Sashe 15
Sanadin Caca Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A tsaye yake a gaban mutumin wanda kamanninsa suka sauya baka gane komai a fuskarsa saboda wahala da kuma dukan dayasha.
Ɗayane daga cikin ƴan kungiyar BC wanda aka kama shekara biyu baya,duk yadda za'ayi dashi yayi magana amma yaƙi,da haushi ya ishi masu tambayar sukayi masa lahani sosai.
Yanzu ma cewa yace a kawo masa shi ko zai iya gane wani abun,duk sun tabbatar masa da yazama mahaukaci ai da daÉ—ewa,shikaÉ—ai sai yayi ta dariyah yana cizon baki.
Anyi kimanin awa guda kenan Gen Ahmad yana gabansa,amma yaƙi cewa komai.
"Kai É—ago ka kalleni shin ka sanni?"
Amma shuru kaman yana magana da kungi,wani yashigo wajen tareda sara masa,kana yafara da cewa.
"Gen Neelah da Eemran suna neman izinin shigowa,tun É—azu suke waje"
"Kace musu su shigo"
Neelah ce tafara shigowa kana Eemran,gaisheshi sukayi kafin Neelah ta miƙa masa wani file..
"Yallabai ga bayanan da muka samu a asibitin,bayan tsawon bincike bamu samu komai ba,saida muka duba files na hotunan marasa lafiya har na shekara biyun kafin muka gano naka."
Tun kafin ta gama bayanin ya buÉ—e file É—in yana kallo.
Hotone kawai a jiki sai suna ta sign.
"Gojee???"
Shine abinda Ahmad Ya faÉ—a cikeda mamaki..
"Miye kuma goje,narasa sunan da zanyi amfani dashi sai goje?"
"Eh goje ƙwarai kuwa goje,shine shugaba ai na yanzu goje baaa"
Mutumin dayake gabansu ne yafara faÉ—a yana wasa da babyn robar da take hannunsa.
Da sauri Ahmad ya tsugunna a gabansa tareda cewa.
"Eh shi kasanshi?"
"Hhhhhhhh goje bindigar roba ba"
Tsuka yayi ya tashi tareda sake kallon su Neelah.
"Shikenan iya abinda kuka samo,waye to ya kaini asibitin,ƙungiyar BC ce?"
Jijjiga kai Neelah tayi kafin tace.
"A yanda suka faɗa mana kuma kaga wannan saka hannun,sunce matarka ce ta kawoka asibitin,itace ma take zaune a wajenka har ranar daka tafi. Sannan bayan ka tafi tasuma suka karbeta a asibitin,har sukayi mata test na juna biyu....bayan sun sallameta kuma basusan ta da kuma daga inda take,amma sunce jininta ya hau sosai ga yaron ciki,da ƙyar idan batayi barin sa ba"
Zaro ido Ahmad yayi yana kallon Neelah kamar ya samu madubi,mata da kuma ciki nasa wai? Abin takaicin kuma bai tuna komai ba? Tabbas daya tashi kam yaga wata mace a gefen gadonsa a kwance,kaico da bai tasheta ba,yasan da duk baisha wannan wahalar ba.
"Taya zakuce to babu sunanta da kuma garin da take,wannna ba abune da hankali zai ɗauka,kuxo muje asibitin ina buƙatar duk wani bayani daya shafeta"
"Am sorry sir,amma mun iya ƙoƙarinmu amma bamu samu komai ba,ƙarshe ma sai suka ce wai anyi musu kutse waccar shekarar,to a lokacin sun rasa data da yawa na bayanai"
Wani gumi ne ya yanko masa,bai san lokacin daya samu waje ya zauna ba yana dafe kai,wannan wane irin abune ne haka.
Tashi yayi zai fita,har yaje bakin ƙofa mai kulada wajen yayi masa magana.
"Sir ya zamuyi da wannan mutumin?"
"Zai warkene?"
"Ahah ƙwaƙwalwarsa ta lalace ba lallai va"
"To kuyi duk yanda zakuyi dashi,kai Eemran ran ka rufemin office É—ina bazan koma ba,gida zan tafi"
A hanyar zuwa motarsa yaji wayarsa tayi ƙara,shareta yayi harta katse,saida aka sake ƙira kafin ya fito da itah ya duba.
Hajiyah maryam ce take ƙiransa,har bazai ɗaga ba saikuma ya danna ɗauka.
"Har haka na zama a wajenka saikaga dama ka ɗau ƙirana?"
"Shin me kike buƙata?"
"So nake kazo inda nake akwai maganar dazamuyi?"
"Inada........"
"In kanaso kaji sunan matarka da kuma a wanne gari take to kazo inda nake,sannan kayi abinda nace"
Tana gama faɗin hakan ta kashe wayar,sauƙe wayar yayi a kunnensa tareda runtse ido,abin bai wani bashi mamaki,domin hakan ba shine farau ba. Yarigada yasan bashida wani mutum ɗaya daya yarda dashi wanda ba nata bane.
Ƙofar motar ya buga tareda jingina kansa a jiki.
Yakai aƙallah minti biyu a haka kafin ya buɗe motar ya shiga.
Kai tsaye ma'aikatar data buÉ—e ya nufah,ransa badan yaso ba saidan bashida zabi.
Get É—in aka buÉ—e masa ya shiga,mutane sai zirga zirgarsu sukeyi,a ransa yace hankalin su kwance kaman basu san da wacce suke zaune ba.
Bayan yayi parking kai tsaye makeken office É—inta ya nufah,babu sallama kawai ya saka kai.
A zaune take a kan kujerar da take gaban makeken wani tebur,magana sukeyi da wata. Ta gefen ido ta kalleshi kafin ta cigaba da maganar ta.
Shikuwa ganin haka yasa yakama wata kujera a gefe ya hakimce akanta. Fuskarsa babu yabo ba fallasa,duk tururin dayake cikin zuciyarsa amma haka ya shanye shi ya bayyana tamkar a nutse yake a zahiri.
Bayan matar ta fita zuyawa hajiyah maryam tayi akan kujerarta tareda ƙare masa kallo daga inda take zaune.
"A tunanina ba ƙirana kikayi domin ki ƙaremin kallo ba,dan haka ki tafi kanki tsaye maganarki,mai kike buƙata?"
"Nima a nawa tunanin ko baka É—aukeni uwaba,naci darajar na haifi yakai,kokuma na amsa sunan matar ubaka koh.....dan haka ba gaisuwa ne malam Ahmad?".
ÆŠauke da murmushi akan fuskarta tayi maganar,inba wanda yasan abinda take aikata masa ba ko shi kansa,mutum zai É—auka a yanzun ba kallon tsana take aika masa ba sai na ta raina wayonsa,ta guma dariyar yanda ya tsime fuska shi a dole kada ta rainashi.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na É—aya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow teamðŸ˜karkubari abaku lbrðŸ‘
*BOOK 2*
...12...
"Okay let's go to the deal,(Aha bari muje yarjejeniyah),zan faɗamaka wacece matarka,sannna kuma a ina take,amma da sharaɗin saika daina binciken da kakeyi a yanzu na ƙungiyar BC,duk cewar nasan idan na kacigaban babu abinda zaka samo saidai ka sake saka rayuwar a halaka karo na biyu.
Dan haka ka ajiye case É—innan ka kama wani daban,idan kayi hakan ka tsira kuma zaka san inda matarka take"
Wani kallon kinsan mai kike fada Ahmad yayiwa hajiyah maryam,saida tagama bayanin kafin yayi É—an murmushi.
"Amma da kikayi wannan maganar ke kanki kinsan idan zan yarda da ita kokuma akasin haka, babu abinda zaisa na daina wannan aikin matuƙar ba kama wanda suke da hannu da shuni a ciki nayi ba. Batun sanin inda matata take,dama bawai saninnata ne maƙasudin abinda yasa nake nemanta ba,bazaki san dalilin ba kuma,dan banyi maganar da kowa ba bare ki sani"
Tashi yayi cikin bacin rai zai fita daga office É—in,magana tasake yimasa hakan yasa ya tsaya da fita.
"Bazaka daina ba....koda kuwa na kusada kai zasu cutu akan hakan,koda kuwa abinda zaka tono É—in bazai maka daÉ—i ba?"
"Ban damu da daÉ—insa da kuma rashinsa ba,indai zanyi nasara hakan ma kaÉ—ai ya wadatar"
"Hmmm yaro man kaza,kanada masoya a boye,haka zalika kanada maƙiya ma a boye,abinda yake zai bayyana maka maƙiyanka amma kuma zai cutar da boyayyun masoyanka,tunda kace kaji ka gani na amince da zabinka,i like to see you try"
Ƙarisa maganar tayi tana ɗan sosa biro a goshinsa,bayan ya fita ajiyar zuciya tayi tareda lumshe ido.
"Shin ya zanyi da yaronnan ne ni maryamu,gabaÉ—aya narasa taya zan juya akalarsa daga kan abinda yake shirin yi"
Ƙirane ya shigo ta wayar office,hakan yasa ta ɗaga da sauri.
"Halle jikin nasreem ne?"
"Eh ranki ya daÉ—e,yanzu haka ma ana nemanki da gaggawa"
"Ohk ganinan zuwa"
Tana kashe wayar tafita daga office É—in da gaggawa,wani corridor ta bi da gudu har tana tuntube.
ÆŠaki na biyar a bangaren hagun ta shiga.
Likitocine guda biyu akanta,da kuma wasu mata masu uniform ruwa kalar omo.
ÆŠaya daga cikinsu ce taga shigowar hajiyah maryam É—in,da sauri ta matsa domin bata damar kallon yarinyar da take kan katifar.
Cije cije take da fizge fizge,gaba É—aya bata cikin hayyacinta,fatar bakinta duk tayi jawur saboda cizonta da take kaman zata cireta.
Ƙarisawa gabanta tayi a hankali daidai lokacin da likitar tayi mata wata allura..
Sauke numfashi tafara tana jan nishi kaman mai alamar fitar rai,can kuma sai tayi shuru kaman wacce ta mutu,da alama bacci tayi.
"Naga tayi bacci da wuri,kenan yau da sauƙi ba kaman jiyaba da muka kai dare?"
Hajiya Maryam tayi maganar cikin tausayawa,kaman ba itace take izza ba.
"Ehh hajiyah mun samo allurar da tayi daidai da jikinta yanzu,Inshaallah zata samu sauƙi"
"Mashaallah hakan yayi, aikinku yana kyau,ya dai sauran marasa lafiyan,da fatan suna samun sauƙi"
"Eh suma da sauƙi,mai siyo maganin ma yanzu zai dawo,jariran har yanzu jikinsu da zafi"
"Bakomai kada ku damu,kudai kuyi abinda ya dace,duk abinda ake buƙata ba matsala bace"
Tashi tayi tasake kallon wacce take kwance akan gadon cikeda tausayi.
"Hmmm wanda sukayi raping É—inki saisun biya ba É—aukar bashi,babu wanda zai sha idan yashiga gonata"
Lokacin da tayi maganar ta dawo ainihin kalarta,fita tayi da sauri kanajin takun takalminta ƙwass ƙwass harta bar wajen. Wani sashen tasake shiga,wanda su kuma duk yarane a wajen suke wasa.
Suna ganin tashi go suka fara rige rigen isa wajenta,da alama su basa tsoranta kaman sauran mutanen waje.
..........
Ɗayane daga cikin ƴan kungiyar BC wanda aka kama shekara biyu baya,duk yadda za'ayi dashi yayi magana amma yaƙi,da haushi ya ishi masu tambayar sukayi masa lahani sosai.
Yanzu ma cewa yace a kawo masa shi ko zai iya gane wani abun,duk sun tabbatar masa da yazama mahaukaci ai da daÉ—ewa,shikaÉ—ai sai yayi ta dariyah yana cizon baki.
Anyi kimanin awa guda kenan Gen Ahmad yana gabansa,amma yaƙi cewa komai.
"Kai É—ago ka kalleni shin ka sanni?"
Amma shuru kaman yana magana da kungi,wani yashigo wajen tareda sara masa,kana yafara da cewa.
"Gen Neelah da Eemran suna neman izinin shigowa,tun É—azu suke waje"
"Kace musu su shigo"
Neelah ce tafara shigowa kana Eemran,gaisheshi sukayi kafin Neelah ta miƙa masa wani file..
"Yallabai ga bayanan da muka samu a asibitin,bayan tsawon bincike bamu samu komai ba,saida muka duba files na hotunan marasa lafiya har na shekara biyun kafin muka gano naka."
Tun kafin ta gama bayanin ya buÉ—e file É—in yana kallo.
Hotone kawai a jiki sai suna ta sign.
"Gojee???"
Shine abinda Ahmad Ya faÉ—a cikeda mamaki..
"Miye kuma goje,narasa sunan da zanyi amfani dashi sai goje?"
"Eh goje ƙwarai kuwa goje,shine shugaba ai na yanzu goje baaa"
Mutumin dayake gabansu ne yafara faÉ—a yana wasa da babyn robar da take hannunsa.
Da sauri Ahmad ya tsugunna a gabansa tareda cewa.
"Eh shi kasanshi?"
"Hhhhhhhh goje bindigar roba ba"
Tsuka yayi ya tashi tareda sake kallon su Neelah.
"Shikenan iya abinda kuka samo,waye to ya kaini asibitin,ƙungiyar BC ce?"
Jijjiga kai Neelah tayi kafin tace.
"A yanda suka faɗa mana kuma kaga wannan saka hannun,sunce matarka ce ta kawoka asibitin,itace ma take zaune a wajenka har ranar daka tafi. Sannan bayan ka tafi tasuma suka karbeta a asibitin,har sukayi mata test na juna biyu....bayan sun sallameta kuma basusan ta da kuma daga inda take,amma sunce jininta ya hau sosai ga yaron ciki,da ƙyar idan batayi barin sa ba"
Zaro ido Ahmad yayi yana kallon Neelah kamar ya samu madubi,mata da kuma ciki nasa wai? Abin takaicin kuma bai tuna komai ba? Tabbas daya tashi kam yaga wata mace a gefen gadonsa a kwance,kaico da bai tasheta ba,yasan da duk baisha wannan wahalar ba.
"Taya zakuce to babu sunanta da kuma garin da take,wannna ba abune da hankali zai ɗauka,kuxo muje asibitin ina buƙatar duk wani bayani daya shafeta"
"Am sorry sir,amma mun iya ƙoƙarinmu amma bamu samu komai ba,ƙarshe ma sai suka ce wai anyi musu kutse waccar shekarar,to a lokacin sun rasa data da yawa na bayanai"
Wani gumi ne ya yanko masa,bai san lokacin daya samu waje ya zauna ba yana dafe kai,wannan wane irin abune ne haka.
Tashi yayi zai fita,har yaje bakin ƙofa mai kulada wajen yayi masa magana.
"Sir ya zamuyi da wannan mutumin?"
"Zai warkene?"
"Ahah ƙwaƙwalwarsa ta lalace ba lallai va"
"To kuyi duk yanda zakuyi dashi,kai Eemran ran ka rufemin office É—ina bazan koma ba,gida zan tafi"
A hanyar zuwa motarsa yaji wayarsa tayi ƙara,shareta yayi harta katse,saida aka sake ƙira kafin ya fito da itah ya duba.
Hajiyah maryam ce take ƙiransa,har bazai ɗaga ba saikuma ya danna ɗauka.
"Har haka na zama a wajenka saikaga dama ka ɗau ƙirana?"
"Shin me kike buƙata?"
"So nake kazo inda nake akwai maganar dazamuyi?"
"Inada........"
"In kanaso kaji sunan matarka da kuma a wanne gari take to kazo inda nake,sannan kayi abinda nace"
Tana gama faɗin hakan ta kashe wayar,sauƙe wayar yayi a kunnensa tareda runtse ido,abin bai wani bashi mamaki,domin hakan ba shine farau ba. Yarigada yasan bashida wani mutum ɗaya daya yarda dashi wanda ba nata bane.
Ƙofar motar ya buga tareda jingina kansa a jiki.
Yakai aƙallah minti biyu a haka kafin ya buɗe motar ya shiga.
Kai tsaye ma'aikatar data buÉ—e ya nufah,ransa badan yaso ba saidan bashida zabi.
Get É—in aka buÉ—e masa ya shiga,mutane sai zirga zirgarsu sukeyi,a ransa yace hankalin su kwance kaman basu san da wacce suke zaune ba.
Bayan yayi parking kai tsaye makeken office É—inta ya nufah,babu sallama kawai ya saka kai.
A zaune take a kan kujerar da take gaban makeken wani tebur,magana sukeyi da wata. Ta gefen ido ta kalleshi kafin ta cigaba da maganar ta.
Shikuwa ganin haka yasa yakama wata kujera a gefe ya hakimce akanta. Fuskarsa babu yabo ba fallasa,duk tururin dayake cikin zuciyarsa amma haka ya shanye shi ya bayyana tamkar a nutse yake a zahiri.
Bayan matar ta fita zuyawa hajiyah maryam tayi akan kujerarta tareda ƙare masa kallo daga inda take zaune.
"A tunanina ba ƙirana kikayi domin ki ƙaremin kallo ba,dan haka ki tafi kanki tsaye maganarki,mai kike buƙata?"
"Nima a nawa tunanin ko baka É—aukeni uwaba,naci darajar na haifi yakai,kokuma na amsa sunan matar ubaka koh.....dan haka ba gaisuwa ne malam Ahmad?".
ÆŠauke da murmushi akan fuskarta tayi maganar,inba wanda yasan abinda take aikata masa ba ko shi kansa,mutum zai É—auka a yanzun ba kallon tsana take aika masa ba sai na ta raina wayonsa,ta guma dariyar yanda ya tsime fuska shi a dole kada ta rainashi.
SADI-SAKHNA CEH
09035784150
ku tuntubeni domin biyan kuɗinku ko ƙarin bayani.
*SANADIN CACA*
-BOOK 2 (PAID)
Mallakar *SADI-SAKHNA*
09035784150
Bismillahir-rahmanir-raheem
Ki biya kan ki karantamin na biyu dan Allah. ga number ta nan mai son littafi na É—aya yayi min magana zan bashi shi kyautane.
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida
You can check pic👇for the soap reviews🥰
Soap price:4k
maiso yy mgn
08062991549
07046881166
07067210195
Call 08064532391
Instagram:glow_with_mgs
Facebook: mg's skincare
Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki
Small 14k
Babba 16k
Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free
Be part of the glow teamðŸ˜karkubari abaku lbrðŸ‘
*BOOK 2*
...12...
"Okay let's go to the deal,(Aha bari muje yarjejeniyah),zan faɗamaka wacece matarka,sannna kuma a ina take,amma da sharaɗin saika daina binciken da kakeyi a yanzu na ƙungiyar BC,duk cewar nasan idan na kacigaban babu abinda zaka samo saidai ka sake saka rayuwar a halaka karo na biyu.
Dan haka ka ajiye case É—innan ka kama wani daban,idan kayi hakan ka tsira kuma zaka san inda matarka take"
Wani kallon kinsan mai kike fada Ahmad yayiwa hajiyah maryam,saida tagama bayanin kafin yayi É—an murmushi.
"Amma da kikayi wannan maganar ke kanki kinsan idan zan yarda da ita kokuma akasin haka, babu abinda zaisa na daina wannan aikin matuƙar ba kama wanda suke da hannu da shuni a ciki nayi ba. Batun sanin inda matata take,dama bawai saninnata ne maƙasudin abinda yasa nake nemanta ba,bazaki san dalilin ba kuma,dan banyi maganar da kowa ba bare ki sani"
Tashi yayi cikin bacin rai zai fita daga office É—in,magana tasake yimasa hakan yasa ya tsaya da fita.
"Bazaka daina ba....koda kuwa na kusada kai zasu cutu akan hakan,koda kuwa abinda zaka tono É—in bazai maka daÉ—i ba?"
"Ban damu da daÉ—insa da kuma rashinsa ba,indai zanyi nasara hakan ma kaÉ—ai ya wadatar"
"Hmmm yaro man kaza,kanada masoya a boye,haka zalika kanada maƙiya ma a boye,abinda yake zai bayyana maka maƙiyanka amma kuma zai cutar da boyayyun masoyanka,tunda kace kaji ka gani na amince da zabinka,i like to see you try"
Ƙarisa maganar tayi tana ɗan sosa biro a goshinsa,bayan ya fita ajiyar zuciya tayi tareda lumshe ido.
"Shin ya zanyi da yaronnan ne ni maryamu,gabaÉ—aya narasa taya zan juya akalarsa daga kan abinda yake shirin yi"
Ƙirane ya shigo ta wayar office,hakan yasa ta ɗaga da sauri.
"Halle jikin nasreem ne?"
"Eh ranki ya daÉ—e,yanzu haka ma ana nemanki da gaggawa"
"Ohk ganinan zuwa"
Tana kashe wayar tafita daga office É—in da gaggawa,wani corridor ta bi da gudu har tana tuntube.
ÆŠaki na biyar a bangaren hagun ta shiga.
Likitocine guda biyu akanta,da kuma wasu mata masu uniform ruwa kalar omo.
ÆŠaya daga cikinsu ce taga shigowar hajiyah maryam É—in,da sauri ta matsa domin bata damar kallon yarinyar da take kan katifar.
Cije cije take da fizge fizge,gaba É—aya bata cikin hayyacinta,fatar bakinta duk tayi jawur saboda cizonta da take kaman zata cireta.
Ƙarisawa gabanta tayi a hankali daidai lokacin da likitar tayi mata wata allura..
Sauke numfashi tafara tana jan nishi kaman mai alamar fitar rai,can kuma sai tayi shuru kaman wacce ta mutu,da alama bacci tayi.
"Naga tayi bacci da wuri,kenan yau da sauƙi ba kaman jiyaba da muka kai dare?"
Hajiya Maryam tayi maganar cikin tausayawa,kaman ba itace take izza ba.
"Ehh hajiyah mun samo allurar da tayi daidai da jikinta yanzu,Inshaallah zata samu sauƙi"
"Mashaallah hakan yayi, aikinku yana kyau,ya dai sauran marasa lafiyan,da fatan suna samun sauƙi"
"Eh suma da sauƙi,mai siyo maganin ma yanzu zai dawo,jariran har yanzu jikinsu da zafi"
"Bakomai kada ku damu,kudai kuyi abinda ya dace,duk abinda ake buƙata ba matsala bace"
Tashi tayi tasake kallon wacce take kwance akan gadon cikeda tausayi.
"Hmmm wanda sukayi raping É—inki saisun biya ba É—aukar bashi,babu wanda zai sha idan yashiga gonata"
Lokacin da tayi maganar ta dawo ainihin kalarta,fita tayi da sauri kanajin takun takalminta ƙwass ƙwass harta bar wajen. Wani sashen tasake shiga,wanda su kuma duk yarane a wajen suke wasa.
Suna ganin tashi go suka fara rige rigen isa wajenta,da alama su basa tsoranta kaman sauran mutanen waje.
..........