Sashe 24
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
_________________________________ haka rayuwa taci gaba da tafiya, yau da gobe sai ALLAH, Nawaf yanata shirya musu tafiya katsina, amma dan rainin hankali bai sanar da yasmeen ba, tagadai yanata sayo abubuwa yana ajiyewa, itako ko kallo bai ishetaba bare ta tambaya.
Dan yanzu ba sosai suke shiga harkar juna ba.
Yau su duka suna falo amma babu wanda yadamu da abinda ďan uwansa yakeyi, yasmeen tana zaune akasa ta shinmiďa farin hankici ta ďora 'kafarta akai tana yanke farce.
Nawaf kuma yana kwance saman doguwar kujera yana kallon kwallo.
Wayar yasmeen tashiga 6urari, takai dubanta ga wayar faisal ne, cikin rashin gsky ta kalli Nawaf, idanunsa suna kan tv amma hankalinsa yana kanta, ta gefen ido yake kallonta.
Ta kauda ido daga kallonsa alokacin wayar ta tsinke, cigaba tayi da yanke 'kumbarta.
Aka 'kara kiran wayar nanma harta tsinke bata motsaba, shikuma kuma yaci gaba da kira, saida yakira sau 6 ana bakwaine yasmeen takai hannu zata ďauka, da sauri Nawaf ya kawo hannu shima da nufin ďauka, saiya dafe hannun yasmeen.
Suka ďago lokaci ďaya suna kallon juna, har wayar ta tsinke basu saniba, kallo sukema juna mai cike da 'kauna, Nawaf yafara janye idanunsa saboda sake kiran wayar da akayi.
Yasmeen ta sake danne wayar sosai da hannunta, cikin zafin nama Nawaf ya cire hannunta, ya tsaida kallonsa ga mai kiran wayar FAISAL!!!!, ya maimaita sunan ahankali, ďaukar wayar yayi ya koma saman kujera.
Yayinda yasmeen tayi mutuwar zaune, kiran faisal yayi, jikin faisal yana 6ari ya ďaga azatonsa yasmeen ce, NAWAF yay shiru batareda yayi maganaba.
Faisal ya ce, "my luv plz kizo gareni, idan ba hakaba zan iya mutuwa, ina nan kwance tsawon satu uku babu lafiya, ki taimaka kizo na ganki my luv!!!.... Nawaf ya rintse idanunsa, danjin 'katon banza yana kiran matarsa my luv!!, wata razananniyar tsawa ya dakawa faisal.
Kaiiiiiiiiiii!!!, wawa jaki jahili, wlhy ka sake kiran matata my luv saina kasheka dan ubanka, kai wane irin jakine zaka rin'ka kiran matar aure jahilin banza!!!!, wlhy daga yau yazama na 'karshe dazaka sake kiranta, inko ba hakaba zakayi dana sani kaida jahilan iyayen ka, yana gama faďa ya yanke wayar.
Kwala wayar yayi da bango aiko ta ta rarratse, yatashi yanufi wayar kamar wani mayun wacin zaki, yasmeen ta rintse idanunta azotonta wajenta yanufo saitaga ya wuceta.
Yasa 'kafa ya take waya ya 'kara takata, sannan ya buďe ya cire sim cart ďin ya karya shi, itadai yasmeen sai jikinta yake 6ari.
Yana gamawa ya dawo kanta ta rungume jikinta tana kuka, gashin kanta ya dam'ke ahannunsa ya fisga da 'karfi, tari'ke hannunsa tana kuka, idanunsa sunyi jajur saboda 6acin rai.
Cikin muryarsa tamakar zaiyi kuka ya ce, "ya ce, "kin cuceni kina gidana kina soyayya da wani, ke wacce iri jahila ce???.
Cikin 6acin rai yasmeen ta ce, "ka daina ce mini jahila, danni ban aikata abinda kake zargina dashiba???, dan haka ka sakar mini gashi.
Yakuma murďe gashin tareda wanka mata mari, cikin 'karaji ya ce, "idan ba haka bane uban mi yasa yake kiranki, ubanmiye a tsakaninki dashi, wlhy zan iya kasheki shima na kasheki, sannan na kashe kaina.
Yasmeen ta fashe da kuka, tana faďin ka kasheni ALLAH yasani gsky na faďa maka.
Ahankali ya saki gashinta yana cije baki, yakoma 'kasa ya zauna da6as kamar ďan bori, kai ya dafe yana jujjuyawa, yashiga hargitsa sumar kansa tamkar mai ciwon hauka.
Yasmeen ta tsura masa idanu tana hawaye, ga tsoro fal cikinta dan ganin yanda Nawaf keta jujjuya kai kamar ďan kwaya.
Sunkai awa biyu ahaka kowa yana jinyar kansa, daga baya Nawaf ya shige bedroom, kaitsaye bathroom ya wuce, shawa ya sakarma kansa, batareda yacire kayan jikinsaba, yakai minti30 ahaka, saidaga baya yay wanka ya fito, shiryawa yay cikin 'kananun kaya, ya fito.
Har yanzu yasmeen tana gurin daya barta tana kuka, ko kallon inda take baiyiba ya fice.
Ahankali ta tashi taje tayi wanka itama, tayi sallah ta kwanta, wani wahalallen zazza6i ya rufeta, gado ta haye ta kwanta tana rawar sanyi.
Har dare Nawaf bai dawoba zuwa sanan yasmeen ta gama gala baita, duk abunnan da yake faruwa Nawaf yana 6an garen momcy yana hirarsa, dan yarage 6acin rai.
Momcy ta ce, "wai ina ďiyata??? modebbo, Nawaf ya ce, "tanaca karatu takeyi shiyyasa kikaga bata zoba.
Okey aii nazata ko batada lafiya, A'a lafiyarta 'kalau.
Sai 'karfe tara yakoma 6angarensu, bedroom ya wuce ya kai kallonsa ga yasmeen dake saman gado 'kudun dune a bargo, ya đaukr kansa daga kallonta, cigaba yayi dayin harkokinsa, yagama komai na al'adar rayuwarsa.
Yay tsaye abakin gadon yana faďin ke wai mikike nufi da kwanciya a gado, kinsandai bazan kwanta saman kujeraba ko??.
Jin tayi banza dashi yasa kai hannunsa ya yaye bargon, wani hucin zafi ya dakeshi, yay sagare yana kallonta, zama yayi abakin gadon yakai hannu ahankali saman wuyanta, idanunsa ya runtse tareda fitar da huci mai zafi.
Baisan sanda yakai hannu yana shafa gashintaba ahankali, ta buďe ido tana kallonsa, da sauri ta tashi zaune tana jujjuya ido.
Ya gimtse fuska yana faďin mike damunki, cikin rawar murya ta ce, "zazza6i.
Mi'kewa yayi batareda yayi magana ba, ya buďe durowar gefen gadon ya ďakko magani harya mi'ka mata saikuma ya janye hannunsa yana faďin kunci abinci??.
Ta girgiza kai alamar A'a, maganin ya mayar ya fita, babu daďewa yadawo hannunsa ďauke da kofin shayi, ya mi'ka mata, yatsine fuska tayi tana faďin nifa na'koshi.
Batareda yayi magana ba ya zauna kusada ita, yaja filo yajingina mata ajikin gado, kamata yayi ya jinginata da filon, itadai sai kallon ikon ALLAH takeyi, kofin yasaka mata abaki, dole ta buďe bakin ta kur6a, haka yayta bata tana sha, amma babu magana tamkar wasu kurame.
Saida tasha rabi sanan ta ce, "na'koshi, harararta yayi ya ce, "kar6a bana son yawan magana.
Kar6a tacigaba dayi harta shanye tas, sanan ya ďako maganin yabata, ta yatsine fuska kamar zatayi kuka dan bata son magani.
Ya 'kara ďaure fuska, "k ni ki kar6a kona tashi na kwanta dan barci nakeji, tana hawaye ta kar6a ta shanye tana rintse idanu.
Tana gama sha tafara yun 'kurin amai, da sauri ya rungumota zuwa jikinsa yana shafa bayanta kamar wata jaririya, saida aman ya lafa sanan ya ďagota yana faďin kin daina jin aman ko??.
Kai ta kaďa masa.
Ya gyara mata kwanciya ya lullu6eta da bargon, dandanan barci yay gaba da ita, shikuma yakoma saman kujera ya kwanta, aiko yadaďe baiyi barciba.
Nima na lalla6o na firo🚶🏼.
_________________________________ da asuba tunda yafita bai dawoba sai wajen 'karfe 7:30am tare suka shigo da mas'ud, zuwa sanan masu aiki sun gama gyara gidan tsaf, ita kuma tana kichin tana haďa break.
Yashiga bedroom bata nan ya fito yana faďar kaga yarinyarnan ko yanzu haka tana wajen su momcy.
Mas'ud ya ce, "A'a, kadai duba kichin naji kamar motsi.
Nawaf yanufi kichin batareda yayi magana ba, bakin 'kofa ya tsaya yana kallonta saidai fuskarsa babu walwala, da sauri ta juyo danjin tamkar mutum abayanta.
Karaf suka haďa ido da Nawaf ta kauda kai daga kallonsa, ya ce, "keda bakida lafiya miye nawaniyin girki.
Kanta a'kasa ta ce, "aii naji sau'ki.
Ya ďan ta6e baki, wannan ba hujja bace, ki sauke abinda kika ďora kizo ga mas'ud yazo zai dubaki, yana gama faďa yafice.
Ta sauke abinda ta ďora dama ya nuna, falo tafito, ta gaida mas'ud, ya amsa tareda tambayarta ya jikin??, ta ce, "da sau'ki.
Tambayoyi yay mata tana bashi amsa yana rubutawa, bayan ya gama ya ce, "bari naje zuwa anjima zan kawo miki magunguna, ta ce, "to, ka gaishemini da Ameenar, yafita yana faďin zataji.
Kichin ta koma bayan fitarsu, dan tare suka fita da Nawaf.
Mas'ud ya kalli Nawaf ya ce, "mutumina gsky yasmeen tana cikin damuwa, dan damuwarce ta haddasa mata zazza6in.
Nawaf ya ce, "badole damuwa tasa ta zazza6iba tunda gangar jikinta ce a gidana zuciyarta tana wajen tsohon mijinta.
Cikin mamaki Mas'ud ya ce, "ban ganeba, Nawaf ya zayyana masa duk abinda ya faru jiya.
Mas'ud ya ce, "bawai ban yarda bane, amma yakamata ka sake yin bincike, danni amina tabani labarin komai.
Nawaf yay shiru baice komaiba, mas'ud ya ce, "bari nawuce saina dawo.
Sanda Nawaf yadawo yasmeen tana wanka, ya zauna saman kujera yana jiran fitowarta, ta daďe abakin 'kofa tana tunanin yanda zata fito da tawul, kamar ance Nawaf ya juyo suka haďa ido da yasmeen da sauri ta koma cikin bayin.
Ďan 'karami tsaki Nawaf yayi, tareda mi'kewa yanufi hanyar bayin, ahankali ya ce, "kifito ki shirya ni na koma falo, ki kuma shirya kayanki kala huďu dan zamuje anguwa, yana gama faďa yafice.
Saida taji batajin motsinsa gaba ďaya sanan ta fito, agurguje ta shirya dan bataso yazo ya ritsata.
Saida ya daidaici tagama sanan ya shigo, ya ce, "kin haďa kayan dana ce??, ta ce, "A'a, bayi yashige batareda ya sake maganaba.
'Karamin akwatinta ta ďakko ta haďa kaya biyar da duk abinda zata bu'kata, tai sauri ta koma falo, taďanyi break kafin ya fito.
Shima daya fito saiya shirya kayansa a ďan akwatinsa irin na maza, falo yafito ya isketa ya zauna yaci abinci, tana zaune a gefe tana kallonsa.
Yagama tsaf yami'ke, ya ce, "tashi muje muyima su momcy sallama.
Yasmeen ta ce, "azuciyarta wai wanan wace irin tafiya ce babu shiri???, na ce, "yasmeen yazakiyi, mulkin kenan aii.
Sallama sukaiyima su momcy, anan takejin garin da zasuje, kafin Nawaf yagama tattaunawa da papa yasmeen tadawo ta gyagygyara abinda ya dace, sanana su talatu suka kaimata akwatinan wajen mota, saida suka jira mas'ud yakawo mata magungunan ta sanan, suka tafi su momcy suna ďaga musu hannu.
_________________________________ tunda suka fara tafiya babu wanda ya tankama wani, saida suka kusa fita kano sanan ya tsaya gidan mai, aka cika musu tankin mota taf, ya shigo suka ďauki hanya bayan yayi addu'oi, itadai nata ameen.
Gudu Nawaf yashiga shararawa kamar zai tashi sama, cikin awa ďaya da rabi suka isa tsanyawa, fitsari ya 'kullema yasmeen mara amma takasa gayama Nawaf, saida suka ďauki hanyar katsina sanan Nawaf ya kalli Yasmeen, cikin ďaure fuska ya ce, "waike motse2n mi kikeyine haka??.
Tayi 'kasa da kai tana faďin babu komai, ya ďauke kansa ya maida bisa titi, ahaka suka isa safana, harta fara murna sunzo, saitaga ya ďauki wata hanyar kuma, tun suna bin birji mai 'kyau har suka koma mai ramuka, yasmeen tagadai tafiyar bamai 'karewa ba ce, harta fara zargin kodai sayar da ita Nawaf zaiyi, ga azababben fitsari yana cinta, haka ta daure, suka wuce wani 'karamin 'kauye tazata nanne, amma saitaga sun wuce, saida suka wuce 'kananun 'kauyuka uku, sanan sukaje wani 'kyauye amma babban garine shi saidai shima 'kyauyene sosai.
Tunda suka shigo garin yara ke binsu abaya suna faďin ga mota ga mota.
Yasmeen ta ce, "tofa.
Nawaf yanajinta yay mata banza.
A'kofar wani gida suka tsaya, amma shi shafe yake da suminti, dukda ginin 'kasane, Nawaf yabuđe mota yafito batareda yayima yasmeen maganaba.
Itama saita buďe ta fito, ya danna kai cikin gidan tabi bayansa.
Suna shiga gidan aka taresu da murna, dan har yara sunkai labarin zuwansu, yasmeen ta ce, "ma wata 'yar buduwa dan ALLAH ina bayi yake 'kanwata, yarinyar ta ce, zona rakaki.
Buta ta ďakko ta rakata, cikin hanzari yasmeen tashige, babu daďewa ta fito suka koma inda aka shimfiďa musu tabarma, a 6angaren wata 'yar tsohuwa.
Sai asanan yasmeen ta lura da muta nen gidan suna kama dasu Nawaf musamman ma Abdallah dan shi yake kama da papa sosai.......................✍🏻
Dan yanzu ba sosai suke shiga harkar juna ba.
Yau su duka suna falo amma babu wanda yadamu da abinda ďan uwansa yakeyi, yasmeen tana zaune akasa ta shinmiďa farin hankici ta ďora 'kafarta akai tana yanke farce.
Nawaf kuma yana kwance saman doguwar kujera yana kallon kwallo.
Wayar yasmeen tashiga 6urari, takai dubanta ga wayar faisal ne, cikin rashin gsky ta kalli Nawaf, idanunsa suna kan tv amma hankalinsa yana kanta, ta gefen ido yake kallonta.
Ta kauda ido daga kallonsa alokacin wayar ta tsinke, cigaba tayi da yanke 'kumbarta.
Aka 'kara kiran wayar nanma harta tsinke bata motsaba, shikuma kuma yaci gaba da kira, saida yakira sau 6 ana bakwaine yasmeen takai hannu zata ďauka, da sauri Nawaf ya kawo hannu shima da nufin ďauka, saiya dafe hannun yasmeen.
Suka ďago lokaci ďaya suna kallon juna, har wayar ta tsinke basu saniba, kallo sukema juna mai cike da 'kauna, Nawaf yafara janye idanunsa saboda sake kiran wayar da akayi.
Yasmeen ta sake danne wayar sosai da hannunta, cikin zafin nama Nawaf ya cire hannunta, ya tsaida kallonsa ga mai kiran wayar FAISAL!!!!, ya maimaita sunan ahankali, ďaukar wayar yayi ya koma saman kujera.
Yayinda yasmeen tayi mutuwar zaune, kiran faisal yayi, jikin faisal yana 6ari ya ďaga azatonsa yasmeen ce, NAWAF yay shiru batareda yayi maganaba.
Faisal ya ce, "my luv plz kizo gareni, idan ba hakaba zan iya mutuwa, ina nan kwance tsawon satu uku babu lafiya, ki taimaka kizo na ganki my luv!!!.... Nawaf ya rintse idanunsa, danjin 'katon banza yana kiran matarsa my luv!!, wata razananniyar tsawa ya dakawa faisal.
Kaiiiiiiiiiii!!!, wawa jaki jahili, wlhy ka sake kiran matata my luv saina kasheka dan ubanka, kai wane irin jakine zaka rin'ka kiran matar aure jahilin banza!!!!, wlhy daga yau yazama na 'karshe dazaka sake kiranta, inko ba hakaba zakayi dana sani kaida jahilan iyayen ka, yana gama faďa ya yanke wayar.
Kwala wayar yayi da bango aiko ta ta rarratse, yatashi yanufi wayar kamar wani mayun wacin zaki, yasmeen ta rintse idanunta azotonta wajenta yanufo saitaga ya wuceta.
Yasa 'kafa ya take waya ya 'kara takata, sannan ya buďe ya cire sim cart ďin ya karya shi, itadai yasmeen sai jikinta yake 6ari.
Yana gamawa ya dawo kanta ta rungume jikinta tana kuka, gashin kanta ya dam'ke ahannunsa ya fisga da 'karfi, tari'ke hannunsa tana kuka, idanunsa sunyi jajur saboda 6acin rai.
Cikin muryarsa tamakar zaiyi kuka ya ce, "ya ce, "kin cuceni kina gidana kina soyayya da wani, ke wacce iri jahila ce???.
Cikin 6acin rai yasmeen ta ce, "ka daina ce mini jahila, danni ban aikata abinda kake zargina dashiba???, dan haka ka sakar mini gashi.
Yakuma murďe gashin tareda wanka mata mari, cikin 'karaji ya ce, "idan ba haka bane uban mi yasa yake kiranki, ubanmiye a tsakaninki dashi, wlhy zan iya kasheki shima na kasheki, sannan na kashe kaina.
Yasmeen ta fashe da kuka, tana faďin ka kasheni ALLAH yasani gsky na faďa maka.
Ahankali ya saki gashinta yana cije baki, yakoma 'kasa ya zauna da6as kamar ďan bori, kai ya dafe yana jujjuyawa, yashiga hargitsa sumar kansa tamkar mai ciwon hauka.
Yasmeen ta tsura masa idanu tana hawaye, ga tsoro fal cikinta dan ganin yanda Nawaf keta jujjuya kai kamar ďan kwaya.
Sunkai awa biyu ahaka kowa yana jinyar kansa, daga baya Nawaf ya shige bedroom, kaitsaye bathroom ya wuce, shawa ya sakarma kansa, batareda yacire kayan jikinsaba, yakai minti30 ahaka, saidaga baya yay wanka ya fito, shiryawa yay cikin 'kananun kaya, ya fito.
Har yanzu yasmeen tana gurin daya barta tana kuka, ko kallon inda take baiyiba ya fice.
Ahankali ta tashi taje tayi wanka itama, tayi sallah ta kwanta, wani wahalallen zazza6i ya rufeta, gado ta haye ta kwanta tana rawar sanyi.
Har dare Nawaf bai dawoba zuwa sanan yasmeen ta gama gala baita, duk abunnan da yake faruwa Nawaf yana 6an garen momcy yana hirarsa, dan yarage 6acin rai.
Momcy ta ce, "wai ina ďiyata??? modebbo, Nawaf ya ce, "tanaca karatu takeyi shiyyasa kikaga bata zoba.
Okey aii nazata ko batada lafiya, A'a lafiyarta 'kalau.
Sai 'karfe tara yakoma 6angarensu, bedroom ya wuce ya kai kallonsa ga yasmeen dake saman gado 'kudun dune a bargo, ya đaukr kansa daga kallonta, cigaba yayi dayin harkokinsa, yagama komai na al'adar rayuwarsa.
Yay tsaye abakin gadon yana faďin ke wai mikike nufi da kwanciya a gado, kinsandai bazan kwanta saman kujeraba ko??.
Jin tayi banza dashi yasa kai hannunsa ya yaye bargon, wani hucin zafi ya dakeshi, yay sagare yana kallonta, zama yayi abakin gadon yakai hannu ahankali saman wuyanta, idanunsa ya runtse tareda fitar da huci mai zafi.
Baisan sanda yakai hannu yana shafa gashintaba ahankali, ta buďe ido tana kallonsa, da sauri ta tashi zaune tana jujjuya ido.
Ya gimtse fuska yana faďin mike damunki, cikin rawar murya ta ce, "zazza6i.
Mi'kewa yayi batareda yayi magana ba, ya buďe durowar gefen gadon ya ďakko magani harya mi'ka mata saikuma ya janye hannunsa yana faďin kunci abinci??.
Ta girgiza kai alamar A'a, maganin ya mayar ya fita, babu daďewa yadawo hannunsa ďauke da kofin shayi, ya mi'ka mata, yatsine fuska tayi tana faďin nifa na'koshi.
Batareda yayi magana ba ya zauna kusada ita, yaja filo yajingina mata ajikin gado, kamata yayi ya jinginata da filon, itadai sai kallon ikon ALLAH takeyi, kofin yasaka mata abaki, dole ta buďe bakin ta kur6a, haka yayta bata tana sha, amma babu magana tamkar wasu kurame.
Saida tasha rabi sanan ta ce, "na'koshi, harararta yayi ya ce, "kar6a bana son yawan magana.
Kar6a tacigaba dayi harta shanye tas, sanan ya ďako maganin yabata, ta yatsine fuska kamar zatayi kuka dan bata son magani.
Ya 'kara ďaure fuska, "k ni ki kar6a kona tashi na kwanta dan barci nakeji, tana hawaye ta kar6a ta shanye tana rintse idanu.
Tana gama sha tafara yun 'kurin amai, da sauri ya rungumota zuwa jikinsa yana shafa bayanta kamar wata jaririya, saida aman ya lafa sanan ya ďagota yana faďin kin daina jin aman ko??.
Kai ta kaďa masa.
Ya gyara mata kwanciya ya lullu6eta da bargon, dandanan barci yay gaba da ita, shikuma yakoma saman kujera ya kwanta, aiko yadaďe baiyi barciba.
Nima na lalla6o na firo🚶🏼.
_________________________________ da asuba tunda yafita bai dawoba sai wajen 'karfe 7:30am tare suka shigo da mas'ud, zuwa sanan masu aiki sun gama gyara gidan tsaf, ita kuma tana kichin tana haďa break.
Yashiga bedroom bata nan ya fito yana faďar kaga yarinyarnan ko yanzu haka tana wajen su momcy.
Mas'ud ya ce, "A'a, kadai duba kichin naji kamar motsi.
Nawaf yanufi kichin batareda yayi magana ba, bakin 'kofa ya tsaya yana kallonta saidai fuskarsa babu walwala, da sauri ta juyo danjin tamkar mutum abayanta.
Karaf suka haďa ido da Nawaf ta kauda kai daga kallonsa, ya ce, "keda bakida lafiya miye nawaniyin girki.
Kanta a'kasa ta ce, "aii naji sau'ki.
Ya ďan ta6e baki, wannan ba hujja bace, ki sauke abinda kika ďora kizo ga mas'ud yazo zai dubaki, yana gama faďa yafice.
Ta sauke abinda ta ďora dama ya nuna, falo tafito, ta gaida mas'ud, ya amsa tareda tambayarta ya jikin??, ta ce, "da sau'ki.
Tambayoyi yay mata tana bashi amsa yana rubutawa, bayan ya gama ya ce, "bari naje zuwa anjima zan kawo miki magunguna, ta ce, "to, ka gaishemini da Ameenar, yafita yana faďin zataji.
Kichin ta koma bayan fitarsu, dan tare suka fita da Nawaf.
Mas'ud ya kalli Nawaf ya ce, "mutumina gsky yasmeen tana cikin damuwa, dan damuwarce ta haddasa mata zazza6in.
Nawaf ya ce, "badole damuwa tasa ta zazza6iba tunda gangar jikinta ce a gidana zuciyarta tana wajen tsohon mijinta.
Cikin mamaki Mas'ud ya ce, "ban ganeba, Nawaf ya zayyana masa duk abinda ya faru jiya.
Mas'ud ya ce, "bawai ban yarda bane, amma yakamata ka sake yin bincike, danni amina tabani labarin komai.
Nawaf yay shiru baice komaiba, mas'ud ya ce, "bari nawuce saina dawo.
Sanda Nawaf yadawo yasmeen tana wanka, ya zauna saman kujera yana jiran fitowarta, ta daďe abakin 'kofa tana tunanin yanda zata fito da tawul, kamar ance Nawaf ya juyo suka haďa ido da yasmeen da sauri ta koma cikin bayin.
Ďan 'karami tsaki Nawaf yayi, tareda mi'kewa yanufi hanyar bayin, ahankali ya ce, "kifito ki shirya ni na koma falo, ki kuma shirya kayanki kala huďu dan zamuje anguwa, yana gama faďa yafice.
Saida taji batajin motsinsa gaba ďaya sanan ta fito, agurguje ta shirya dan bataso yazo ya ritsata.
Saida ya daidaici tagama sanan ya shigo, ya ce, "kin haďa kayan dana ce??, ta ce, "A'a, bayi yashige batareda ya sake maganaba.
'Karamin akwatinta ta ďakko ta haďa kaya biyar da duk abinda zata bu'kata, tai sauri ta koma falo, taďanyi break kafin ya fito.
Shima daya fito saiya shirya kayansa a ďan akwatinsa irin na maza, falo yafito ya isketa ya zauna yaci abinci, tana zaune a gefe tana kallonsa.
Yagama tsaf yami'ke, ya ce, "tashi muje muyima su momcy sallama.
Yasmeen ta ce, "azuciyarta wai wanan wace irin tafiya ce babu shiri???, na ce, "yasmeen yazakiyi, mulkin kenan aii.
Sallama sukaiyima su momcy, anan takejin garin da zasuje, kafin Nawaf yagama tattaunawa da papa yasmeen tadawo ta gyagygyara abinda ya dace, sanana su talatu suka kaimata akwatinan wajen mota, saida suka jira mas'ud yakawo mata magungunan ta sanan, suka tafi su momcy suna ďaga musu hannu.
_________________________________ tunda suka fara tafiya babu wanda ya tankama wani, saida suka kusa fita kano sanan ya tsaya gidan mai, aka cika musu tankin mota taf, ya shigo suka ďauki hanya bayan yayi addu'oi, itadai nata ameen.
Gudu Nawaf yashiga shararawa kamar zai tashi sama, cikin awa ďaya da rabi suka isa tsanyawa, fitsari ya 'kullema yasmeen mara amma takasa gayama Nawaf, saida suka ďauki hanyar katsina sanan Nawaf ya kalli Yasmeen, cikin ďaure fuska ya ce, "waike motse2n mi kikeyine haka??.
Tayi 'kasa da kai tana faďin babu komai, ya ďauke kansa ya maida bisa titi, ahaka suka isa safana, harta fara murna sunzo, saitaga ya ďauki wata hanyar kuma, tun suna bin birji mai 'kyau har suka koma mai ramuka, yasmeen tagadai tafiyar bamai 'karewa ba ce, harta fara zargin kodai sayar da ita Nawaf zaiyi, ga azababben fitsari yana cinta, haka ta daure, suka wuce wani 'karamin 'kauye tazata nanne, amma saitaga sun wuce, saida suka wuce 'kananun 'kauyuka uku, sanan sukaje wani 'kyauye amma babban garine shi saidai shima 'kyauyene sosai.
Tunda suka shigo garin yara ke binsu abaya suna faďin ga mota ga mota.
Yasmeen ta ce, "tofa.
Nawaf yanajinta yay mata banza.
A'kofar wani gida suka tsaya, amma shi shafe yake da suminti, dukda ginin 'kasane, Nawaf yabuđe mota yafito batareda yayima yasmeen maganaba.
Itama saita buďe ta fito, ya danna kai cikin gidan tabi bayansa.
Suna shiga gidan aka taresu da murna, dan har yara sunkai labarin zuwansu, yasmeen ta ce, "ma wata 'yar buduwa dan ALLAH ina bayi yake 'kanwata, yarinyar ta ce, zona rakaki.
Buta ta ďakko ta rakata, cikin hanzari yasmeen tashige, babu daďewa ta fito suka koma inda aka shimfiďa musu tabarma, a 6angaren wata 'yar tsohuwa.
Sai asanan yasmeen ta lura da muta nen gidan suna kama dasu Nawaf musamman ma Abdallah dan shi yake kama da papa sosai.......................✍🏻