Sashe 20
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
____________________________
Yau jirgin muta nen sudia ya ďaga, hajja kawai aka bari zatayi ďan kwana biyu sanan ta tafi, da'kyar tayarda ta zauna.
Yau gidan shiru babu kowa saisu kaďai.
Nawaf yadawo daga motsa jiki ya zube afalo saman doguwar kujera yana faďin wash ALLAH na nagaji yawa yau.
Yasmeen tafito hannunta ďauke da kofin kunun gyaďa dan tana sonsa sosai, tundaga lokacin da Nawaf ya ce, "bayasan 'yan aiki awajensu idan bazatayiba tabarshi.
Momcy ta ce, "bata yardaba yasmeen ďin nawa take daza a sakar mata aiki, dayaga momcy ta dage saiya ce, "to saidai ita ta rin'ka musu girki, dan bazaici girkin 'yan aikiba.
Momcy ta ce, "wanan mai sau'kine, yasmeen kiringa yimuku girki tunda ku biyune kafin yatafi, dan tuni mijinki baya cin abincin 'yan aiki.
Yasmeen ta ce, "to momy hakanma yayi, nima nafiso nayi da kaina.
Yabita da kallo danganin shigar dake jikinta, wandone iya guywa da 'karamar riga mara nauyi, rigar ta fallasa asirin jikinta sosai, kanta yasha gyara sai wal'kiya yakeyi.
Tasan babu wanda zai shigo musu shiyyasa tayi wannan shigar, dan Tun agida yasmeen tanaso shigar 'kananun kaya damma wataran umma tana hanata ne.
Ta wuce kamar bata ganshiba.
Ya ce, "k zonan!, banza taiyi masa tunda ba "k aka raďa mataba agidansu, bedroom tashige abinta.
Nawaf ya haďiye wani mugun yawu jikake 'kuttttt, gaba ďaya ta rikita masa lissafi ya rintse ido ya furzar da huci mai zafi, ya ce, "wai sai yaushe za'a kai 'karshene??, wata zuciyar sa ta ce, "randa ka shirya kwatar ha'k'kinka dan kasan indai dan itace ayita zama ahaka.
Yay wani murmushin mugunta, afili ya ce, "aii ko ankusa zuwa 'karshen, ya mi'ke yanufi bedroom domin yin wanka.
Koda ya shiga ďakin baibi takantaba yashige wanka abinsa, ita kuma tadawo falo tana faďin ďan rainin wayo ai wlhy yanzu na daina zama kana raina mini hankali, idan zaka shekara kiran "k! Bazan amsaba tunda bashi iyayena suka raďa mini ba.
Tana nan zaune yafito shima cikin 'kananun kaya, kusada ita ya zauna, bata ko kalli inda yakeba taci gaba da shan kununta.
Gashin kanta yaja aiko ta kwala 'kara, yasa ďayan hannunsa ya rufe mata baki, tasaki kofin hannunta saboda zafi, ya ce, "k wacce irin mara kunyace ne?, kinaji ina kiranki ďazu kikai mini banza, ni tsarankine??.
Cikin kuka ta ce, "kai kasani nidai kasakeni mugu kawai.
Birkiceta yayi ya haye saman cikinta, tafara mutsu2n kwacewa.
Amma takasa saboda yafi 'karfinta, ALLAH Yabata sa'a ta gallah masa cizo.
Da sauri yasaketa danjin wani azababben zafi, mari ya kaimata ta kauce da gudu ta shige bedroom ta rufe, ya take mata baya🏃🏻🏃🏻........... ✍🏻
© 2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's💞
[1/12, 8:59 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻29 & 30
Yau jirgin muta nen sudia ya ďaga, hajja kawai aka bari zatayi ďan kwana biyu sanan ta tafi, da'kyar tayarda ta zauna.
Yau gidan shiru babu kowa saisu kaďai.
Nawaf yadawo daga motsa jiki ya zube afalo saman doguwar kujera yana faďin wash ALLAH na nagaji yawa yau.
Yasmeen tafito hannunta ďauke da kofin kunun gyaďa dan tana sonsa sosai, tundaga lokacin da Nawaf ya ce, "bayasan 'yan aiki awajensu idan bazatayiba tabarshi.
Momcy ta ce, "bata yardaba yasmeen ďin nawa take daza a sakar mata aiki, dayaga momcy ta dage saiya ce, "to saidai ita ta rin'ka musu girki, dan bazaici girkin 'yan aikiba.
Momcy ta ce, "wanan mai sau'kine, yasmeen kiringa yimuku girki tunda ku biyune kafin yatafi, dan tuni mijinki baya cin abincin 'yan aiki.
Yasmeen ta ce, "to momy hakanma yayi, nima nafiso nayi da kaina.
Yabita da kallo danganin shigar dake jikinta, wandone iya guywa da 'karamar riga mara nauyi, rigar ta fallasa asirin jikinta sosai, kanta yasha gyara sai wal'kiya yakeyi.
Tasan babu wanda zai shigo musu shiyyasa tayi wannan shigar, dan Tun agida yasmeen tanaso shigar 'kananun kaya damma wataran umma tana hanata ne.
Ta wuce kamar bata ganshiba.
Ya ce, "k zonan!, banza taiyi masa tunda ba "k aka raďa mataba agidansu, bedroom tashige abinta.
Nawaf ya haďiye wani mugun yawu jikake 'kuttttt, gaba ďaya ta rikita masa lissafi ya rintse ido ya furzar da huci mai zafi, ya ce, "wai sai yaushe za'a kai 'karshene??, wata zuciyar sa ta ce, "randa ka shirya kwatar ha'k'kinka dan kasan indai dan itace ayita zama ahaka.
Yay wani murmushin mugunta, afili ya ce, "aii ko ankusa zuwa 'karshen, ya mi'ke yanufi bedroom domin yin wanka.
Koda ya shiga ďakin baibi takantaba yashige wanka abinsa, ita kuma tadawo falo tana faďin ďan rainin wayo ai wlhy yanzu na daina zama kana raina mini hankali, idan zaka shekara kiran "k! Bazan amsaba tunda bashi iyayena suka raďa mini ba.
Tana nan zaune yafito shima cikin 'kananun kaya, kusada ita ya zauna, bata ko kalli inda yakeba taci gaba da shan kununta.
Gashin kanta yaja aiko ta kwala 'kara, yasa ďayan hannunsa ya rufe mata baki, tasaki kofin hannunta saboda zafi, ya ce, "k wacce irin mara kunyace ne?, kinaji ina kiranki ďazu kikai mini banza, ni tsarankine??.
Cikin kuka ta ce, "kai kasani nidai kasakeni mugu kawai.
Birkiceta yayi ya haye saman cikinta, tafara mutsu2n kwacewa.
Amma takasa saboda yafi 'karfinta, ALLAH Yabata sa'a ta gallah masa cizo.
Da sauri yasaketa danjin wani azababben zafi, mari ya kaimata ta kauce da gudu ta shige bedroom ta rufe, ya take mata baya🏃🏻🏃🏻........... ✍🏻
© 2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's💞
[1/12, 8:59 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻29 & 30