Sashe 48
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
.......Nawaf yanaso yay dariya amma saiya gimtse, idonsa na kan titi ya ce, "matar NAWAF SA'EED MODEBBO ya yadai??.
Yasmeen taimasa banza kamar bata jishiba, yay murmushi tareda kamo hannunta ďaya ya rumtse anasa, yana tu'ki da ďaya, yaďan kalleta kaďan yanda taketa zum6uro baki saida ya dara,, ya ce, "waishin yazanyi da shagwa6ar fancy face ne yayinda yarana sukazo duniya??, sai asannan ta kalleshi ta murguďa masa baki, ya sake murmusawa dan yaganta ta madubi, antuna baya kenan yafaďa yana shiga kwanar dazata sadashi dagindansu hajja.
Ta zame hannunta daga nasa tana cewa kadaiji dashi na ummuhabeeba,, tofa harkin sadakar dani fancy face, lallai kinason ummuhabeeba wannan irin 'kyauta da rana tsaka, aiiko muna sauka zan kirata na sanar mata kin barmatani tasamu miji a sanga.
Yasmeen fa ta sha'ka da yawa danhaka tayi tsit, yanayin parking tafice batareda ta jirashiba, a'katon falon gidan ta tarar da ahalin gidan harma da ba'ki waďanda bata saniba,, tunda tashigo suke murmushi damata sannu da zuwa, itama saita daure take murmushin ya'ke, amma tuni momcy ta harbo jirginta, ta gaisheda kowa dake falon, waďanda ta girma suka gaisheta, hajja ta mi'ka mata hannu alamar tataho wajenta, kusada ita taje ta zauna sai asannan Nawaf yashigo yana cilla makullin mota sama yana ca6ewa, kai kai lallai ashe yau munada manyan ba'ki, waďanda yakecema manyan ba'ki suka shiga dariya suna faďin kainedai babban ba'ko, shekararka nawa rabonka da saudia, shima ďayan gefen hajja yaje ya zauna suka sakata tsakki shida yasmeen, ya ce, "ablah kibari kawai wallahi sana'ar nan tamu itake hanamu wani motshi, amma waccan shekarar nazo saidai kwanana biyu naduba hajja na tsere, ya madina?.
Ta ce, "madina lafiya lau, ya amarya tunda bansamu zuwa bikiba sannan jawad yana fama da rashin lafiya muna kwance a asibiti, ayya ablah karki damu aisu ummulkhairi sunje shima ya wadatar, su jawad suka gaisheshi ya amsa yana tambayarsu ya karatunsu, sukace lfy law, yamaida kallonsa ga jawad ya ce, "zo na ganka my boy, jawad yazo suka gaisa lallai kayi girma sai aure ko? , gaba ďaya falon suka saka dari, ablah ta ce, "aure kam, Anwar fa ya girmi jawad jikinne kawai ALLAH yabashi haka.
Koh ablah?, amma yanzu sai ace shine babba, ga Anwar ďan 'karami,, gsky kam, shima yanzu yagama tsokanarsa aii.
Ablah tacanja maganarta zuwa larabci danda da turanci sukeyi, ta ce, "Nawaf wannan matar taka kamar ba 'yar Najeria ba?, Nawaf ya kalli yasmeen ya ce, "ablah saboda mi kikace haka??, Ablah tayi dariya naganta 'kya'ky'kyawane,, lallai Ablah kin samemu mu 'yan Najeria bamuda 'kyaune??
Kunada 'kyau mana amma dai ku ba'ka'kene, inkuwa 'yar Najeria ce ka iya za6e, nanma dariya sukayi, banda yasmeen dabatasan misuke cewaba, Nawaf ya ce, "kai ablah ammafa kin samemu mungode,, saidai yakamata ki shirya kije Najeria kigammu muma akwai kala.
Ta maida maganar zuwa turanci, Karka damu zanzo Najeria da bikin Abdallah insha ALLAHU.
tabďi bikin Abdallah kuma?, kice da sauran lokaci kenan??, kai haba wane sauran lokaci?, aii kamar yaune,, ablah yanzufa yake shekara ta biyu a school, yaushe aka gama aka samu aiki, yarinyarma dayakeso ko secondary bata gamaba.
Hajja ta ce, "aiko Abdallah aure yakeso kaida kadage kanata kwaso masa shekaru, kallifa yanda yake haďe fuska yaji kace da sauran lokaci.
Abdallah yay saurin cewa hajja karkisa yanzu abii ya hau kaina fa, momcy tai masa dakuwa kaci gidanku ai gsky hajja ta faďa nima ina kallonka.
Dayaga za'a tasoshi gaba saiya tashi ya shige đaki yana kunkune, lallai abii kaika kama matarka ahannu kunata shan soyayya saini zaka ringa lodamin shekaru, wlhy halimatu tana gama secondary aure zamuyi, dannikam aure nakeso.
Na ce, "da gsky ka Abdallah wlhy kayi aurenka kaima kasha soyayya😜.
Afaloma hirarsu suketa sha, dayake da turanci akeyin hirar yasmeen tanajinsu saidai bata saka musu baki, iyakarta daria ko murmushi, dahaka aka kira sallar isha'i mazan suka fita masallaci sukuma matan sukayi agida, bayan sun dawo akaci abinci sannan su Ablah suka tafi gindan iyayenta dayake anan suka sauka.
Momcy ta kalli yasmeen datayi shiru cikin kujera ta ce, "ďiyata zonan, yasmeen ta tashi ta nufi wajen momcy, harzata zauna 'kasa momcy ta ce, "A'a takamota ta zauna kusada ita, tajawo kan yasmeen gefen kafaďarta tana shafa bayanta ďiyata miyake damunki?, yasmeen ta ce, "momy babu komai.
Momcy ta saka hannunta gefen wuyan yasmeen ta ce, "bakijin dađi yasmeen tun jiya ina kula dake bakisan faďane kawai komuje asibitine??, A'a momy bama sai munjeba, to faďamin mike damunki??, mom jikina ne kawai yakeyimin nauyi sai kuma wani lokacin inaďan ganin jiri, amma banajin zazza6i, saidai jikin yayi ďumi kawai.
Momcy ta shafa kanta amma shine baki faďaba ďiyata, kuma mijinkima bai saniba ko?, eh yasmeen tafaďa,, humm ďiyata zurfin ciki ko??, ALLAH mom niban ďauki abin serious ba shiyyasa., aiko wannan serious ne ďiyata, gobe idan ALLAH ya kaimu ummuhabeeba saitazo ta dubaki kinji, dam gaban yasmeen ya faďi, badai wacan maikama da aljanarba ko tafaďa a zuciyarta.
Nawaf dake gefe yana kallonsu ya ce, "momcy waimi ake tattaunawane haka?, sai kus2 kukeyi babu maiji.
Tofa kaji wani sa ido ina ruwanka ko ka aikata wani abune dakake tsoron kar'afaďane??, Nawaf ya murmusa A'a A'a, nikam ban aikata komaiba, amma momcy wannan irin sirri haka miyasa ba'aso muji??, aiba saikunjiba shiyyasa, to shikenan idan tayi tsami maji, nikungama bari naje na kwanta, inaso mu fita da wuri gobe idan ALLAH yakaimu gara muyi ziyarar nan mugama kafin wuri ya 'kure.
Yay musu sallama ya shige ďaki, momcy ta ce, "yasmeen tashi kema kije ki kwanta kinji ALLAH ya'kara sau'ki, tami'ke tana faďin ameen mom, itama sallamar tai musu ta shige, yayinda suma kowa ya mi'ke yanufi makwanci, dama Abdallah yana ďaki suna waya da halimatunsa.
Yasmeen ta maida 'kofar tarufe, Nawaf dake zaune bakin gado yana tu6e kaya yajuyo yana kallonta ta ďauke kai daga kallonsa,, murmushi yayi yatashi yashige bayi danyin wanka,, yaudai ba'a daďeba aka fito, yana fitowa itama tashiga, sanda ta fito yana shafa'i da wutiri, itama saitayi harama dan dama batayiba.
Bayan sun idar yazauna shan shayi itakuma ta haye gado tana mitar mutum kullun saiya sha shayi yake iya barci saikace wata kwaya, koni dana gada bana shansa haka,(karku manta yasmeen buzayene ), koda yake shima yagada awajen momcy.
Tana nan tana sa'kawa da kwancewa Nawaf yagama ya hawo gadon yakwanta, shiru tayi kamar tayi barci, ya rungumota zuwa jikinsa yana faďin yarinya kokinyi barci saikin tashi, danyau bazan iya ha'kuriba, duk abinda yake mata tanajinsa tayi shiru.
Dayaga haka saiya ďauki wayarsa ya haska mata fuska, dole taďan 'kyafta idanu sabida haske, yay dariya, oh da wasan 6urun2 akeyimini to aii na harbo jirginki, hannu tasa taďan tureshi tana faďin dakazo kana 'yar murya bagara kabiya sadaki aďaura muku aureba gobe kaida mai kama da aljana.
Tabashi dariya sosai wai mai kama da aljana wato ummuhabeeba kenan,, cikin dariya ya ce, "A'a fancy face karfa ki faďa abakin mala'iku, surubuta gobe ya tabbata, dama ďazu kince kin barmata ni.
Ta gallah masa harara tamkar yana ganinta, ta ce, "kaidai kasani.
Yasake rungumota yana faďin kema zaki sanine, tunda zaki koma raba dai2 ďina da wata.
Haushine ya 'kara turnu'ke zuciyar yasmeen saikawai tafara kwalla,, jiyayi laima tana bin 'kirjinsa da sauri ya haska danyasan 'kila kuka takeyi, ilai kuwa shitakeyi, yashiga share mata haba matana uwargidana kuma amaryata dagake aii babu 'kari, itafa mai kamada aljanar nan amatsayin 'kanwa na ďauketa, dan haka batada wani fili azuciyar habibinki, duk kinbi ki mamaye ko'ina, 'ya'yana kawai kika barma fili, plz banaso kibari kishi ya 6ata min ranki a banza, Nawaf nakine ke kaďai fancy face, ya 'kare maganar da sumbatar bakinta, daganandai ya cigaba da kwantar mata da hankali ta hanyar daya dace.
Yasmeen taimasa banza kamar bata jishiba, yay murmushi tareda kamo hannunta ďaya ya rumtse anasa, yana tu'ki da ďaya, yaďan kalleta kaďan yanda taketa zum6uro baki saida ya dara,, ya ce, "waishin yazanyi da shagwa6ar fancy face ne yayinda yarana sukazo duniya??, sai asannan ta kalleshi ta murguďa masa baki, ya sake murmusawa dan yaganta ta madubi, antuna baya kenan yafaďa yana shiga kwanar dazata sadashi dagindansu hajja.
Ta zame hannunta daga nasa tana cewa kadaiji dashi na ummuhabeeba,, tofa harkin sadakar dani fancy face, lallai kinason ummuhabeeba wannan irin 'kyauta da rana tsaka, aiiko muna sauka zan kirata na sanar mata kin barmatani tasamu miji a sanga.
Yasmeen fa ta sha'ka da yawa danhaka tayi tsit, yanayin parking tafice batareda ta jirashiba, a'katon falon gidan ta tarar da ahalin gidan harma da ba'ki waďanda bata saniba,, tunda tashigo suke murmushi damata sannu da zuwa, itama saita daure take murmushin ya'ke, amma tuni momcy ta harbo jirginta, ta gaisheda kowa dake falon, waďanda ta girma suka gaisheta, hajja ta mi'ka mata hannu alamar tataho wajenta, kusada ita taje ta zauna sai asannan Nawaf yashigo yana cilla makullin mota sama yana ca6ewa, kai kai lallai ashe yau munada manyan ba'ki, waďanda yakecema manyan ba'ki suka shiga dariya suna faďin kainedai babban ba'ko, shekararka nawa rabonka da saudia, shima ďayan gefen hajja yaje ya zauna suka sakata tsakki shida yasmeen, ya ce, "ablah kibari kawai wallahi sana'ar nan tamu itake hanamu wani motshi, amma waccan shekarar nazo saidai kwanana biyu naduba hajja na tsere, ya madina?.
Ta ce, "madina lafiya lau, ya amarya tunda bansamu zuwa bikiba sannan jawad yana fama da rashin lafiya muna kwance a asibiti, ayya ablah karki damu aisu ummulkhairi sunje shima ya wadatar, su jawad suka gaisheshi ya amsa yana tambayarsu ya karatunsu, sukace lfy law, yamaida kallonsa ga jawad ya ce, "zo na ganka my boy, jawad yazo suka gaisa lallai kayi girma sai aure ko? , gaba ďaya falon suka saka dari, ablah ta ce, "aure kam, Anwar fa ya girmi jawad jikinne kawai ALLAH yabashi haka.
Koh ablah?, amma yanzu sai ace shine babba, ga Anwar ďan 'karami,, gsky kam, shima yanzu yagama tsokanarsa aii.
Ablah tacanja maganarta zuwa larabci danda da turanci sukeyi, ta ce, "Nawaf wannan matar taka kamar ba 'yar Najeria ba?, Nawaf ya kalli yasmeen ya ce, "ablah saboda mi kikace haka??, Ablah tayi dariya naganta 'kya'ky'kyawane,, lallai Ablah kin samemu mu 'yan Najeria bamuda 'kyaune??
Kunada 'kyau mana amma dai ku ba'ka'kene, inkuwa 'yar Najeria ce ka iya za6e, nanma dariya sukayi, banda yasmeen dabatasan misuke cewaba, Nawaf ya ce, "kai ablah ammafa kin samemu mungode,, saidai yakamata ki shirya kije Najeria kigammu muma akwai kala.
Ta maida maganar zuwa turanci, Karka damu zanzo Najeria da bikin Abdallah insha ALLAHU.
tabďi bikin Abdallah kuma?, kice da sauran lokaci kenan??, kai haba wane sauran lokaci?, aii kamar yaune,, ablah yanzufa yake shekara ta biyu a school, yaushe aka gama aka samu aiki, yarinyarma dayakeso ko secondary bata gamaba.
Hajja ta ce, "aiko Abdallah aure yakeso kaida kadage kanata kwaso masa shekaru, kallifa yanda yake haďe fuska yaji kace da sauran lokaci.
Abdallah yay saurin cewa hajja karkisa yanzu abii ya hau kaina fa, momcy tai masa dakuwa kaci gidanku ai gsky hajja ta faďa nima ina kallonka.
Dayaga za'a tasoshi gaba saiya tashi ya shige đaki yana kunkune, lallai abii kaika kama matarka ahannu kunata shan soyayya saini zaka ringa lodamin shekaru, wlhy halimatu tana gama secondary aure zamuyi, dannikam aure nakeso.
Na ce, "da gsky ka Abdallah wlhy kayi aurenka kaima kasha soyayya😜.
Afaloma hirarsu suketa sha, dayake da turanci akeyin hirar yasmeen tanajinsu saidai bata saka musu baki, iyakarta daria ko murmushi, dahaka aka kira sallar isha'i mazan suka fita masallaci sukuma matan sukayi agida, bayan sun dawo akaci abinci sannan su Ablah suka tafi gindan iyayenta dayake anan suka sauka.
Momcy ta kalli yasmeen datayi shiru cikin kujera ta ce, "ďiyata zonan, yasmeen ta tashi ta nufi wajen momcy, harzata zauna 'kasa momcy ta ce, "A'a takamota ta zauna kusada ita, tajawo kan yasmeen gefen kafaďarta tana shafa bayanta ďiyata miyake damunki?, yasmeen ta ce, "momy babu komai.
Momcy ta saka hannunta gefen wuyan yasmeen ta ce, "bakijin dađi yasmeen tun jiya ina kula dake bakisan faďane kawai komuje asibitine??, A'a momy bama sai munjeba, to faďamin mike damunki??, mom jikina ne kawai yakeyimin nauyi sai kuma wani lokacin inaďan ganin jiri, amma banajin zazza6i, saidai jikin yayi ďumi kawai.
Momcy ta shafa kanta amma shine baki faďaba ďiyata, kuma mijinkima bai saniba ko?, eh yasmeen tafaďa,, humm ďiyata zurfin ciki ko??, ALLAH mom niban ďauki abin serious ba shiyyasa., aiko wannan serious ne ďiyata, gobe idan ALLAH ya kaimu ummuhabeeba saitazo ta dubaki kinji, dam gaban yasmeen ya faďi, badai wacan maikama da aljanarba ko tafaďa a zuciyarta.
Nawaf dake gefe yana kallonsu ya ce, "momcy waimi ake tattaunawane haka?, sai kus2 kukeyi babu maiji.
Tofa kaji wani sa ido ina ruwanka ko ka aikata wani abune dakake tsoron kar'afaďane??, Nawaf ya murmusa A'a A'a, nikam ban aikata komaiba, amma momcy wannan irin sirri haka miyasa ba'aso muji??, aiba saikunjiba shiyyasa, to shikenan idan tayi tsami maji, nikungama bari naje na kwanta, inaso mu fita da wuri gobe idan ALLAH yakaimu gara muyi ziyarar nan mugama kafin wuri ya 'kure.
Yay musu sallama ya shige ďaki, momcy ta ce, "yasmeen tashi kema kije ki kwanta kinji ALLAH ya'kara sau'ki, tami'ke tana faďin ameen mom, itama sallamar tai musu ta shige, yayinda suma kowa ya mi'ke yanufi makwanci, dama Abdallah yana ďaki suna waya da halimatunsa.
Yasmeen ta maida 'kofar tarufe, Nawaf dake zaune bakin gado yana tu6e kaya yajuyo yana kallonta ta ďauke kai daga kallonsa,, murmushi yayi yatashi yashige bayi danyin wanka,, yaudai ba'a daďeba aka fito, yana fitowa itama tashiga, sanda ta fito yana shafa'i da wutiri, itama saitayi harama dan dama batayiba.
Bayan sun idar yazauna shan shayi itakuma ta haye gado tana mitar mutum kullun saiya sha shayi yake iya barci saikace wata kwaya, koni dana gada bana shansa haka,(karku manta yasmeen buzayene ), koda yake shima yagada awajen momcy.
Tana nan tana sa'kawa da kwancewa Nawaf yagama ya hawo gadon yakwanta, shiru tayi kamar tayi barci, ya rungumota zuwa jikinsa yana faďin yarinya kokinyi barci saikin tashi, danyau bazan iya ha'kuriba, duk abinda yake mata tanajinsa tayi shiru.
Dayaga haka saiya ďauki wayarsa ya haska mata fuska, dole taďan 'kyafta idanu sabida haske, yay dariya, oh da wasan 6urun2 akeyimini to aii na harbo jirginki, hannu tasa taďan tureshi tana faďin dakazo kana 'yar murya bagara kabiya sadaki aďaura muku aureba gobe kaida mai kama da aljana.
Tabashi dariya sosai wai mai kama da aljana wato ummuhabeeba kenan,, cikin dariya ya ce, "A'a fancy face karfa ki faďa abakin mala'iku, surubuta gobe ya tabbata, dama ďazu kince kin barmata ni.
Ta gallah masa harara tamkar yana ganinta, ta ce, "kaidai kasani.
Yasake rungumota yana faďin kema zaki sanine, tunda zaki koma raba dai2 ďina da wata.
Haushine ya 'kara turnu'ke zuciyar yasmeen saikawai tafara kwalla,, jiyayi laima tana bin 'kirjinsa da sauri ya haska danyasan 'kila kuka takeyi, ilai kuwa shitakeyi, yashiga share mata haba matana uwargidana kuma amaryata dagake aii babu 'kari, itafa mai kamada aljanar nan amatsayin 'kanwa na ďauketa, dan haka batada wani fili azuciyar habibinki, duk kinbi ki mamaye ko'ina, 'ya'yana kawai kika barma fili, plz banaso kibari kishi ya 6ata min ranki a banza, Nawaf nakine ke kaďai fancy face, ya 'kare maganar da sumbatar bakinta, daganandai ya cigaba da kwantar mata da hankali ta hanyar daya dace.