Sashe 21
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
.....kafin ya 'karasa ta kulle 'kofar yashiga bugawa da 'karfi amma yasmeen tai masa banza, saida yaga batada niyyar buďewa sannan ya ha'kura, falo yadawo ya zauna zuciyarsa cike da haushi, daga baya yatashi ya fice.
Yasmeen taďan le'ko ta wata 'yar 'kofa ganin baya nan yasa ta buďe 'kofar ahankali tafito.
Hijjab tasaka tanufi 6angaren momcy, tanata addu'a a zuciyarta ALLAH yasa bacan Nawaf yajeba.
Da sallama tashiga falon, hajja da Anwar ne kawai zaune, tasaki ajiyar zuciya, gurinsu ta 'karasa hajja tanata mata murmushi, ta tsugunna har 'kasa ta gaisheta, Anwar ya ce, "aunty mu dama yanzu zanje 6angarenki hira.
Kai Anwar banyardaba kullum haka kake faďa amma komai kama dakai ban ganiba.
Anwar yay dariya, A'a aunty kinafa ganin mai kama dani baga yaya nan ba, dariya sosai sukeyi harda hajja, momcy tashigo itama tana waya, bayan ta kammala ta ce, "A'a ďiyata kece kika zomana, cikin jin kunya yasmeen ta gaisheda momcy.
Momcy ta amsa cikin fara'a, tana mai 'kara jin 'kaunar yasmeen har cikin zuciyarta, itako saiwani sissinne kai take dan kunya, hajja sai tsokanarta takeyi, Abdallah yashigo shima aka fara hirar dashi.
Anwar yabata wayarsa tana kallon hotunan biki wanda yaďauka, tayi mamakin irin 'kyawun datayi, gashi wasu wuraren tana murmushi, wanda batasan lokacin datayiba, wani hoto yaďauki hankalinta awajen dinner, tatuna faďa sukeyi da Nawaf awanan lokacin shine ya harareta ta rama, amma idan kagani saika ďauka kallon soyayya sukema juna, Anwar ya ce, "kai aunty nakula pic ďinnan yayi miki 'kyau sosai, nima duk nafi sonsa wlhy.
Abdallah yataso domin yagani shima, bayan kujerar yakoma yana kallo ta bayansu.
Nawaf yashigo da sallama saida gaban yasmeen yafaďi, amamakinta saitaji ya ce, "dama kinanan inata nemanki, wani iri yasmeen taji aranta gashi yawani tsareta da mayun idanunsa masu hasken tsiya, ta daure ta ce, "yi ha'kuri bansan zaka dawoba yanzu, jinai 'kaiďaici zai dameni shiyyasa nataho nan.
Okey to nima bari nazauna ayi hirar dani, ya zauna kusada hajja, hajja ta ce, "o, sai yanzu ka tuna dani.
Nawaf yay dariya to dama na'isa na manta dake!.
Momcy ta ce, "aii daga yanzu indai yafita kiringa tahowa nan saboda kaďaici babu daďi.
Yasmeen ta ce, "to momy.
Nawaf yafaki idonsu ya harareta, ita kuma ta murguďa masa baki, ya nuna kansa wai shi👉🏻👮🏼!, ta kaďa kai alamar eh., le6enasa na 'kasa ya cije, itakuma ta maida kanta ga kallon pictures.
Haushi kamar ya kashe Nawaf, amma babu damar ďaukar mataki, dole yasaki jiki suna hira da hajja da momcy, dansu hankalinsu yana kan waya.
Saida aka kira sallar azhur suka tashi, masallaci suka tafi shidasu Abdallah, yasmeen kuma tanufi 6angarensu.
Wanka tafara shiga sanan tayi sallah, agurguje ta shirya tafito da nufin tasake guduwa 6angarensu momcy, sai sukayi kici6is da Nawaf a'kofa, kallon kallo aka tsaya yi, kowa ya ďaure fuska.
Tsaki Nawaf yayi tareda jan hannunta zuwa cikin falon, cikin tsiwa ta ce, "malam kasakeni, banza yay mata yacigaba da janta, saman kujera mai zaman mutum ďaya ya hankaďata, damma kujerar da laushi shiyyasa bataji zafi ba, yaďora 'kafarsa ďaya saman kujerar ya tsareta da idanu.
Ta kauda kai daga kallonsa, dan ita idanunsa tsoro suke bata, haskensu yayi yawa, sunkai minti2 ahaka, sanan ya ce, "wai ke na tambayeki ni sa'ankine??, banza tamasa kamar batajiba, yacigaba da faďin ďazu harda wani faďin aibansan zaka dawoba ne shiyyasa nafito, dan kaďaici yaymin yawa, yafaďa yana kwaikwayon muryarta.
abin yabama yasmeen dariya amma saita gimtse, ta ce, "oho dai naga kaine kafara, kaga kenan a wajenka na koya, agabansu hajja kayita wani kakkafi waikai mai gida, sai andawo nan kafara mazurai, ta 'kare maganar da murguďa baki😏 .
Nawaf ya ce, "niko?"
Cikin tsiwa ta ce, "eh kaiďin saime".
yasaka yatsansa ďaya ya ďago ha6arta, ta rintse ida nunta, yaja tsaki yana faďin ke nifa nafiki miskilanci!.
Sai asanan ta buďe idanu, dukda zuciyarta tana dukan uku2 saboda tsoro wannan bai hanata sake murguďa masa bakiba.
Ya ce, "ni dai ko??.
ta ce, eh, ni kadameni da tambaya? ?".
Kafin ta rufe baki yasa yatsunsa biyu ya kama la66anta ya matse da 'karfin tsiya, yasmeen tashiga tsungunin hannunsa tana hawaye😭, amma mugun ya'ki yasaki, gashi sai murzasu yatsun nasa yakeyi dan mugunta akan bakinta, saida yayi mai isarsa sanan yasaki, zuwa sanan la66an yasmeen sun kunbura, sunzama 'katun2n, yasaki yana dariyar mugunta.
Yasmeen sai hawaye suke zirara a fuskarta, tana shafa la66anta, har yanzu 'kafarsa tana saman kujerar, ya ce, "yammata za'a sake mini rashin kunyarne??, hararar sa tayi ga hawaye fal fuska.
Nawaf ya tuntsure da dariya, yasmeen tai sagade tana kallonsa, batayi zaton yana dariya hakaba, saida yayi mai isarsa sanan ya sauke 'kafarsa yanufi bedroom yana cigaba da dariyar.
Yasmeen ta kifa kanta saman hannun kujera tana kuka, ahaka barci yay gaba da ita.
Saida yay wanka ya shirya tsaf yafito cikin manyan kaya, wani farin yadine shara2 yay masa 'kyau sosai harda ďora ba'kar hula wanda gays ďin yanzu suke yayi, ya kai kallonsa ga yasmeen dake barci a takure saman kujera, murmushi yasaki yana faďin yarinya tayi barcin wuya.
Har yakai 'kofa kuma yadawo, ďaukarta yayi tsak yakaita bedroom, a saman gado ya kwantar da'ita, yana kallon la66anta dasuka kummbura yana murmushi, ahankali yajuya ya fice.
Saida yashiga 6angaren momcy yafito sanan yashiga mota yafice, yana bani mamaki yanda yakeson mota mai ba'kin gilas, kobayaso idan yafita agansane oho??.
A'kofar gidan su mas'ud yatsaya, ya ďauki wayarsa yakirashi, malam kafito muwuce ko??, kai haba dan baka da kirki saikace bazaka zo ka gaida Ameena ba??.
Kai mutumina ALLAH inajin kunyar zuwa haka.
Tsaki mas'ud yayi aikai kajika, dan ALLAH kashigo ku gaisa saimu wuce, yakashe wayar.
Dole Nawaf yafito yashiga gidan, da sallama yashiga falon, suka amasa.
Mas'ud yashiga tsokanarsa kaga angon yasmeen, wanan irin 'kyau haka malam, lallai amarcin ya kar6eka.
Nawaf ya zauna yana hararar sa, mas'ud kaifa ďan iskane wlhy, nazata idan kayi aure zaka canja, amma kananan yanda kake, saima 'karawa dakayi.
Kafin mas'ud yay magana Ameena tashigo hannunta ďauke da tire.
Nawaf ya ce, "amarsu ta ango!, sai dai baki more angoba, dariya tayi tana zuba masa lemo, bayan tagama ta gaisheshi ya amasa, ta ce, "ina 'kawata??.
Tana gida nabarota lfy, ta ce, "na gaidaki!.
Ameena ta ce, "ina amasawa.
Kaďan yasha lemon ya mi'ke kai malam tashi mije yamma tanayi.
Mas'ud ya mi'ke yana faďin gsky ne, saida ya sumbaci goshin ameena sanan ya fito, Nawaf yana kallonsu shiyyasa yayo gaba, dan yasan mas'ud ba kunyarsa zaijiba.
Amota mas'ud ya ce, "mutumina aure da daďi wlhy, yanasaka nishaďi da farinciki, musaman idan kasamu matar data iya tattalinka.
Nawaf ya ta6e baki, kai Alhaji kai yayima daďi, nidai bandani!, dan ni takurani akayi, dana 6ararraje nikaďai aďakina amma yanzufa??, ankawo mini wanan mara kunyar duk ta takurani.
Dariya mas'ud yayi, haba malam faďi gsky dai, kowa yaganka yasan ka 'kara 'kyau, zaka wani dozani, 'kilama mun samu baby.
Nawaf ya ce, "kai mutumina ammafa ka iya tsiya ka ce, "har resold yafito??.
Kai ďan rainin hankali ka gama wani kauce2n ka kafaďi gsky, aii dakai nake!!.
Tofa, Nawaf yafaďa yana 'kara dafe sitiyari, to indai nine wlhy kama fidda rai, bawai tonon asiriba, ko makwancima ni bamu ta6a haďawaba wlhy.
Idanu mas'ud yazaro, kai amma dai kai garane wlhy.
Oho kama faďamin abinda yafi gara mana, kai kanka kasan ba son yarinyar nan nakeba, kai nama ta 'kaice maka zance, kullum saimunyi faďa.
Dariya sosai mas'ud yayi, ya ce, "lallaikam zaku barine, koda yake shima faďan duk acikin soyayyane.
Tsaki Nawaf yayi daganan yay masa banza.
Yasmeen taďan le'ko ta wata 'yar 'kofa ganin baya nan yasa ta buďe 'kofar ahankali tafito.
Hijjab tasaka tanufi 6angaren momcy, tanata addu'a a zuciyarta ALLAH yasa bacan Nawaf yajeba.
Da sallama tashiga falon, hajja da Anwar ne kawai zaune, tasaki ajiyar zuciya, gurinsu ta 'karasa hajja tanata mata murmushi, ta tsugunna har 'kasa ta gaisheta, Anwar ya ce, "aunty mu dama yanzu zanje 6angarenki hira.
Kai Anwar banyardaba kullum haka kake faďa amma komai kama dakai ban ganiba.
Anwar yay dariya, A'a aunty kinafa ganin mai kama dani baga yaya nan ba, dariya sosai sukeyi harda hajja, momcy tashigo itama tana waya, bayan ta kammala ta ce, "A'a ďiyata kece kika zomana, cikin jin kunya yasmeen ta gaisheda momcy.
Momcy ta amsa cikin fara'a, tana mai 'kara jin 'kaunar yasmeen har cikin zuciyarta, itako saiwani sissinne kai take dan kunya, hajja sai tsokanarta takeyi, Abdallah yashigo shima aka fara hirar dashi.
Anwar yabata wayarsa tana kallon hotunan biki wanda yaďauka, tayi mamakin irin 'kyawun datayi, gashi wasu wuraren tana murmushi, wanda batasan lokacin datayiba, wani hoto yaďauki hankalinta awajen dinner, tatuna faďa sukeyi da Nawaf awanan lokacin shine ya harareta ta rama, amma idan kagani saika ďauka kallon soyayya sukema juna, Anwar ya ce, "kai aunty nakula pic ďinnan yayi miki 'kyau sosai, nima duk nafi sonsa wlhy.
Abdallah yataso domin yagani shima, bayan kujerar yakoma yana kallo ta bayansu.
Nawaf yashigo da sallama saida gaban yasmeen yafaďi, amamakinta saitaji ya ce, "dama kinanan inata nemanki, wani iri yasmeen taji aranta gashi yawani tsareta da mayun idanunsa masu hasken tsiya, ta daure ta ce, "yi ha'kuri bansan zaka dawoba yanzu, jinai 'kaiďaici zai dameni shiyyasa nataho nan.
Okey to nima bari nazauna ayi hirar dani, ya zauna kusada hajja, hajja ta ce, "o, sai yanzu ka tuna dani.
Nawaf yay dariya to dama na'isa na manta dake!.
Momcy ta ce, "aii daga yanzu indai yafita kiringa tahowa nan saboda kaďaici babu daďi.
Yasmeen ta ce, "to momy.
Nawaf yafaki idonsu ya harareta, ita kuma ta murguďa masa baki, ya nuna kansa wai shi👉🏻👮🏼!, ta kaďa kai alamar eh., le6enasa na 'kasa ya cije, itakuma ta maida kanta ga kallon pictures.
Haushi kamar ya kashe Nawaf, amma babu damar ďaukar mataki, dole yasaki jiki suna hira da hajja da momcy, dansu hankalinsu yana kan waya.
Saida aka kira sallar azhur suka tashi, masallaci suka tafi shidasu Abdallah, yasmeen kuma tanufi 6angarensu.
Wanka tafara shiga sanan tayi sallah, agurguje ta shirya tafito da nufin tasake guduwa 6angarensu momcy, sai sukayi kici6is da Nawaf a'kofa, kallon kallo aka tsaya yi, kowa ya ďaure fuska.
Tsaki Nawaf yayi tareda jan hannunta zuwa cikin falon, cikin tsiwa ta ce, "malam kasakeni, banza yay mata yacigaba da janta, saman kujera mai zaman mutum ďaya ya hankaďata, damma kujerar da laushi shiyyasa bataji zafi ba, yaďora 'kafarsa ďaya saman kujerar ya tsareta da idanu.
Ta kauda kai daga kallonsa, dan ita idanunsa tsoro suke bata, haskensu yayi yawa, sunkai minti2 ahaka, sanan ya ce, "wai ke na tambayeki ni sa'ankine??, banza tamasa kamar batajiba, yacigaba da faďin ďazu harda wani faďin aibansan zaka dawoba ne shiyyasa nafito, dan kaďaici yaymin yawa, yafaďa yana kwaikwayon muryarta.
abin yabama yasmeen dariya amma saita gimtse, ta ce, "oho dai naga kaine kafara, kaga kenan a wajenka na koya, agabansu hajja kayita wani kakkafi waikai mai gida, sai andawo nan kafara mazurai, ta 'kare maganar da murguďa baki😏 .
Nawaf ya ce, "niko?"
Cikin tsiwa ta ce, "eh kaiďin saime".
yasaka yatsansa ďaya ya ďago ha6arta, ta rintse ida nunta, yaja tsaki yana faďin ke nifa nafiki miskilanci!.
Sai asanan ta buďe idanu, dukda zuciyarta tana dukan uku2 saboda tsoro wannan bai hanata sake murguďa masa bakiba.
Ya ce, "ni dai ko??.
ta ce, eh, ni kadameni da tambaya? ?".
Kafin ta rufe baki yasa yatsunsa biyu ya kama la66anta ya matse da 'karfin tsiya, yasmeen tashiga tsungunin hannunsa tana hawaye😭, amma mugun ya'ki yasaki, gashi sai murzasu yatsun nasa yakeyi dan mugunta akan bakinta, saida yayi mai isarsa sanan yasaki, zuwa sanan la66an yasmeen sun kunbura, sunzama 'katun2n, yasaki yana dariyar mugunta.
Yasmeen sai hawaye suke zirara a fuskarta, tana shafa la66anta, har yanzu 'kafarsa tana saman kujerar, ya ce, "yammata za'a sake mini rashin kunyarne??, hararar sa tayi ga hawaye fal fuska.
Nawaf ya tuntsure da dariya, yasmeen tai sagade tana kallonsa, batayi zaton yana dariya hakaba, saida yayi mai isarsa sanan ya sauke 'kafarsa yanufi bedroom yana cigaba da dariyar.
Yasmeen ta kifa kanta saman hannun kujera tana kuka, ahaka barci yay gaba da ita.
Saida yay wanka ya shirya tsaf yafito cikin manyan kaya, wani farin yadine shara2 yay masa 'kyau sosai harda ďora ba'kar hula wanda gays ďin yanzu suke yayi, ya kai kallonsa ga yasmeen dake barci a takure saman kujera, murmushi yasaki yana faďin yarinya tayi barcin wuya.
Har yakai 'kofa kuma yadawo, ďaukarta yayi tsak yakaita bedroom, a saman gado ya kwantar da'ita, yana kallon la66anta dasuka kummbura yana murmushi, ahankali yajuya ya fice.
Saida yashiga 6angaren momcy yafito sanan yashiga mota yafice, yana bani mamaki yanda yakeson mota mai ba'kin gilas, kobayaso idan yafita agansane oho??.
A'kofar gidan su mas'ud yatsaya, ya ďauki wayarsa yakirashi, malam kafito muwuce ko??, kai haba dan baka da kirki saikace bazaka zo ka gaida Ameena ba??.
Kai mutumina ALLAH inajin kunyar zuwa haka.
Tsaki mas'ud yayi aikai kajika, dan ALLAH kashigo ku gaisa saimu wuce, yakashe wayar.
Dole Nawaf yafito yashiga gidan, da sallama yashiga falon, suka amasa.
Mas'ud yashiga tsokanarsa kaga angon yasmeen, wanan irin 'kyau haka malam, lallai amarcin ya kar6eka.
Nawaf ya zauna yana hararar sa, mas'ud kaifa ďan iskane wlhy, nazata idan kayi aure zaka canja, amma kananan yanda kake, saima 'karawa dakayi.
Kafin mas'ud yay magana Ameena tashigo hannunta ďauke da tire.
Nawaf ya ce, "amarsu ta ango!, sai dai baki more angoba, dariya tayi tana zuba masa lemo, bayan tagama ta gaisheshi ya amasa, ta ce, "ina 'kawata??.
Tana gida nabarota lfy, ta ce, "na gaidaki!.
Ameena ta ce, "ina amasawa.
Kaďan yasha lemon ya mi'ke kai malam tashi mije yamma tanayi.
Mas'ud ya mi'ke yana faďin gsky ne, saida ya sumbaci goshin ameena sanan ya fito, Nawaf yana kallonsu shiyyasa yayo gaba, dan yasan mas'ud ba kunyarsa zaijiba.
Amota mas'ud ya ce, "mutumina aure da daďi wlhy, yanasaka nishaďi da farinciki, musaman idan kasamu matar data iya tattalinka.
Nawaf ya ta6e baki, kai Alhaji kai yayima daďi, nidai bandani!, dan ni takurani akayi, dana 6ararraje nikaďai aďakina amma yanzufa??, ankawo mini wanan mara kunyar duk ta takurani.
Dariya mas'ud yayi, haba malam faďi gsky dai, kowa yaganka yasan ka 'kara 'kyau, zaka wani dozani, 'kilama mun samu baby.
Nawaf ya ce, "kai mutumina ammafa ka iya tsiya ka ce, "har resold yafito??.
Kai ďan rainin hankali ka gama wani kauce2n ka kafaďi gsky, aii dakai nake!!.
Tofa, Nawaf yafaďa yana 'kara dafe sitiyari, to indai nine wlhy kama fidda rai, bawai tonon asiriba, ko makwancima ni bamu ta6a haďawaba wlhy.
Idanu mas'ud yazaro, kai amma dai kai garane wlhy.
Oho kama faďamin abinda yafi gara mana, kai kanka kasan ba son yarinyar nan nakeba, kai nama ta 'kaice maka zance, kullum saimunyi faďa.
Dariya sosai mas'ud yayi, ya ce, "lallaikam zaku barine, koda yake shima faďan duk acikin soyayyane.
Tsaki Nawaf yayi daganan yay masa banza.