Sashe 43
Sanadin Caca Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
"Wayyo Allah nah"
Wani yaro yasaka kuka ana cikin karatu a aji. Malaminne ya tsaya da karatu tareda juyowa yana kallon yaran ajin,wanda yayi kukan ya kalla tareda tambayarsa mai yafaru.
"Kai tashi,miye kake yiwa mutane kuka a aji?"
"Malam Deejah ce ta sokamin wani abu a wuyana"
Tun kafin malamin yayi magana tayi caraff tace.
"Malam bacci yakeyi a aji kana karatu"
Jijjiga kai yayi tareda riƙe kai,ya akeso yayine da wannan tantiriyar yarinya,duk ajin yarane masu shekaru biyar zuwa bakwai,amma ita shekararta kusan sha uku,dukka tafi yaran aji girma. Shi ba abin yace akaita aji sa'anninta ba babu abinda ta iya,in yayi kokarin cewar a koreta kuma abokinsa Musbahu ne ya roƙeshi akan ya barta a ajin.
"Zo nan kizo ki tsaya a gaban aji"
Yafaɗa a zuciye,tahowa tayi tana kallon ƙasa kaman wata ta Allah.
"Karanta min Kul'azubi rabbin nass naji,tunda shi bacci yakeyi ke ai idonki biyu ina"
Wuri wuri tafara da ido alamar bata ma san mai yakecewa ba,sai wuss wsusss takeyi kawai ta bakinta.
Bulalar hannunsa ya É—aga ya zambaÉ—a mata a gadon baya,sake zura mata yayi,aikuwa take ta kwarara ihu.
Ƴan ajinne suka sheqe da dariyah ganin yanda take tsalle tana dadare.
"Malam aradu ya isheka,dan kaga abokaina basa biyoni cikin wannan makarantar taku ne ina ko,wlh zaka fito daga ciki ai saina ƙona ka kurmus mungu kawai,ku kuma ni kukeyiwa dariya koh,idan na dawo gobe sai nayi muku shegen duka"
Tana gama faÉ—an hakan ta fita da gudu daga ajin.
Hanyar gidnasu tanufah tana ihu,duk inda ta shige sai an kalleta,amma ko a jikinta..
Tana yankowa kwanar gidan turuss tayi da suka haɗa ido da Musbahu a zaune a ƙofar gidan.
Raragefe tafara zata shige gidan taji muryarsa.
"Zo nan wato da girmanki kika zagaye anguwa kina kuka kaman mahaukaciya koh?"
Dawowa tayi gabansa ta zauna a ƙasa,har sannan bata daina kukan ba,wanda yasan na iskanci ne bakomai ba.
"Menene me aka miki,iyanzu ba'a tashi daga makaranta ba,meyasa kika taho"
"Haka kawai wannan abokinnaka mai gemun bunsuru sai yayi ta dukana ban masa komai ba,ai aradu dan yaga abokaina basa bina cikin makarantar ne shiyasa yakemin abinda ya dama,da duk saina ƙone makarantar naga tsiya"
Shuru Musbahu yayi yana nazarin maganar tata,tunda yake da ita bata taba maganar wasu abokanta ba sai yanzu.
"su waye abokanan naki?"
"Uhm uhm kona fadamaka baka sansu ba,sannan sunce kada na faÉ—awa kowa waye su.....nidai bazan koma makarantar nan ba"
"Zaki koma mana khadija,makaranta ai yanzu kika fara,saidai in kinaso nayi fushi dake na daina saya miki shayin safe toh,idan nasiyo abuna da daddare ma na daina baki"
Zaro ido tayi,da alama batason aikata abinda yace É—in.
"Zan dunga zuwa toh,amma wlh ni na tsani wajennan banasonsa,nafison wannan ta safen,saidai ita daÉ—ewa ake ba'a dawo gida ba. Kuma ma in gaskiya ne naga Æ´an gidan basa zuwa makaranta,kowa in yace bazaije ba barishi ake saini za'a takurawa"
Kan gari ya gari take maganar tana kuka kaman ance sai ta faÉ—a dole.
"Yau bakiyi wanka ba ko"
"Uhm taya ka gane baka gidan,nasan ma faɗamaka akayi banyi ba,gidannan akwai ƴan baƙin ciki buhu"
Dariya Musbahu yayi jin tambayar tata lokaci guda.ba wai sanin yayi ba,kawai dai yasan idan ya tambaya zaigane tayi ko batayi ba
"Tun bakiyi wanka ba yau babu abin daÉ—i,kuma kika gudo daga makaranta,tashi ki shiga gida."
"Nashiga uku ka bari yanzu zan shiga gida nayi wankan,makaranta kuma bazan sake gudowa ba,amma kacewa abokinnan naka ya daina dukana toh"
Tana gama faɗan hakan tashige gidan da gudu. Dariya Musbahu ya dungayi ganin wauta irinta Deejah. Haka kawai yake tausayinta,yarinyar tana buƙatar tallafi na gyaran rayuwarta,wanda in ba'a taimaka mataba zata tashi kaman gara.
Allah ya gani yayi niyyar inganta rayuwarta daidai ƙarfinsa,gashi kuma wani satin yake shirin tafiya interview na shiga soja,dama ya daɗe yana son tafiyar,sai yanzu yasamu nasara.
Ga kuma wani abu daya gano a wajen Deejah,aljanun da take tareda su ba ajikinta suke ba,zaman ta a jeji ita kaÉ—ai da rashin kula yasa suka zama makusanta fiyeda mutane Æ´an uwanta,shiyasa mutane ke ganinta kaman itmaa ba mutum bace.
Dan haka Maganin dayake tunani bazayyi wuyar yi ba,muddin tana shiga cikin mutane tana alaƙa dasu akai akai,sannan tafara yin karatu musamman na addini akwai alamar zasu iya barinta.
Wanda yasan babu mai iya yimasa wannan aikin sai Sumaimah,indai tana tareda itah zata iya taimakonta,amma ta yaya.
Tana gidan mijinta yaushe zai É—ora mata wani nauyi da bai shafeta ba,duk da yaji ana labarin rayuwar gidan ba kaman daba,shikansa mijinnata yanzu yanada nutsuwa sosai,wanda shima yaga hakan da idonsa a tattare da itah lokacin dataje asibiti.
Ganin abun kaman bazai yiyu ba kawai barin zance yayi a ransa.
Littafi na É—aya ne dana biyu kaman yanda na sabayi,na É—aya bati siddan,na biyu kuma Naira 300 ne dan haka zaka iya biya tun yanzu kafin a shiga kashi na biyu.
3131951977
Auwal Sadiya
First bank
Ko katin mtn ta nan
09035784150
VTU ta nan
2347068390570
Shaida kuma ta nan
09035784150
Ƴan niger ku tuntubi wanann number.
+227 97 21 16 15
----------------------------------------------------
Sadi-sakhan ceh
09035784150
Share please
*SANADIN CACA*
Mallakar SADI-SAKHNA
PROFICIENT WRITER ASSOCIATION
*USERNAMES*
FACEBOOK PAGE:Sadisakhna
WATTPAD:@SAKHNA03
AREWABOOKS:@sadeesakhna
PHONE NO:09035784150
________________________________
*Book 1*
Chp[29]
[Sumaimah a mahangar gani]
Wani yaro yasaka kuka ana cikin karatu a aji. Malaminne ya tsaya da karatu tareda juyowa yana kallon yaran ajin,wanda yayi kukan ya kalla tareda tambayarsa mai yafaru.
"Kai tashi,miye kake yiwa mutane kuka a aji?"
"Malam Deejah ce ta sokamin wani abu a wuyana"
Tun kafin malamin yayi magana tayi caraff tace.
"Malam bacci yakeyi a aji kana karatu"
Jijjiga kai yayi tareda riƙe kai,ya akeso yayine da wannan tantiriyar yarinya,duk ajin yarane masu shekaru biyar zuwa bakwai,amma ita shekararta kusan sha uku,dukka tafi yaran aji girma. Shi ba abin yace akaita aji sa'anninta ba babu abinda ta iya,in yayi kokarin cewar a koreta kuma abokinsa Musbahu ne ya roƙeshi akan ya barta a ajin.
"Zo nan kizo ki tsaya a gaban aji"
Yafaɗa a zuciye,tahowa tayi tana kallon ƙasa kaman wata ta Allah.
"Karanta min Kul'azubi rabbin nass naji,tunda shi bacci yakeyi ke ai idonki biyu ina"
Wuri wuri tafara da ido alamar bata ma san mai yakecewa ba,sai wuss wsusss takeyi kawai ta bakinta.
Bulalar hannunsa ya É—aga ya zambaÉ—a mata a gadon baya,sake zura mata yayi,aikuwa take ta kwarara ihu.
Ƴan ajinne suka sheqe da dariyah ganin yanda take tsalle tana dadare.
"Malam aradu ya isheka,dan kaga abokaina basa biyoni cikin wannan makarantar taku ne ina ko,wlh zaka fito daga ciki ai saina ƙona ka kurmus mungu kawai,ku kuma ni kukeyiwa dariya koh,idan na dawo gobe sai nayi muku shegen duka"
Tana gama faÉ—an hakan ta fita da gudu daga ajin.
Hanyar gidnasu tanufah tana ihu,duk inda ta shige sai an kalleta,amma ko a jikinta..
Tana yankowa kwanar gidan turuss tayi da suka haɗa ido da Musbahu a zaune a ƙofar gidan.
Raragefe tafara zata shige gidan taji muryarsa.
"Zo nan wato da girmanki kika zagaye anguwa kina kuka kaman mahaukaciya koh?"
Dawowa tayi gabansa ta zauna a ƙasa,har sannan bata daina kukan ba,wanda yasan na iskanci ne bakomai ba.
"Menene me aka miki,iyanzu ba'a tashi daga makaranta ba,meyasa kika taho"
"Haka kawai wannan abokinnaka mai gemun bunsuru sai yayi ta dukana ban masa komai ba,ai aradu dan yaga abokaina basa bina cikin makarantar ne shiyasa yakemin abinda ya dama,da duk saina ƙone makarantar naga tsiya"
Shuru Musbahu yayi yana nazarin maganar tata,tunda yake da ita bata taba maganar wasu abokanta ba sai yanzu.
"su waye abokanan naki?"
"Uhm uhm kona fadamaka baka sansu ba,sannan sunce kada na faÉ—awa kowa waye su.....nidai bazan koma makarantar nan ba"
"Zaki koma mana khadija,makaranta ai yanzu kika fara,saidai in kinaso nayi fushi dake na daina saya miki shayin safe toh,idan nasiyo abuna da daddare ma na daina baki"
Zaro ido tayi,da alama batason aikata abinda yace É—in.
"Zan dunga zuwa toh,amma wlh ni na tsani wajennan banasonsa,nafison wannan ta safen,saidai ita daÉ—ewa ake ba'a dawo gida ba. Kuma ma in gaskiya ne naga Æ´an gidan basa zuwa makaranta,kowa in yace bazaije ba barishi ake saini za'a takurawa"
Kan gari ya gari take maganar tana kuka kaman ance sai ta faÉ—a dole.
"Yau bakiyi wanka ba ko"
"Uhm taya ka gane baka gidan,nasan ma faɗamaka akayi banyi ba,gidannan akwai ƴan baƙin ciki buhu"
Dariya Musbahu yayi jin tambayar tata lokaci guda.ba wai sanin yayi ba,kawai dai yasan idan ya tambaya zaigane tayi ko batayi ba
"Tun bakiyi wanka ba yau babu abin daÉ—i,kuma kika gudo daga makaranta,tashi ki shiga gida."
"Nashiga uku ka bari yanzu zan shiga gida nayi wankan,makaranta kuma bazan sake gudowa ba,amma kacewa abokinnan naka ya daina dukana toh"
Tana gama faɗan hakan tashige gidan da gudu. Dariya Musbahu ya dungayi ganin wauta irinta Deejah. Haka kawai yake tausayinta,yarinyar tana buƙatar tallafi na gyaran rayuwarta,wanda in ba'a taimaka mataba zata tashi kaman gara.
Allah ya gani yayi niyyar inganta rayuwarta daidai ƙarfinsa,gashi kuma wani satin yake shirin tafiya interview na shiga soja,dama ya daɗe yana son tafiyar,sai yanzu yasamu nasara.
Ga kuma wani abu daya gano a wajen Deejah,aljanun da take tareda su ba ajikinta suke ba,zaman ta a jeji ita kaÉ—ai da rashin kula yasa suka zama makusanta fiyeda mutane Æ´an uwanta,shiyasa mutane ke ganinta kaman itmaa ba mutum bace.
Dan haka Maganin dayake tunani bazayyi wuyar yi ba,muddin tana shiga cikin mutane tana alaƙa dasu akai akai,sannan tafara yin karatu musamman na addini akwai alamar zasu iya barinta.
Wanda yasan babu mai iya yimasa wannan aikin sai Sumaimah,indai tana tareda itah zata iya taimakonta,amma ta yaya.
Tana gidan mijinta yaushe zai É—ora mata wani nauyi da bai shafeta ba,duk da yaji ana labarin rayuwar gidan ba kaman daba,shikansa mijinnata yanzu yanada nutsuwa sosai,wanda shima yaga hakan da idonsa a tattare da itah lokacin dataje asibiti.
Ganin abun kaman bazai yiyu ba kawai barin zance yayi a ransa.
Littafi na É—aya ne dana biyu kaman yanda na sabayi,na É—aya bati siddan,na biyu kuma Naira 300 ne dan haka zaka iya biya tun yanzu kafin a shiga kashi na biyu.
3131951977
Auwal Sadiya
First bank
Ko katin mtn ta nan
09035784150
VTU ta nan
2347068390570
Shaida kuma ta nan
09035784150
Ƴan niger ku tuntubi wanann number.
+227 97 21 16 15
----------------------------------------------------
Sadi-sakhan ceh
09035784150
Share please
*SANADIN CACA*
Mallakar SADI-SAKHNA
PROFICIENT WRITER ASSOCIATION
*USERNAMES*
FACEBOOK PAGE:Sadisakhna
WATTPAD:@SAKHNA03
AREWABOOKS:@sadeesakhna
PHONE NO:09035784150
________________________________
*Book 1*
Chp[29]
[Sumaimah a mahangar gani]