Sashe 9
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Nawaf yana zaune gaban papa sunata yimasa nasiha shida momcy.
Papa ya ce, "yau dadaddare zamuje nida Alhaji khasim gidansu matar taka, abinda shawara tabayar zakaji a waya, saimuji lokacin daya dace ayi biki, kaima yakamata ace kaje kafin kawuce.
Nawaf yad'ago da sauri, ya ce, "papa ayimin afuwa saina dawo, wlhy na makara sosai saikirana koc d'in yakeyi tun d'azu, amma nayi al'kawari idan nadawo zanje.
To shikenan papa yafad'a, ALLAH yabaku nasara, amma zan kar'bi number ta na turo maka, dan kakirata ku gaisa.
To kawai Nawaf yafad'a.
Sun masa nasiha sosai, sannan suka tafi shida Mas'ud da Abdallah da Anwar, dan suma zasuje su kalli wasa.
Tunda suka tafi Nawaf ya jingina da kujera ya lumshe idanu, shi kad'ai yasan damuwar dayake ciki.
Mas'ud dasu Anwar ne kawai suketa hirarsu.
A kaduna suka tsaya sukayi sallar magriba da isha'i, dan gudu sosai mas'ud yakeyi ahanya.
Karfe 8:30pm suka isa cikin birnin abuja, mas'ud ya ce, "bari mufara kaika sanna mu nemi masauki ko??.
Nawaf ya ce, "A'a kumuje ku fara neman masukin sannan.
Hotel suka nufa, suka kama d'aki biyu, Abdallah da Anwar d'aya, mas'ud d'aya, bayan sun kammala komai suka d'auki Nawaf zuwa (trening cam)masukin 'yan wasa.
Tunda suka shigo get d'in ake d'aga musu hannu, sauran 'yan wasa sukazo suka tarbesa sunamai farincikin ganinsa, shima dai dole ya daure ya kauda damuwarsa zuwa gefe yana amsa musu gaisuwarsu.
Bayan komai yalafa su mas'ud suka nufi masaukinsu, sukabar Nawaf cikin takwarorinsa 'yan wasa.
FAISAL
faisal kam yanacan likitoci sun rufu akansa, hajiya jummai sai kuka takeyi, bata son tilon d'anta ya ku'bce mata, shikad'ai ta mallaka a duniya batada kamarsa.
Alhaji buba kuwa sai safa da marwa yakeyi, yakasa zune yakasa tsaye.
Haka dangi sunyi jugum jugum, taron biki yazama taron jimami, dayanzu anacan ana cashewa, amma ango yaja musu zaman tagumi a asibiti.
To shimadai likitoci sunyi nasarar farfad'o dashi, amma anhana kowa shiga wajensa, dan ba'aso ayi masa hayaniya..................✍🏻
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
©2016
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻16
.....da daddare su papa suka isa gidansu yasmeen, tarba akayimusu ta mutinci, har cikin falon abba aka kaisu, aka kawo musu ruwa da abinda ya sauwa'ka, bayan an gama gaishe2 suka shiga tattauna abinda ya kawosu.
Alhaji khasim ya ce, "munzone muyi muku godiya da 'kyautar dakuka bamu batarda kunsan ko su waye muba, ALLAH ya d'orar da wannan zuminci yakuma basu zaman lafiya.
Abba ya ce, "ai mune da gidiya, domin kun kauda mana wata damuwa dataso ruguzamu alokaci d"aya, mungode ALLAH ya'kara dan'kon zumunci.
Gaba d'aya aka amsa da amin.
Anan abba yabadua cikakken tarinsa, bai 'boye musu komaiba, har baro garin kwangwalan dasukayi.
Suma sun bashi nasu tarihin batareda sun 'boye komaiba.
Daganan suka tattauna akan biki sainan da 'karshen shekara zuwa sannan yasmeen takammala NCE d'inta.
Abba yaje yakira yasmeen da yaseer sukazo suka gaisheda su, abba ya ce, "ga d'iyar takunan, papa ya ce, "d'iyata zonan kusadani!, akunyace yasmeen taje kusada 'kafafunsa ta tsugunna.
Papa ya ce, "masha ALLAHU, ALLAH yaymuku albarka kinji, yasaukar da alkairi akan wannan had'in namu.
Suka ce, "amin.
Nanadai akayi mata nasihohi, akan takula dakanta, tasan yanzu ita matar aurece akwai banbaci tsakanin da, da yanzu.
Papa ya kar'bi number d'inta, yabata ta Nawaf da tashi da momcy da mas'ud da Abdallah da Anwar, yay mata bayani akan matsayinsu, ya ce, "kuma ta saurari kiran kowannanensu.
Sukai mata alkairi sannan suka tafi, suna mai yabon zuri'ar yasmeen.
Lallai sun yaba da tarbiyyar muta nen gidan.
Tunda suka tafi yasmeen tayi shiru tana tunani, indai yanda iyayen mijin nata suke haka mijin yake lalai ta more, dan taga dattako da kamala a tattare da iyayensa.
To hakama abba da umma sunyi farinciki da samun suriki nagari.
Yaseer ya ce, "gsky aunty kin more, ALLAH yasa haka mijinki yake 'kya'ky'kawa kamar abbansa.
Yasmeen ta harareshi, kaifa nakula bakada kai wlhy, ni tashi kabani guri kazo ka cikani da surutu.
Yaseer yay dariya, sisto plz ki kirashi mana tunda naga an baki number d'insa.
Caja d'in wayarta ta d'akko tana fad'in kasan ALLAH idan baka tashiba zan zula maka ajiki.
Yaseer yatashi yana fad'in A'a wlhy bara natashi, idan kika zulamin wanga caja ai sainayi jinya.
FAISAL
Alhmdllh jikin faisal yana sau'ki, saidai uban sambatu dayake zubama mutane, babu abinda yake kira sai sunan yasmeen, shi sai yanzuma yasan yana sonta, yawan surutun dayakeyine yasa ake masa allurar barci.
Da mutum yazo dubashi zaifara ro'konsa ya kawo masa yasmeen, dan ALLAH karsu bari ya rasata, wlhy yana sonta, dan ALLAH aje asaka wanda ya auri yasmeen ya sakar masa ita, shikad'aine ya dace ya zauna daita.
Hajiya jummai ta matse hawaye tana fad'in Faisal ina saura, kayima kanka aii, nasan babu wani namiji dazai auri yarinya kamar yasmeen ya saketa, duk abinda namiji yake bu'kata awajen mace yasmeen ta had'asu, Tarbiya, ilimi, addini, nasaba, 'kyau.
Duk ta had'a.
Danhaka ka d'auki 'kaddara kawai Faisal.
Faisal ya 'kan'kame Hajiya jummai yana kuka, da sakin sambatun daya saba.
Dole likita yazo yay masa allurar barci, sanna.
Azuciyata na ce, "aii dama duk wanda ya taka rawar💃wani, yarasa filin taka tasa.
ABUJA. 6/7/2012
8:30PM
Abuja international stadium cike take da'kam da matasa maza da mata, kai harda yara da dattijai na 'kasashe daban2, dake Nahiyar Africa, harma da 'kasashen turai, domin kallon (Netion cup ).
Yau Najeria da ghana zasu buga, babu abinda kakeji sai hayaniya irinta al'adar kwallo.
Su Nawaf suka shigo cikin fili suna d'agama jama'a hannu, yayinda suma jama'ar suke d'agamusu hannu saboda 'kauna ko birgesu da 'yan wasan sukeyi.
Bayan addu'a da taken Najeria da 'yan wasa suka gabatar, suma 'yan wasan ghan sunyi nasu.
Sai aka fara 'ko'karin fara wasa, wasa kowannen su yakeyi cikin 'kwarewa.
Can na hango Nawaf sanye da JC mai ruwan tutar Najeria, sunyimasa 'kyau matu'ka, saidai fuskarsa babu walwala, dan buga kwallon yake kamar bayaso⚽🚶🏼.
Gab daza'a tafi hutun rabin lokaci ghana tasmu nasarar zira kwallo 1, nanfa mutanen ghana suka hau ihu da sowa.
And'an fara wasa aka hura, domin tafiya hutun rabin lokaci, saidai 'yan Najeria sun d'an fara shiga damuwa.
Dan haka koc d'in Najeria yaja Nawaf gefe, yana tambayarsa ko bashida lfy ne??.
Nawaf ya ce, "lfyr sa 'kalao.
Nan dai koc yashiga ro'konsu akan su dage, karyazama tun a kolfayin(colfine) su nuna gazawarsu.
Bayan andawo hutun rabin lokaci, aka d'ora wasa, nanma dai ghana sunfi nuna 'kwazo akan Najeria.
Kad'an ya hana Ghana cin kwallo ta biyu.
To daga nanne fa Nawaf ya dage, minti 15 da dawowarsu ya zira kwallo a raga, karkaso kaga murna wajen 'yan Najeria.
Zan iya cemuku harda Yaseer da yasmeen amasu murna, dukda basosai yasmeen take kallon wasanba, amma dayake suna tare afalo itada yaseer sai take d'an kallo.
Ammafa har yanzu batasan Nawaf shine mijin nataba.
Abba yafito yana fad'an ihun da yaseer ya kwala musu.
Yaseer ya ce, "abba kayi ha'kuri wlhy modeebbo ne yaci mana kwallo.
Abba ya ce, "to basai ayi murnar ahankaliba, amma irin wannan ihu haka.
⚽kwallo taci gaba da tafiya yanda ya kamata, dan yanzu Najeria sun dage, suma ghana sun dage, dan haka wasan ya d'auki zafi kowa yana so yazira kwallo tabiyu.
Saura minti 4 atashi Najeria takuma zura kwallo da taimakon Nawaf wani d'an kwallon Najeria ya zura, woyyo ALLAH karkuso kuga murna, koda yake kuma masu karatu na hangoku kuna murna.
Daganan najeria tafara jan 'kafa domin acinye lokacin abanza, aka 'kara minti7, shima dai ashiririta aka cinyeshi, Najeria sai fitar da kwallo suke, suna langyare, harda tsayawa akayi canjin 'yan wasa.
Ahaka dai aka tashi 2-1
Najeria-2 & ghana-1
Wasa yayi 'kyau Najeria sai murna sukeyi.
Yaseer ya ce, "sisto dan ALLAH yakiga gay d'innan, jiba kiga yanda yake gara kwallo cikin kwarewa.
Yasmeen tad'an ta'be baki, kaini wannan mugun baya wani birgeni, kai yake burgewa.
Yaseer ya ce, "sisto muguntar mi yay miki??.
Sai asannan ta tuna yaseer bai san komai daya faru tsaka ninta da Nawaf bafa.
Ta ce, "sai yayimin wani abu zan kirashi mugu, kaga saida safe ni nagaji.
Yaseer ya murgud'a mata baki ya mi'ke shima ya shige d'akinsa.................✍🏻
©2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻17
Papa ya ce, "yau dadaddare zamuje nida Alhaji khasim gidansu matar taka, abinda shawara tabayar zakaji a waya, saimuji lokacin daya dace ayi biki, kaima yakamata ace kaje kafin kawuce.
Nawaf yad'ago da sauri, ya ce, "papa ayimin afuwa saina dawo, wlhy na makara sosai saikirana koc d'in yakeyi tun d'azu, amma nayi al'kawari idan nadawo zanje.
To shikenan papa yafad'a, ALLAH yabaku nasara, amma zan kar'bi number ta na turo maka, dan kakirata ku gaisa.
To kawai Nawaf yafad'a.
Sun masa nasiha sosai, sannan suka tafi shida Mas'ud da Abdallah da Anwar, dan suma zasuje su kalli wasa.
Tunda suka tafi Nawaf ya jingina da kujera ya lumshe idanu, shi kad'ai yasan damuwar dayake ciki.
Mas'ud dasu Anwar ne kawai suketa hirarsu.
A kaduna suka tsaya sukayi sallar magriba da isha'i, dan gudu sosai mas'ud yakeyi ahanya.
Karfe 8:30pm suka isa cikin birnin abuja, mas'ud ya ce, "bari mufara kaika sanna mu nemi masauki ko??.
Nawaf ya ce, "A'a kumuje ku fara neman masukin sannan.
Hotel suka nufa, suka kama d'aki biyu, Abdallah da Anwar d'aya, mas'ud d'aya, bayan sun kammala komai suka d'auki Nawaf zuwa (trening cam)masukin 'yan wasa.
Tunda suka shigo get d'in ake d'aga musu hannu, sauran 'yan wasa sukazo suka tarbesa sunamai farincikin ganinsa, shima dai dole ya daure ya kauda damuwarsa zuwa gefe yana amsa musu gaisuwarsu.
Bayan komai yalafa su mas'ud suka nufi masaukinsu, sukabar Nawaf cikin takwarorinsa 'yan wasa.
FAISAL
faisal kam yanacan likitoci sun rufu akansa, hajiya jummai sai kuka takeyi, bata son tilon d'anta ya ku'bce mata, shikad'ai ta mallaka a duniya batada kamarsa.
Alhaji buba kuwa sai safa da marwa yakeyi, yakasa zune yakasa tsaye.
Haka dangi sunyi jugum jugum, taron biki yazama taron jimami, dayanzu anacan ana cashewa, amma ango yaja musu zaman tagumi a asibiti.
To shimadai likitoci sunyi nasarar farfad'o dashi, amma anhana kowa shiga wajensa, dan ba'aso ayi masa hayaniya..................✍🏻
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
©2016
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻16
.....da daddare su papa suka isa gidansu yasmeen, tarba akayimusu ta mutinci, har cikin falon abba aka kaisu, aka kawo musu ruwa da abinda ya sauwa'ka, bayan an gama gaishe2 suka shiga tattauna abinda ya kawosu.
Alhaji khasim ya ce, "munzone muyi muku godiya da 'kyautar dakuka bamu batarda kunsan ko su waye muba, ALLAH ya d'orar da wannan zuminci yakuma basu zaman lafiya.
Abba ya ce, "ai mune da gidiya, domin kun kauda mana wata damuwa dataso ruguzamu alokaci d"aya, mungode ALLAH ya'kara dan'kon zumunci.
Gaba d'aya aka amsa da amin.
Anan abba yabadua cikakken tarinsa, bai 'boye musu komaiba, har baro garin kwangwalan dasukayi.
Suma sun bashi nasu tarihin batareda sun 'boye komaiba.
Daganan suka tattauna akan biki sainan da 'karshen shekara zuwa sannan yasmeen takammala NCE d'inta.
Abba yaje yakira yasmeen da yaseer sukazo suka gaisheda su, abba ya ce, "ga d'iyar takunan, papa ya ce, "d'iyata zonan kusadani!, akunyace yasmeen taje kusada 'kafafunsa ta tsugunna.
Papa ya ce, "masha ALLAHU, ALLAH yaymuku albarka kinji, yasaukar da alkairi akan wannan had'in namu.
Suka ce, "amin.
Nanadai akayi mata nasihohi, akan takula dakanta, tasan yanzu ita matar aurece akwai banbaci tsakanin da, da yanzu.
Papa ya kar'bi number d'inta, yabata ta Nawaf da tashi da momcy da mas'ud da Abdallah da Anwar, yay mata bayani akan matsayinsu, ya ce, "kuma ta saurari kiran kowannanensu.
Sukai mata alkairi sannan suka tafi, suna mai yabon zuri'ar yasmeen.
Lallai sun yaba da tarbiyyar muta nen gidan.
Tunda suka tafi yasmeen tayi shiru tana tunani, indai yanda iyayen mijin nata suke haka mijin yake lalai ta more, dan taga dattako da kamala a tattare da iyayensa.
To hakama abba da umma sunyi farinciki da samun suriki nagari.
Yaseer ya ce, "gsky aunty kin more, ALLAH yasa haka mijinki yake 'kya'ky'kawa kamar abbansa.
Yasmeen ta harareshi, kaifa nakula bakada kai wlhy, ni tashi kabani guri kazo ka cikani da surutu.
Yaseer yay dariya, sisto plz ki kirashi mana tunda naga an baki number d'insa.
Caja d'in wayarta ta d'akko tana fad'in kasan ALLAH idan baka tashiba zan zula maka ajiki.
Yaseer yatashi yana fad'in A'a wlhy bara natashi, idan kika zulamin wanga caja ai sainayi jinya.
FAISAL
Alhmdllh jikin faisal yana sau'ki, saidai uban sambatu dayake zubama mutane, babu abinda yake kira sai sunan yasmeen, shi sai yanzuma yasan yana sonta, yawan surutun dayakeyine yasa ake masa allurar barci.
Da mutum yazo dubashi zaifara ro'konsa ya kawo masa yasmeen, dan ALLAH karsu bari ya rasata, wlhy yana sonta, dan ALLAH aje asaka wanda ya auri yasmeen ya sakar masa ita, shikad'aine ya dace ya zauna daita.
Hajiya jummai ta matse hawaye tana fad'in Faisal ina saura, kayima kanka aii, nasan babu wani namiji dazai auri yarinya kamar yasmeen ya saketa, duk abinda namiji yake bu'kata awajen mace yasmeen ta had'asu, Tarbiya, ilimi, addini, nasaba, 'kyau.
Duk ta had'a.
Danhaka ka d'auki 'kaddara kawai Faisal.
Faisal ya 'kan'kame Hajiya jummai yana kuka, da sakin sambatun daya saba.
Dole likita yazo yay masa allurar barci, sanna.
Azuciyata na ce, "aii dama duk wanda ya taka rawar💃wani, yarasa filin taka tasa.
ABUJA. 6/7/2012
8:30PM
Abuja international stadium cike take da'kam da matasa maza da mata, kai harda yara da dattijai na 'kasashe daban2, dake Nahiyar Africa, harma da 'kasashen turai, domin kallon (Netion cup ).
Yau Najeria da ghana zasu buga, babu abinda kakeji sai hayaniya irinta al'adar kwallo.
Su Nawaf suka shigo cikin fili suna d'agama jama'a hannu, yayinda suma jama'ar suke d'agamusu hannu saboda 'kauna ko birgesu da 'yan wasan sukeyi.
Bayan addu'a da taken Najeria da 'yan wasa suka gabatar, suma 'yan wasan ghan sunyi nasu.
Sai aka fara 'ko'karin fara wasa, wasa kowannen su yakeyi cikin 'kwarewa.
Can na hango Nawaf sanye da JC mai ruwan tutar Najeria, sunyimasa 'kyau matu'ka, saidai fuskarsa babu walwala, dan buga kwallon yake kamar bayaso⚽🚶🏼.
Gab daza'a tafi hutun rabin lokaci ghana tasmu nasarar zira kwallo 1, nanfa mutanen ghana suka hau ihu da sowa.
And'an fara wasa aka hura, domin tafiya hutun rabin lokaci, saidai 'yan Najeria sun d'an fara shiga damuwa.
Dan haka koc d'in Najeria yaja Nawaf gefe, yana tambayarsa ko bashida lfy ne??.
Nawaf ya ce, "lfyr sa 'kalao.
Nan dai koc yashiga ro'konsu akan su dage, karyazama tun a kolfayin(colfine) su nuna gazawarsu.
Bayan andawo hutun rabin lokaci, aka d'ora wasa, nanma dai ghana sunfi nuna 'kwazo akan Najeria.
Kad'an ya hana Ghana cin kwallo ta biyu.
To daga nanne fa Nawaf ya dage, minti 15 da dawowarsu ya zira kwallo a raga, karkaso kaga murna wajen 'yan Najeria.
Zan iya cemuku harda Yaseer da yasmeen amasu murna, dukda basosai yasmeen take kallon wasanba, amma dayake suna tare afalo itada yaseer sai take d'an kallo.
Ammafa har yanzu batasan Nawaf shine mijin nataba.
Abba yafito yana fad'an ihun da yaseer ya kwala musu.
Yaseer ya ce, "abba kayi ha'kuri wlhy modeebbo ne yaci mana kwallo.
Abba ya ce, "to basai ayi murnar ahankaliba, amma irin wannan ihu haka.
⚽kwallo taci gaba da tafiya yanda ya kamata, dan yanzu Najeria sun dage, suma ghana sun dage, dan haka wasan ya d'auki zafi kowa yana so yazira kwallo tabiyu.
Saura minti 4 atashi Najeria takuma zura kwallo da taimakon Nawaf wani d'an kwallon Najeria ya zura, woyyo ALLAH karkuso kuga murna, koda yake kuma masu karatu na hangoku kuna murna.
Daganan najeria tafara jan 'kafa domin acinye lokacin abanza, aka 'kara minti7, shima dai ashiririta aka cinyeshi, Najeria sai fitar da kwallo suke, suna langyare, harda tsayawa akayi canjin 'yan wasa.
Ahaka dai aka tashi 2-1
Najeria-2 & ghana-1
Wasa yayi 'kyau Najeria sai murna sukeyi.
Yaseer ya ce, "sisto dan ALLAH yakiga gay d'innan, jiba kiga yanda yake gara kwallo cikin kwarewa.
Yasmeen tad'an ta'be baki, kaini wannan mugun baya wani birgeni, kai yake burgewa.
Yaseer ya ce, "sisto muguntar mi yay miki??.
Sai asannan ta tuna yaseer bai san komai daya faru tsaka ninta da Nawaf bafa.
Ta ce, "sai yayimin wani abu zan kirashi mugu, kaga saida safe ni nagaji.
Yaseer ya murgud'a mata baki ya mi'ke shima ya shige d'akinsa.................✍🏻
©2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻17