gida amma kuma nan É—akin asibitine"
Murmushi yayi tareda kama hannuna.
"Gidanki ne kuma asibitinki ne, kina ɗauke da cikin twin baby,Sannan likita yace jikinki bashida ƙarfi yana buƙatar kulawa. Nikuma banaso ki zauna a asibiti,shiyasa akayi creating ɗaki mai dauke da duk abinda kikeso na asibiti,na ɗauka miki nurse da zata dunga kulada ke har zuwa ki sauka lafiyah"
Farincikine marar misaltuwa ya kamani ganin irin kulawar dayake bani,dama zan samu irin wannan kulawar haka.
Bayan nurse ta dubani porridge aka kawomin na wake yasha kifi. Sosai naci son cina yana nan. Ina cikin ci ne inna larai ta shigo.
"Oh kintashine uwar biyu?"
"Uhm na tashi inna,yaushe kikazo na ganki kaman kin daÉ—e"
"Lahh hala Amadu bai faÉ—amiki ba,tare muka dawo ai dan kina kwancene,a can sashen dayake daya vangaren muke,Deejah ma bata nan ta tafi makaranta data shigo"
"Mashaallah dan Allah inna kuna nan, ina ummee,ya jikinta ta warke?"
"To da sauƙi dai,amma wannan ciwon kam tunda dalilinsa ya tafi to babu shi,rashin ƙarfin jikine,jiyama tazo dubaki kina kwance"
"Ayyah amma komai yayi babu wata matsala koh inna"
"Babu komai saidai muce Alhamdulillah,dama abinda nake faÉ—amiki kenan,mahakurici shi mawadaci ne watarana.
Sumaimah yanzu kinsamu soyayyar mijinki data dangin mijinki saura kuma idan kin ji sauƙi kuje gidan iyayenki su ganki,duk da ga zaman da kukayi amma suɗin naki ne"
"To shikenan inna zanje,nagode da kika tallafeni kika zauna dani a halin ƙuncina inna,keɗin uwace wacce bazan maye mata kurbiba nagode sosai da sosai"
"Matar yallabai ance kin tashi gani nazo yimiki tijara,dama haka abin yake ashe?"
"Ummi ykk"
"Kinga rufemin baki karkice komai"
"Ummi ba haka bane,a lokacin......"
Rugumeni naji tayi tareda cewa..
"Nasani kowa yaji labarin komai Sumaimah,haƙiƙa kinga jarabawa,saidai gashi Allah ya miki sakayyah da mifificin alkhairi. Allah yabaku zaman lafiya ya sauƙeƙi lafiya"
"Ameen ummi nagode"
Wunin ranar baƙi na dungayi,saida Ahmad yatsaya akan zan huta kafin suka tafi gida,sunata mitar waina koresu. Sayyid ma inna yabi da Deejah.
Bayan ya rakasu dawowa ɗakin yayi,a baƙin ƙofa yatsaya yana tsuramin ido,kunya ce ta kamani ganin kallon dayake min.
Takowa yayi zuwa gabana,kafin nace wani abun naji ya hade bakinsa da nawa,ban hanashi ba dannasan dole zai buƙaci hakan sosai.
Sarrafani yakeyi a zafafe har kaina yafara daina É—aukar darasin.
Cire bakinsa yayi numfashinsa yafara nauyi. Cikin dashashshiyar murya yafara magana.
"Wannan gadon yayi kaɗan,muje ɗaki ina fatan kinada ƙarfin dazaki iya ɗaukar wannan tuzurun koh"
Murmushi nayi tareda É—aga masa kai.
"Nida na dauki goje waye bazan É—auka ba?"
Dariyah yayi ganin tsokanarsa nakeyi,É—agani yayi daga kan gadon zuwa namu É—akin.
SADI-SAKHNA ce
09035784150
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na É—aya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...39...
Bayan wata biyu
"Beb ganinan nagama shiryawa ma,hodace kawai ya saura da lip gloss na saka kayan"
"Ohh hayatee awarki biyu kenan kina shirinnan,har inna ta gyara Sayyid sun gama sun shiga mota ke kinanan"
Shagwabe fuska tayi tareda juya masa bayanta.
"Zugemin zip É—in to nagama shikenan,ga zafi kace saina saka hijabi dogo,motace fah"
"Uhm uhm saka hijabinki kinsan banason gyalennan sosai"
Hijabin ya miƙo mata onion color tasaka kafin yaja hannunta zuwa motah..
Tayi fari ta ƙara kyau ga jiki da cikin ɗan wata shida ya ƙara mata.
Gaban motar tashiga Sayyid da Deejah na baya.
Sai kuma motar da hajiyah Maryam da inna larai suke.
"Menene haka Mammah,me nake gani haka da idona ba wanine ya faÉ—amin ba "
Cikin karayar zuciyah yake maganar.
"Meya kawoka wajennan,karka yadda da abinda ka gani ba gaskiyah bane,duk komai inayine domin É—auka maka fansa da kuma sama maka É—aukaka,kaima kasan bazan cutar da kai ba ai"
"ÆŠaukar fansa wacce iri da kike shirin kashe wani"
"Ɗaukar fansa irin wacce ta kashemin mijina,Ta kashemin abokiyar zamana,ta kashemin surukaina da mahaifina,ta rabani da ɗana . ina kallon sa amma ban isa amsa sunan mahaifiya a gareshi ba,ta haɗani Da cutar da bansan wacce iri bace,ta tursasamin auren ɗanta saboda barazanar da takemin da rayuwar dangina. Ta so kashemin ɗana da bata samu nasara ba ta sanadiyyar haka ya shiga duniya. Ya dawo da mata da ɗa. Hakan bayyi mata ba kuma tanason kashe matar da kuma ɗanta harma da danginta kaman yanda tayimin. Wannan ne fansar da take iƙirarin faɗa"
Da hajiyah Maryam ta gama bayanin ba iyah wanda basusan mai ya faruba,har wanda suka sani ma ta basu tausayi.
Babu kaman A.M Aliyu wanda jikinsa yake rawa yana jijjiga kai. Ko a mafarki bai taba ganin mai mugunta irin mahaifiyar tasa ba.
"Mai yasa kika aikata hakan,mai suka menene dalili,na taba cemiki inason waÉ—annan abubuwan?"
"Yimin shuru rufemin baki,nizaka muzanta kuma ka yarda da itah,to ka tabka babban kuskure"
Wani kalamai ta fara faɗa jikinta yana fitar da hayaƙi,yayinda jikin hajiyah Maryam ma yafara bada hayaƙin.
Dukkan mutanen wajen jada baya sukayi, ganin abinda takeyi.
"Dukkan ku babu wanda zai fita daga nan wajen, dolene na ƙareku na........"
"Kece bazaki fita daga nan wajen,miye na amfani da tsafinta tana jikin wani,ki karbeta mana kawai"
Deejah ce take maganar wacce gashin kanta ya tashi yana filluwa a iska,nuna hajiyah maryam tayi da yatsa,take ta fara girgizawa tana wujijjiga.
Baƙin hayaƙi ne yafara fitowa daga ƙirjinta yana haɗuwa.
Kalle kalle hajiya Mammah tafarayi na inda zata shiga,ita kanta tasan idan babu kwalbar a hannunta Harsheelah dama haka takeso.
Shigewa jikinta hayaƙin yayi,lokaci guda kuwa tafara komawa tsohuwarta,jikinta yana yanƙwanewa kamar an zuƙe ruwa a leda.
"Wayyoo banda tsufah banason tsufah bazan tsufa ba,jini jin nakeso Harsheelah zata kasheni inna tsufah haka mukayi da ita.
Wajen da kaltuma take ta nufah tareda kafa hakoranta a wuyanta,ihu tasaka take ta faɗi ƙasa kamar wacce ta mutu.
Jikinta ne yafara dawowa yanda yake. Murmushi tafarayi fusakrta babu alamar nadama a jiki.
Muryar aljanar tata ne yafara amsa kuwwa.
"Ko kiso kokuma kiƙi lokacin ki ya ƙare,koda kin karbi jini dan kiyi ƙarfi toh hakan bazaiyi tasiri akaina ba saboda ba na hannunki,Sannan kwalbar a rufe take bare ki dubani....wannan ƙonawar da akamin a jikin matar nan duk saikin fanshe shi yanzunnan"
Tana gama maganar ta shige jikinta da karfi,wani ihu ta fasa nan da nan jikinta yafara fidda gashi kaman biri.
Durƙushewa tayi a wajen tana wata irin karkarwa da kuka kaman karashiyah.
Bayan komai ya lafa faÉ—uwa Deejah tayi,da sauri Musbahu ya tareta yana jijjiga ta.
Ahmad ma wajen Sumaimah ya nufah yana ƙoƙarin cire sarƙar da take hannunta.
"Akwai key a jiki,gashinan Sayyid yana miƙa maka"
Sumaimah ta faÉ—a cikin raunin jiki.
Juyawa yayi indayaron yake miƙomasa key din daya ɗauka a ƙasa.
Tsurawa yaron ido yayi yana kallonsa ko ba'a fadamasa ba yasan jininsa ne.
Karbar key ɗin yayi ya buɗe hannayenta sarƙar tana zubewa ya riƙeta a jikinsa,ganin yanda jikinta yayi laushi.
Kallon kallo suke na kewar juna.
"Habibtee ruwaaaa"
Daga wannan maganar ta sume a hannunsa.
A hankali nake buÉ—e idona na saukeshi akan farin fentin É—akin.
Inane nan kuma na faÉ—a a raina.
Muryar mutane biyu naji,É—aya babba É—aya ta yaro.
Waiwayar da kaina nayi na saukeshi akansu.
Ahmad ne shida Sayyid sun saka kaya iri É—ayah. Farar riga da bakin wando design.
Idan nace basuyimin kyau ba to wannan ƙaryane,shin mafarki nake kokuma da gaskene.
Murmushi nakeyi duk da kuwa rashin ƙarfi da jikina yake.
Sayyid ne yafara ganina yace.
"Abbi Unni ta tashi kalli"
Da sauri ya waiwayo inda nake,tasowa yayi zuwa inda nake yazo ya zauna.
"Alhamdulillah nagode Allah da kika tashi"
"Naga ka damu kwanana nawa a haka"
"Kwananki uku hayatee,likita yace an bawa jikinki wahala sosai,kina buƙatar hutu shiyasa baki tashi ba. Ga kuma bake kaɗai bace"
"Uhm zansha ruwa kuma yunwa nakeji"
"Okay barina baki ruwan kafin na ƙira nurse ɗinki ta duba jikinki ta kuma bada wanne abincin da zaki iya ci"
"Amma nan inane naga kaman gida amma kuma nan É—akin asibitine"
Murmushi yayi tareda kama hannuna.
"Gidanki ne kuma asibitinki ne, kina ɗauke da cikin twin baby,Sannan likita yace jikinki bashida ƙarfi yana buƙatar kulawa. Nikuma banaso ki zauna a asibiti,shiyasa akayi creating ɗaki mai dauke da duk abinda kikeso na asibiti,na ɗauka miki nurse da zata dunga kulada ke har zuwa ki sauka lafiyah"
Farincikine marar misaltuwa ya kamani ganin irin kulawar dayake bani,dama zan samu irin wannan kulawar haka.
Bayan nurse ta dubani porridge aka kawomin na wake yasha kifi. Sosai naci son cina yana nan. Ina cikin ci ne inna larai ta shigo.
"Oh kintashine uwar biyu?"
"Uhm na tashi inna,yaushe kikazo na ganki kaman kin daÉ—e"
"Lahh hala Amadu bai faÉ—amiki ba,tare muka dawo ai dan kina kwancene,a can sashen dayake daya vangaren muke,Deejah ma bata nan ta tafi makaranta data shigo"
"Mashaallah dan Allah inna kuna nan, ina ummee,ya jikinta ta warke?"
"To da sauƙi dai,amma wannan ciwon kam tunda dalilinsa ya tafi to babu shi,rashin ƙarfin jikine,jiyama tazo dubaki kina kwance"
"Ayyah amma komai yayi babu wata matsala koh inna"
"Babu komai saidai muce Alhamdulillah,dama abinda nake faÉ—amiki kenan,mahakurici shi mawadaci ne watarana.
Sumaimah yanzu kinsamu soyayyar mijinki data dangin mijinki saura kuma idan kin ji sauƙi kuje gidan iyayenki su ganki,duk da ga zaman da kukayi amma suɗin naki ne"
"To shikenan inna zanje,nagode da kika tallafeni kika zauna dani a halin ƙuncina inna,keɗin uwace wacce bazan maye mata kurbiba nagode sosai da sosai"
"Matar yallabai ance kin tashi gani nazo yimiki tijara,dama haka abin yake ashe?"
"Ummi ykk"
"Kinga rufemin baki karkice komai"
"Ummi ba haka bane,a lokacin......"
Rugumeni naji tayi tareda cewa..
"Nasani kowa yaji labarin komai Sumaimah,haƙiƙa kinga jarabawa,saidai gashi Allah ya miki sakayyah da mifificin alkhairi. Allah yabaku zaman lafiya ya sauƙeƙi lafiya"
"Ameen ummi nagode"
Wunin ranar baƙi na dungayi,saida Ahmad yatsaya akan zan huta kafin suka tafi gida,sunata mitar waina koresu. Sayyid ma inna yabi da Deejah.
Bayan ya rakasu dawowa ɗakin yayi,a baƙin ƙofa yatsaya yana tsuramin ido,kunya ce ta kamani ganin kallon dayake min.
Takowa yayi zuwa gabana,kafin nace wani abun naji ya hade bakinsa da nawa,ban hanashi ba dannasan dole zai buƙaci hakan sosai.
Sarrafani yakeyi a zafafe har kaina yafara daina É—aukar darasin.
Cire bakinsa yayi numfashinsa yafara nauyi. Cikin dashashshiyar murya yafara magana.
"Wannan gadon yayi kaɗan,muje ɗaki ina fatan kinada ƙarfin dazaki iya ɗaukar wannan tuzurun koh"
Murmushi nayi tareda É—aga masa kai.
"Nida na dauki goje waye bazan É—auka ba?"
Dariyah yayi ganin tsokanarsa nakeyi,É—agani yayi daga kan gadon zuwa namu É—akin.
SADI-SAKHNA ce
09035784150
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na É—aya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
*BOOK 2*
...39...
Bayan wata biyu
"Beb ganinan nagama shiryawa ma,hodace kawai ya saura da lip gloss na saka kayan"
"Ohh hayatee awarki biyu kenan kina shirinnan,har inna ta gyara Sayyid sun gama sun shiga mota ke kinanan"
Shagwabe fuska tayi tareda juya masa bayanta.
"Zugemin zip É—in to nagama shikenan,ga zafi kace saina saka hijabi dogo,motace fah"
"Uhm uhm saka hijabinki kinsan banason gyalennan sosai"
Hijabin ya miƙo mata onion color tasaka kafin yaja hannunta zuwa motah..
Tayi fari ta ƙara kyau ga jiki da cikin ɗan wata shida ya ƙara mata.
Gaban motar tashiga Sayyid da Deejah na baya.
Sai kuma motar da hajiyah Maryam da inna larai suke.