Sashe 49
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Washe gari momcy ta aika Abdallah ya đakko ummuhabeeba danta duba yasmeen, sama2 suka gaisa kowa kishi yana cin zuciyarsa, Nawaf yay dariya wato sudai mata basuda wata damuwa saita kishi.
Toshi wannan 'kaddara tasa ya haďasu aiyaga takansa.
Ummuhabeeba tanama yasmeen tanbayoyi cikin wani yanayi, itama tana bata amsa cikin jin haushi, tun a tanbayoyin datake mata da amsar datake bata tagano yasmeen ciki gareta, amma tsabar kishi bazai barta tafaďa musu yasmeen nada cikiba, saita ce, "zataje asibiti tadawo.
Momcy ta ce, "babu wani magani dazaki bata yanzu ummuhabeeba?, dan na kula batajin daďin jikinta, karki damu momcy yanzu zandawo insha ALLAHU da maganin zan dawo, to shikenan saikin dawo.
Ta kalli Nawaf abii zoka kaini muje mudawo plzzz, saida yaďan harareta sannan ya ce, "dawaya kawokine?,, ta shagwa6e fuska ALLAH mijin Ablah hidaya ne ya saukeni, toga key kije kidawo, ta zaro ido waje😳 kamanta nanba 'kasarku bane, kasanfa mata basa tu'ki a saudia........
Momcy ta 'katsemusu zancen da faďin kaje ka kaita mana modeebo, kaga yasmeen batajin daďin jikinta, zaku zauna gaddamar dakuka saba, saida yakalli yasmeen dake kwance ta haďe rai kamar zatayi kuka, ta harareshi, ya ďauke kai yana faďin to momcy.
Suna fita ummuhabeeba ta kamo hannunsa, da sauri ya kwace yana harararta, ta ce, "sorry bazan sakeba, batareda ya ce, "komaiba ya buďe motar yashige, itama saita buďe ta shiga, tanaso tayi masa maganar aurensu amma tanajin tsoro dan ganin yanda ya haďe rai kamar bashiba.
Har cikin asibitin ya kaita, tafito tana faďin kazo muje ciki mana, kai ya girgiza mata, A'a jeki fito ina nan ina jiranki,, asanyaye ta ce, "to, taso yashiga dan 'kawayenta su ganshi, suna shan labarinsa sosai awajenta.
Bayan tafiyarta ya kwantar da kujera ya kwanta, tuni tagama abinda takeyi amma tayi zamanta suna hira da 'kawayenta kamar babu wanda ke jiranta,, Nawaf yagaji da jira yafito, yasan matarsa tana bu'katar magani danyabaro jikinta da zazza6i, cikin asibitin yanufa, office ďinta yafara zuwa amma arufe, wanine yake gaya masa aii yau bata aiki tana hutu sai dare, ya ce, "ai tare sukazo,, mutum ya ce, "to inaga tana wajen 'kawayenta zomuje na rakaka 6angarensu, acan kuwa ya sameta tana ganinsa tafara wani kame2n binciken takardu,, ya 'karaso yana faďin ummuhabeeba wai har yanzu?,, ta mi'ke tana faďin abii yanzu na kammalane.
'Kawayena ga abiina na 9ja sunansa Nawaf,, suka mi'ke suna faďin woow!! Nice guy, dama sun sansa a hotuna datake nuna musu, suka gaisheshi ya amsa yana tambayarsu ya aiki.
Bayan sun gaggasa yayo waje, itakuma taimusu sigina da ido itama tafito tana dariya suma sunayi.
Amota ta tarar dashi, harya tada, tashigo tana faďin albishirinka abii, batareda ya kalletaba ya ce, "goro, saida taďan cije le6e ta ce, "matarka tanada ciki wata biyu, da sauri ya tsaida motar yana kallonta, ya ce, "da gsk kikeyi ko wasa?, ta ce, "wlhy da gsk, aii baisan sanda ya rungumeta yana murna ALHAMDULILLAH yaketa faďi, yayinda itakuma ta kwanta luf ajikinsa, da sauri ya tureta yana faďin wa'iyazubillah, ALLAH ka nisantamu daga sharrin shaiđan.
Shiru kawai ummu habiba tayi dan batada amsar bashi, haka suka 'karasa gida batareda ya kula dukkan maganganun datake masaba, yana zuwa ya rungume yasmeen babu ko kunyarsu momcy da hajja, ya ce, "fancy face albishirinki, da sauri ta tureshi dan kunyarsu momcy sai asannan ya kula dasu ya saketa da sauri yana sosa kai, yay 'kasa da kai yana faďin sorry mom & hajja.
Momcy ta ce, "kaidai kasani mara kunyar banza, to Albishirďin mi zakai mata??, ya sosa kai ummuhabeeba faďa musu kawai.
Ummuhabeeba dake tsaye kamar gunki tun ďazu, ta mi'kama momcy result ďin, momcy ta amsa tana dubawa, cikin murmushi ta mi'kawa hajja itama, hajja ta rungume yasmeen tana murna suka shiga mi'ka addu'oin alkairi ga cikin dabai wuce wata biyuba, kowa yana cikin farinciki da murna bare uban ginsamin Nawaf, momcy tabata shayi dakanta ta sha dayake ALLAH yasa cikin bamai saka ami bane, tanashan magunguna ta 6ingire barci abinta.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya da sauri, yasmeen tana samun kulawa wajen mijinta da iyayensa, yana zagayawa da ita ko'ina guraren tarihi da gidajen dangi, sunje har kabarin fiyayyen halitta (ANNABI MUHAMMAD ,,,S A W), Tanajin daďin rayuwar saudia, kusan kullum saitayi waya dasu yaseer da ameena tanajin labarin 9ja, satinsu uku papa yazo, shima yay sati ďaya sannan suka tarkato komatsansu zuwa 9ja, yasmeen tayi wani shegen 'kyau kunsan mai yaron ciki akwai bada kala, har wata 'yar 'kiba tayi, sun dawo 9ja suna kewar mutanen saudia,, su mas'ud ne sukazo tarbarsu.
Tun afilin jirgi ameena take mata tsiya wai kodai ta kamu?, dan taga tayi wani 'kyau na musamman, yasmeen ta harareta kedai kika sani 'yarsa ido,, to shima mas'ud ba'a barsa abayaba wajen tambaya, kusan amsa ďaya Nawaf yabashi data yasmeen, mas'ud ya ce, "mutumina karka faďa ainariga na gane kasandai ni likitane, Nawaf ya ce, "to sannu likita, ya faďa yana ďaga nanah dake hannunsa, ya ce, "Ameena mikike bama babyn mu tayi girma da 'kyau haka cikin wata ďaya??.
Ameena tayi dariya, babu abinda akebata, sai abincinta,, kai amma ďiyata 'yar baiwace, wlhy kuwa habibina yasmeen dake baya kusada ameena ta tafaďa.
Hakadai akacigaba da gungurawa cikin yasmeen yana fitowa, sati biyu masu zuwa kuma zasu cane 'kasar Spain, saidaifa papa kamar yana shirin hana tafiya da yasmeen ya ce, "idan ta haihu tataho daga baya.
Saidai nakula maganar bata shigi Nawaf ba sosai,, dan kamar baima yardaba, toko yaya za'ayi kenan kudai biyoni kawai.
Suma su yaseer da Anwar wannan satin suka ďaga zuwa 'kasar Rasha domin fara karatu a6angaren likitanci.
To abokan juna saimuce ALLAH ya taimaka, yasa adawo asa'a.......................✍🏻
© 2017
💓bilyn Abdul💓
💓Mrs Abdus'salam💓
💓luv u oll my fan's😘💓
[1/12, 9:11 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💓
Page👉🏻59 & 60
......Nawaf zaune a falo saman doguwar kujera, yasmeen tana kwance tayi matashi da cinyarsa, sunata 'yar hirarsu, yashafa cikinta yana faďin babyna saura wata biyar yazo duniya insha ALLAHU, yasmeen tayi dariya kai habibina wai har kafara lissafi.
Musrmushi yayi yana shafa kanta, lallaima fancy face ďina, kinsan kuwa yanda na 'kagara naga babyna aduniya, shiyyasa da papa ya ce, "baxaki biniba na rikice, mutum da matarsa ayita nuna masa fin 'karfi.
Yasmeen tayi dariya aiyanzuma bakada tabbacin xan bika ďin, yaďanja la66anta, ta ri'ke hannunsa tana faďin da zafifa habibina.
Ya murmusa ai dama zafin nakeso kaji, ke yanzu kina fata natafi nabarki ke kaďai?, duk faďin gadonnanfa ke kaďai zaki ringa kwana, ke kaďai kuma zaki ringa zama gidannan.
Kai haba ai kana tafiya 6angaren momcy zan koma kamar wancen karan, harararta yayi waike dan ALLAH da gsk kikeyi?, ya 'kare maganar da haďe fuska.
Yasmeen tayi murmushi tana shafa fuskarsa, A'a nifa wasa nake maka, ina zan iya farinciki babu habibina a gefena, insha ALLAHU 'kafarka 'kafata sai Spain, du'kowa yayi ya sumbaci goshinta, yanzu naji magana 'yammatana, yanda bakomai kike iya ci ďinnan ba natafi na barki ai hankalina zai rabu gida biyu, gashi muna komawa akwai manyan wasanni dazamuyi kinga kuwa ni bazan iya ta6uka komaiba.
A'a habibina kaifa jarumine wanda duniya takeson gani a filin kwallo, kanaso yaronka ko yarinya suzo duniya suji kakoma rago saboda rainon cikinsu??.
Ya saki wani lallausan murmushi, my zarah ke dabance acikin mata, kin iya magana mai taushi da daďi ga mijinki, da sauran maza zasuyi sa'a irin tawa da har abada wani bazaiyi tunanin sake aureba, ina alfahari dake amatsayin mata 'kawa 'yar uwa.
Yasmeen ta tashi zaune tana murmushi ta kama hannuwan Nawaf ta rimtse anata, cikin murya mai cike da kissa, ta ce, "nice nayi sa'a mijina, dan tabbas nafi sauran mata sa'a,, da samun miji kamili mai ilimi da tsoron ALLAH, wanda yake tattalin iyalinsa da sauke dukkan nauyin daya rataya awuyansa, nikaďai nasan sirrikan dake tattare da mijina, wanda baki bazai iya furtawaba saboda kar wasu matan suyi sha'awar ya kasance minijinsu koda amafarkine......, da sauri ya rungumeta yana murmushi, my xarah aikinriga da kin mallakeni nazama ra'kumi da akala, babu wata mace dazata sha gabanki awajena komai 'kyawunta, Nawaf na fateema xarah ne ita kaďai, ina 'kaunarki sosai fancy face, ina ro'kon ALLAH ya kasheni da 'kaunarki, kinriga kin zama wata tsoka mai muhimmanci daga sassan jikina, nidake mun wuce hanta da jini,, suka 'kara matse juna kowannensu yana zubar da hawayen daďi, yasmeen taďago tana kallonsa, ta ce, "habibina nima ina 'kaunarka har bansan yanda zan fassara irin 'kaunar danake makaba, dan sunyima bakina nauyi, Nawaf ya kamo fuskarta ya haďe bakinsa da nata, soyayya mai tsafta da tsada suke nunawa juna, dan ballagaxar mace bata samun irinta😡. Nima fitowa nayi nabasu waje🏃🏻🏃🏻.
Toshi wannan 'kaddara tasa ya haďasu aiyaga takansa.
Ummuhabeeba tanama yasmeen tanbayoyi cikin wani yanayi, itama tana bata amsa cikin jin haushi, tun a tanbayoyin datake mata da amsar datake bata tagano yasmeen ciki gareta, amma tsabar kishi bazai barta tafaďa musu yasmeen nada cikiba, saita ce, "zataje asibiti tadawo.
Momcy ta ce, "babu wani magani dazaki bata yanzu ummuhabeeba?, dan na kula batajin daďin jikinta, karki damu momcy yanzu zandawo insha ALLAHU da maganin zan dawo, to shikenan saikin dawo.
Ta kalli Nawaf abii zoka kaini muje mudawo plzzz, saida yaďan harareta sannan ya ce, "dawaya kawokine?,, ta shagwa6e fuska ALLAH mijin Ablah hidaya ne ya saukeni, toga key kije kidawo, ta zaro ido waje😳 kamanta nanba 'kasarku bane, kasanfa mata basa tu'ki a saudia........
Momcy ta 'katsemusu zancen da faďin kaje ka kaita mana modeebo, kaga yasmeen batajin daďin jikinta, zaku zauna gaddamar dakuka saba, saida yakalli yasmeen dake kwance ta haďe rai kamar zatayi kuka, ta harareshi, ya ďauke kai yana faďin to momcy.
Suna fita ummuhabeeba ta kamo hannunsa, da sauri ya kwace yana harararta, ta ce, "sorry bazan sakeba, batareda ya ce, "komaiba ya buďe motar yashige, itama saita buďe ta shiga, tanaso tayi masa maganar aurensu amma tanajin tsoro dan ganin yanda ya haďe rai kamar bashiba.
Har cikin asibitin ya kaita, tafito tana faďin kazo muje ciki mana, kai ya girgiza mata, A'a jeki fito ina nan ina jiranki,, asanyaye ta ce, "to, taso yashiga dan 'kawayenta su ganshi, suna shan labarinsa sosai awajenta.
Bayan tafiyarta ya kwantar da kujera ya kwanta, tuni tagama abinda takeyi amma tayi zamanta suna hira da 'kawayenta kamar babu wanda ke jiranta,, Nawaf yagaji da jira yafito, yasan matarsa tana bu'katar magani danyabaro jikinta da zazza6i, cikin asibitin yanufa, office ďinta yafara zuwa amma arufe, wanine yake gaya masa aii yau bata aiki tana hutu sai dare, ya ce, "ai tare sukazo,, mutum ya ce, "to inaga tana wajen 'kawayenta zomuje na rakaka 6angarensu, acan kuwa ya sameta tana ganinsa tafara wani kame2n binciken takardu,, ya 'karaso yana faďin ummuhabeeba wai har yanzu?,, ta mi'ke tana faďin abii yanzu na kammalane.
'Kawayena ga abiina na 9ja sunansa Nawaf,, suka mi'ke suna faďin woow!! Nice guy, dama sun sansa a hotuna datake nuna musu, suka gaisheshi ya amsa yana tambayarsu ya aiki.
Bayan sun gaggasa yayo waje, itakuma taimusu sigina da ido itama tafito tana dariya suma sunayi.
Amota ta tarar dashi, harya tada, tashigo tana faďin albishirinka abii, batareda ya kalletaba ya ce, "goro, saida taďan cije le6e ta ce, "matarka tanada ciki wata biyu, da sauri ya tsaida motar yana kallonta, ya ce, "da gsk kikeyi ko wasa?, ta ce, "wlhy da gsk, aii baisan sanda ya rungumeta yana murna ALHAMDULILLAH yaketa faďi, yayinda itakuma ta kwanta luf ajikinsa, da sauri ya tureta yana faďin wa'iyazubillah, ALLAH ka nisantamu daga sharrin shaiđan.
Shiru kawai ummu habiba tayi dan batada amsar bashi, haka suka 'karasa gida batareda ya kula dukkan maganganun datake masaba, yana zuwa ya rungume yasmeen babu ko kunyarsu momcy da hajja, ya ce, "fancy face albishirinki, da sauri ta tureshi dan kunyarsu momcy sai asannan ya kula dasu ya saketa da sauri yana sosa kai, yay 'kasa da kai yana faďin sorry mom & hajja.
Momcy ta ce, "kaidai kasani mara kunyar banza, to Albishirďin mi zakai mata??, ya sosa kai ummuhabeeba faďa musu kawai.
Ummuhabeeba dake tsaye kamar gunki tun ďazu, ta mi'kama momcy result ďin, momcy ta amsa tana dubawa, cikin murmushi ta mi'kawa hajja itama, hajja ta rungume yasmeen tana murna suka shiga mi'ka addu'oin alkairi ga cikin dabai wuce wata biyuba, kowa yana cikin farinciki da murna bare uban ginsamin Nawaf, momcy tabata shayi dakanta ta sha dayake ALLAH yasa cikin bamai saka ami bane, tanashan magunguna ta 6ingire barci abinta.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya da sauri, yasmeen tana samun kulawa wajen mijinta da iyayensa, yana zagayawa da ita ko'ina guraren tarihi da gidajen dangi, sunje har kabarin fiyayyen halitta (ANNABI MUHAMMAD ,,,S A W), Tanajin daďin rayuwar saudia, kusan kullum saitayi waya dasu yaseer da ameena tanajin labarin 9ja, satinsu uku papa yazo, shima yay sati ďaya sannan suka tarkato komatsansu zuwa 9ja, yasmeen tayi wani shegen 'kyau kunsan mai yaron ciki akwai bada kala, har wata 'yar 'kiba tayi, sun dawo 9ja suna kewar mutanen saudia,, su mas'ud ne sukazo tarbarsu.
Tun afilin jirgi ameena take mata tsiya wai kodai ta kamu?, dan taga tayi wani 'kyau na musamman, yasmeen ta harareta kedai kika sani 'yarsa ido,, to shima mas'ud ba'a barsa abayaba wajen tambaya, kusan amsa ďaya Nawaf yabashi data yasmeen, mas'ud ya ce, "mutumina karka faďa ainariga na gane kasandai ni likitane, Nawaf ya ce, "to sannu likita, ya faďa yana ďaga nanah dake hannunsa, ya ce, "Ameena mikike bama babyn mu tayi girma da 'kyau haka cikin wata ďaya??.
Ameena tayi dariya, babu abinda akebata, sai abincinta,, kai amma ďiyata 'yar baiwace, wlhy kuwa habibina yasmeen dake baya kusada ameena ta tafaďa.
Hakadai akacigaba da gungurawa cikin yasmeen yana fitowa, sati biyu masu zuwa kuma zasu cane 'kasar Spain, saidaifa papa kamar yana shirin hana tafiya da yasmeen ya ce, "idan ta haihu tataho daga baya.
Saidai nakula maganar bata shigi Nawaf ba sosai,, dan kamar baima yardaba, toko yaya za'ayi kenan kudai biyoni kawai.
Suma su yaseer da Anwar wannan satin suka ďaga zuwa 'kasar Rasha domin fara karatu a6angaren likitanci.
To abokan juna saimuce ALLAH ya taimaka, yasa adawo asa'a.......................✍🏻
© 2017
💓bilyn Abdul💓
💓Mrs Abdus'salam💓
💓luv u oll my fan's😘💓
[1/12, 9:11 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💓
Page👉🏻59 & 60
......Nawaf zaune a falo saman doguwar kujera, yasmeen tana kwance tayi matashi da cinyarsa, sunata 'yar hirarsu, yashafa cikinta yana faďin babyna saura wata biyar yazo duniya insha ALLAHU, yasmeen tayi dariya kai habibina wai har kafara lissafi.
Musrmushi yayi yana shafa kanta, lallaima fancy face ďina, kinsan kuwa yanda na 'kagara naga babyna aduniya, shiyyasa da papa ya ce, "baxaki biniba na rikice, mutum da matarsa ayita nuna masa fin 'karfi.
Yasmeen tayi dariya aiyanzuma bakada tabbacin xan bika ďin, yaďanja la66anta, ta ri'ke hannunsa tana faďin da zafifa habibina.
Ya murmusa ai dama zafin nakeso kaji, ke yanzu kina fata natafi nabarki ke kaďai?, duk faďin gadonnanfa ke kaďai zaki ringa kwana, ke kaďai kuma zaki ringa zama gidannan.
Kai haba ai kana tafiya 6angaren momcy zan koma kamar wancen karan, harararta yayi waike dan ALLAH da gsk kikeyi?, ya 'kare maganar da haďe fuska.
Yasmeen tayi murmushi tana shafa fuskarsa, A'a nifa wasa nake maka, ina zan iya farinciki babu habibina a gefena, insha ALLAHU 'kafarka 'kafata sai Spain, du'kowa yayi ya sumbaci goshinta, yanzu naji magana 'yammatana, yanda bakomai kike iya ci ďinnan ba natafi na barki ai hankalina zai rabu gida biyu, gashi muna komawa akwai manyan wasanni dazamuyi kinga kuwa ni bazan iya ta6uka komaiba.
A'a habibina kaifa jarumine wanda duniya takeson gani a filin kwallo, kanaso yaronka ko yarinya suzo duniya suji kakoma rago saboda rainon cikinsu??.
Ya saki wani lallausan murmushi, my zarah ke dabance acikin mata, kin iya magana mai taushi da daďi ga mijinki, da sauran maza zasuyi sa'a irin tawa da har abada wani bazaiyi tunanin sake aureba, ina alfahari dake amatsayin mata 'kawa 'yar uwa.
Yasmeen ta tashi zaune tana murmushi ta kama hannuwan Nawaf ta rimtse anata, cikin murya mai cike da kissa, ta ce, "nice nayi sa'a mijina, dan tabbas nafi sauran mata sa'a,, da samun miji kamili mai ilimi da tsoron ALLAH, wanda yake tattalin iyalinsa da sauke dukkan nauyin daya rataya awuyansa, nikaďai nasan sirrikan dake tattare da mijina, wanda baki bazai iya furtawaba saboda kar wasu matan suyi sha'awar ya kasance minijinsu koda amafarkine......, da sauri ya rungumeta yana murmushi, my xarah aikinriga da kin mallakeni nazama ra'kumi da akala, babu wata mace dazata sha gabanki awajena komai 'kyawunta, Nawaf na fateema xarah ne ita kaďai, ina 'kaunarki sosai fancy face, ina ro'kon ALLAH ya kasheni da 'kaunarki, kinriga kin zama wata tsoka mai muhimmanci daga sassan jikina, nidake mun wuce hanta da jini,, suka 'kara matse juna kowannensu yana zubar da hawayen daďi, yasmeen taďago tana kallonsa, ta ce, "habibina nima ina 'kaunarka har bansan yanda zan fassara irin 'kaunar danake makaba, dan sunyima bakina nauyi, Nawaf ya kamo fuskarta ya haďe bakinsa da nata, soyayya mai tsafta da tsada suke nunawa juna, dan ballagaxar mace bata samun irinta😡. Nima fitowa nayi nabasu waje🏃🏻🏃🏻.