Sashe 34
Sanadin Caca Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
"Haba Inna yanzu kina nufin nakoma gidan nan wannan yarinyar tana gidan?"
"To ya kikeso muyi,munje wajen boka ance duk abinda zamuyi a banza ne,asiri bazai kamata ba,saboda aljanun dasuke jikinta suna shirin maidata irinsu ma"
Shuru inna ramma tayi tana jin innar tata,jiyah aka rufa mata ɗakinta da zana zata koma kafin damina,da uwaisu yazo haka ya ƙarashi jiransa taƙi binsa su koma,wai dole sai Deejah tabar gidan tukunna..
Shikuwa ya faÉ—amata da yana da yanda zayyi da Deejah,da kowa yayi maganinta shine zai fara,don ko baccin kirki bayayi tun zuwan Deejah rayuwarsa,kullum cikin fargaba yake kar a zo ace masa tayi kaza,wai duk duniyancin da yayi bai taba zuwa wajen Æ´an sanda ba saita dalilin wannan shegiyar yarinyar.
Tattara kayan inna ramma tafara,dan tasan yanda uwaisu yake a wannan halin tsaff zai ce in tana so kada ta dawo.
"Toh yanzu inna yakike so nayi ne,ko roba fah banni da ita in kika ɗauke wanda suke tsakar gida,gabaɗaya waccar ƴar ta ƙona su wai......."
"Kinga ni wannan maganar ta isheni,dama me kike dashi a dakinnaki ne banda wanann tsohon gadon da ru'be da fitsari,in zaki tafi ki tafi"
Ammi tana rabon abinci da tsakar rana taji sallamar rammah ta dawo.
Tana shigowa ko kallon ammi batayiba ta shige ɗakinnata,babu laifi an maida ginin da bulo,amma rufinne dai saidai tayi haƙuri sai a hankali.
Tsayawa tayi a tsakiyar ɗakin tana kame da kunkumi,shikenan wai ta rasa komai kenan,kuma ace tabar ƴar nan bata ɗau fansa ba,gashi inda ta cize ta har yansu yaƙi ya warke,jiyama saida taje asibiti aka yimata wanki..
Hawayen idonta ta share tareda dunƙule hannu tana cije baki,fitowa tayi wajen ammi kawai dan ta samu wanda zai tamka mata.
"Ina nawa abincin naga kin gama rabawa"
"Ban kasa dake ba,saiki bari idan kinyi na dare saki ci"
"Kutus....kina nufin kice baki zubamin ba,wlh saina ci toh"
Wani kwano ta hanga an zuba shinkafar mai kama da dawa saboda jawur da itah,kuma yafi na sauran yaran yawa.
Ammi tana kallonta ta ɗauki abincin amma ko yunƙurin hanata ta ɗauka batayi ba,har ta wuce kufayin ɗakinnata.
Bata daɗe da shiga ɗakin ba Deejah tashigo ƙofar tana wuwwula karan dayake hannunta,rarraba ido tayi akan kwanukan abincin,amma bata ga robarta ba wacce ammi tace a ita zata dunga zuba mata abinci.
"Ina robata take,dan anga na daina cinye abincin yaran gidannan shine za'a É—auke robata to kuwa saina......."
Cikin ƙaraji take magana irin ta tantiran yarannan,ganin haka yasa ammi cikin rawar jiki ta nuna mata ɗakin rammah.
"Na zuba miki ramma ce ta É—auke wai saita cinye"
"Abincinnawa?"
Da gudu tayi ɗakin rammah tana ƙaraji kaman an wullata.
Rammah wacce ta ajiye kayanta a gefe tana cin abinci sai Deejah tagani a kanta,harda matan gidan guda biyu da É—akin,wanda su Æ´an É—akin ramma ne.
Irin kallon da tayiwa uwaisu ranar kawota takeyiwa rammah,ta daddake kaman mai shirin kaiwa farmaki,magana take mai kamada ta birbiri.
"Abinci nahhh abinci naahh kika cinyemin daga dawowarki......dole saikin biyani abincina ko na cinye namanki....yunwa nakeji"
Karkarwa rammah tafara tareda ajiye kwanon Deejah a gefe,sauran matan kuwa da sukaga haka da gudu sukayi waje.
Nufar rammah tayi zata sake cizonta,wani ihu tayi tareda É—aga hannunta sama.
"Tsaya tsaya dan ya rasulullahi kiyimin rai kiyi haƙuri karki sake cizona,bansan abinci bane,amma zan biyaki idan nayi girki,wlh zan biyaki"
Tsayawa Deejah tayi tana maida numfashi jin abinda rammah ta faÉ—a.
"Zaki biyani dole saikin biyani,kuma yanzu Ma ban haƙura,kafff kashin abincin ƴaƴan ki saina cinyeshi yau,yau basuda abinci a gidannan,sannan saina kashe tunkiyarki"
Tana gama faɗan hakan tafita daga ɗakin da gudu,binta rammah tayi a baya itama a guje musamman ganin ta ɗauki wuƙa a inda ammi ta yanka albasa.
Kewayen awaki ta nufah da gudu rammah tana binta tana ihun taimako,kowa fitowa yayi daga ƙofarsa,duk da sunsan bazai wuce wata aika aikar Deejah zatayiwa ramma ba.
Tana zuwa gaban tunkiyar batayi wata wata ba ta soka mata wuƙar a wuyanta,jini ne yafara zuba abinka da dabba da lafiyarta. Faɗuwa tayi a ƙasa tafara shure shure zata mutu,a lokacin ba shiga uku ba in tara ne ma rammah tashiga,dan hannunta aka data ɗora haka ta zube wajen kaman itace.
Musbahu ne wanda yashigo daga masallaci jin abinda ake fada yasa ya nufi kewayen dabbobin,wuƙar hannun Deejah ya fisga wacce take riƙeda itah hannunta yana ɗigar jini.
Juya tunkiyar yayi gabas yayi mata yankan musulunci.
Saida ya tabbatar komai yayi kafin ya tashi ya tsaya,kife Deejah yayi da mari iyah ƙarfinsa saida ta kusa hantsilawa.
"Bance miki kada nasake gani kin kashe abu mai rai a gidannan ba,sannan kuma karki ƙara ɗauke abu ana rabawa ki cinye?"
Riƙe kumatunnata tayi tareda da nuna rammah da yatsa.
"Na kashe mata tunkiyarta meyasa ta cinyemin abincina daga dawowarta,munguwar matace zata cigaba da cutar da mutane,bazan ƙyaleta ba idan tashiga harkata"
Maganar take muryarta babu alamar nadamar abinda ta aikata a cikinta.
"Khadija ina magana kina mayarmin"
Kallonsa take idonta a tsatstsaye,yana ɗaga ƙafa tayi hanyar waje da gudu.
Tun ranar da ta jiwa yaronnan ciwo bayan ta dawo yakamata yayi ta dukanta,tundaga ranar inta ganshi take sanja hanya.
"Meyasa ke daga dawowarki kika shiga harkarta?"
"Iyee na'am ya ake so nayine kam,bani na kawota gidannan ba amma ta addabeni ta takuramin,ta ƙonamin ɗaki,ta kashemin kaza,ta cijeni yanzu kuma ƴar tunkiyar tawa da kashemin itah,ya akeso nayi toh wlh bari maigidan yadawo sai ya biyani aradu"
Bai sake bi takan rammah ba ya jijjiga kai ya bar wajen. Kai dole ma yasan abinyi,inaga a makaranta zai sakata,inaga abinnata hadda rashin sanin yanda mutane suke rayuma.
Toh shikuma mai gidan idan yazo yasan yanda zayyi da inna ramma.
Tunda Musbahu yafita daga kewayen dabbobin,rammah bata tashi daga inda takeba,sai rusa ihu take tana kallon tunkiyarta,wacce take kwance a inda yayi mata maza wuƙa. Majina kuwa ta jata babu adadi...........to ku yanzu me zamu cewa inna ramma,ita tasani koh????
Mu haÉ—u gobe mutanena a gidan malam goje,zai faracin abincin amarya Sumaimah.........
Littafi na É—aya ne dana biyu kaman yanda na sabayi,na É—aya bati siddan,na biyu kuma Naira 300 ne dan haka zaka iya biya tun yanzu kafin a shiga kashi na biyu.
3131951977
Auwal Sadiya
First bank
Ko katin mtn ta nan
09035784150
VTU ta nan
2347068390570
Shaida kuma ta nan
09035784150
Ƴan niger ku tuntubi wanann number.
+227 97 21 16 15
----------------------------------------------------
Sadi-sakhan ceh
09035784150
Share please
*SANADIN CACA*
Mallakar SADI-SAKHNA
PROFICIENT WRITER ASSOCIATION
*USERNAMES*
FACEBOOK PAGE:Sadisakhna
WATTPAD:@SAKHNA03
AREWABOOKS:@sadeesakhna
PHONE NO:09035784150
________________________________
*Book 1*
Chp[23]
[Sumaimah a mahangar gani]
"To ya kikeso muyi,munje wajen boka ance duk abinda zamuyi a banza ne,asiri bazai kamata ba,saboda aljanun dasuke jikinta suna shirin maidata irinsu ma"
Shuru inna ramma tayi tana jin innar tata,jiyah aka rufa mata ɗakinta da zana zata koma kafin damina,da uwaisu yazo haka ya ƙarashi jiransa taƙi binsa su koma,wai dole sai Deejah tabar gidan tukunna..
Shikuwa ya faÉ—amata da yana da yanda zayyi da Deejah,da kowa yayi maganinta shine zai fara,don ko baccin kirki bayayi tun zuwan Deejah rayuwarsa,kullum cikin fargaba yake kar a zo ace masa tayi kaza,wai duk duniyancin da yayi bai taba zuwa wajen Æ´an sanda ba saita dalilin wannan shegiyar yarinyar.
Tattara kayan inna ramma tafara,dan tasan yanda uwaisu yake a wannan halin tsaff zai ce in tana so kada ta dawo.
"Toh yanzu inna yakike so nayi ne,ko roba fah banni da ita in kika ɗauke wanda suke tsakar gida,gabaɗaya waccar ƴar ta ƙona su wai......."
"Kinga ni wannan maganar ta isheni,dama me kike dashi a dakinnaki ne banda wanann tsohon gadon da ru'be da fitsari,in zaki tafi ki tafi"
Ammi tana rabon abinci da tsakar rana taji sallamar rammah ta dawo.
Tana shigowa ko kallon ammi batayiba ta shige ɗakinnata,babu laifi an maida ginin da bulo,amma rufinne dai saidai tayi haƙuri sai a hankali.
Tsayawa tayi a tsakiyar ɗakin tana kame da kunkumi,shikenan wai ta rasa komai kenan,kuma ace tabar ƴar nan bata ɗau fansa ba,gashi inda ta cize ta har yansu yaƙi ya warke,jiyama saida taje asibiti aka yimata wanki..
Hawayen idonta ta share tareda dunƙule hannu tana cije baki,fitowa tayi wajen ammi kawai dan ta samu wanda zai tamka mata.
"Ina nawa abincin naga kin gama rabawa"
"Ban kasa dake ba,saiki bari idan kinyi na dare saki ci"
"Kutus....kina nufin kice baki zubamin ba,wlh saina ci toh"
Wani kwano ta hanga an zuba shinkafar mai kama da dawa saboda jawur da itah,kuma yafi na sauran yaran yawa.
Ammi tana kallonta ta ɗauki abincin amma ko yunƙurin hanata ta ɗauka batayi ba,har ta wuce kufayin ɗakinnata.
Bata daɗe da shiga ɗakin ba Deejah tashigo ƙofar tana wuwwula karan dayake hannunta,rarraba ido tayi akan kwanukan abincin,amma bata ga robarta ba wacce ammi tace a ita zata dunga zuba mata abinci.
"Ina robata take,dan anga na daina cinye abincin yaran gidannan shine za'a É—auke robata to kuwa saina......."
Cikin ƙaraji take magana irin ta tantiran yarannan,ganin haka yasa ammi cikin rawar jiki ta nuna mata ɗakin rammah.
"Na zuba miki ramma ce ta É—auke wai saita cinye"
"Abincinnawa?"
Da gudu tayi ɗakin rammah tana ƙaraji kaman an wullata.
Rammah wacce ta ajiye kayanta a gefe tana cin abinci sai Deejah tagani a kanta,harda matan gidan guda biyu da É—akin,wanda su Æ´an É—akin ramma ne.
Irin kallon da tayiwa uwaisu ranar kawota takeyiwa rammah,ta daddake kaman mai shirin kaiwa farmaki,magana take mai kamada ta birbiri.
"Abinci nahhh abinci naahh kika cinyemin daga dawowarki......dole saikin biyani abincina ko na cinye namanki....yunwa nakeji"
Karkarwa rammah tafara tareda ajiye kwanon Deejah a gefe,sauran matan kuwa da sukaga haka da gudu sukayi waje.
Nufar rammah tayi zata sake cizonta,wani ihu tayi tareda É—aga hannunta sama.
"Tsaya tsaya dan ya rasulullahi kiyimin rai kiyi haƙuri karki sake cizona,bansan abinci bane,amma zan biyaki idan nayi girki,wlh zan biyaki"
Tsayawa Deejah tayi tana maida numfashi jin abinda rammah ta faÉ—a.
"Zaki biyani dole saikin biyani,kuma yanzu Ma ban haƙura,kafff kashin abincin ƴaƴan ki saina cinyeshi yau,yau basuda abinci a gidannan,sannan saina kashe tunkiyarki"
Tana gama faɗan hakan tafita daga ɗakin da gudu,binta rammah tayi a baya itama a guje musamman ganin ta ɗauki wuƙa a inda ammi ta yanka albasa.
Kewayen awaki ta nufah da gudu rammah tana binta tana ihun taimako,kowa fitowa yayi daga ƙofarsa,duk da sunsan bazai wuce wata aika aikar Deejah zatayiwa ramma ba.
Tana zuwa gaban tunkiyar batayi wata wata ba ta soka mata wuƙar a wuyanta,jini ne yafara zuba abinka da dabba da lafiyarta. Faɗuwa tayi a ƙasa tafara shure shure zata mutu,a lokacin ba shiga uku ba in tara ne ma rammah tashiga,dan hannunta aka data ɗora haka ta zube wajen kaman itace.
Musbahu ne wanda yashigo daga masallaci jin abinda ake fada yasa ya nufi kewayen dabbobin,wuƙar hannun Deejah ya fisga wacce take riƙeda itah hannunta yana ɗigar jini.
Juya tunkiyar yayi gabas yayi mata yankan musulunci.
Saida ya tabbatar komai yayi kafin ya tashi ya tsaya,kife Deejah yayi da mari iyah ƙarfinsa saida ta kusa hantsilawa.
"Bance miki kada nasake gani kin kashe abu mai rai a gidannan ba,sannan kuma karki ƙara ɗauke abu ana rabawa ki cinye?"
Riƙe kumatunnata tayi tareda da nuna rammah da yatsa.
"Na kashe mata tunkiyarta meyasa ta cinyemin abincina daga dawowarta,munguwar matace zata cigaba da cutar da mutane,bazan ƙyaleta ba idan tashiga harkata"
Maganar take muryarta babu alamar nadamar abinda ta aikata a cikinta.
"Khadija ina magana kina mayarmin"
Kallonsa take idonta a tsatstsaye,yana ɗaga ƙafa tayi hanyar waje da gudu.
Tun ranar da ta jiwa yaronnan ciwo bayan ta dawo yakamata yayi ta dukanta,tundaga ranar inta ganshi take sanja hanya.
"Meyasa ke daga dawowarki kika shiga harkarta?"
"Iyee na'am ya ake so nayine kam,bani na kawota gidannan ba amma ta addabeni ta takuramin,ta ƙonamin ɗaki,ta kashemin kaza,ta cijeni yanzu kuma ƴar tunkiyar tawa da kashemin itah,ya akeso nayi toh wlh bari maigidan yadawo sai ya biyani aradu"
Bai sake bi takan rammah ba ya jijjiga kai ya bar wajen. Kai dole ma yasan abinyi,inaga a makaranta zai sakata,inaga abinnata hadda rashin sanin yanda mutane suke rayuma.
Toh shikuma mai gidan idan yazo yasan yanda zayyi da inna ramma.
Tunda Musbahu yafita daga kewayen dabbobin,rammah bata tashi daga inda takeba,sai rusa ihu take tana kallon tunkiyarta,wacce take kwance a inda yayi mata maza wuƙa. Majina kuwa ta jata babu adadi...........to ku yanzu me zamu cewa inna ramma,ita tasani koh????
Mu haÉ—u gobe mutanena a gidan malam goje,zai faracin abincin amarya Sumaimah.........
Littafi na É—aya ne dana biyu kaman yanda na sabayi,na É—aya bati siddan,na biyu kuma Naira 300 ne dan haka zaka iya biya tun yanzu kafin a shiga kashi na biyu.
3131951977
Auwal Sadiya
First bank
Ko katin mtn ta nan
09035784150
VTU ta nan
2347068390570
Shaida kuma ta nan
09035784150
Ƴan niger ku tuntubi wanann number.
+227 97 21 16 15
----------------------------------------------------
Sadi-sakhan ceh
09035784150
Share please
*SANADIN CACA*
Mallakar SADI-SAKHNA
PROFICIENT WRITER ASSOCIATION
*USERNAMES*
FACEBOOK PAGE:Sadisakhna
WATTPAD:@SAKHNA03
AREWABOOKS:@sadeesakhna
PHONE NO:09035784150
________________________________
*Book 1*
Chp[23]
[Sumaimah a mahangar gani]