Sashe 10
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
......Yasmeen zaune ta rabga uban tagumi, gaba d'aya tayi kewar school, tanaso takoma makaranta amma batasan yanda zata fiskanci abba da zancrnba, ta fesar da huci mai zafi tareda dafe kanta datakeji yana sara mata.
Waya tajawo ta kira yaseer, kana ina?, naji tafad'a, bansan miya cemataba daga can nagadai ta ajiye wayar kawai.
Babu dad'ewa yaseer yashigo da sallama, ta amsa batareda ta tashi daga kwanciyar datayiba, ya zauna abakin gadon yana fad'in gani auntyna!.
Yasmeen ta ce, "yaseer shawara nakeso miyi.
To wace irin shwara kenan?, yaseer sonake na koma makaranta amma ina tsoron tambayar abba!, ya kake gani za'a ayine??.
Shiru yaseer yayi yana 🤔nazarin mafita, zuwa can ya ce, "ai inaga kibari kawai nafara yimasa magana saimuji amsar dazai bayar koya kika gani?.
Eh yayi kakawo shawara mai 'kyau d'an uwa, yasmeen ta juya tana kallon wayarta datake wringing saidai batasan number d'in ba.
Jiki a sanyaye ta d'auka saidai tayi shiru.
Daga can akace salamu aliki!.
Wa'alaikassalam yasmeen ta amasa.
Amaryarmu ykk??, ta ce, "lfy lao, ta d'ora da fad'in dan ALLAH wanene??.
Mas'ud yay sasanyar dariya, ya ce, "sunana mas'ud khasim, d'an uwan mijinki kuma abokinsa.
ta ce, "ALLAH sarki, sannu!.
Ya ce, "yauwa kema sannunki amarya, dama zan fad'a mikine ki saurari zuwanmu yau da yamma.
Muryar yasmeen na rawa ta ce, "saina ganku.
Ya ce, "to nagode, sai anjima.
Yaseer daya tsura mata idanu tun d'azu ya ce, "sisto keda wa??, ta had'iye wani yawu sannan ta ce, "wanine wai mas'ud!.
Mas'ud kuma?, yaseer ya maimaita sunan, ya ce, "sisto kodai abokin mijinki da aka baki number shi jiya.
Yasmeen ta girgiza masa kai batareda tayi maganaba.
Murmushi yaseer yasaki, ya ce, "tomiya farune?? Ko zasuzone??, nanama kai ta kad'a masa alamar eh.
Yaseer yami'ke yana fad'in bari nasanarma umma to.
Da sauri yasmeen ta ce, "malam ban saka kaba, ko saurarenta bayyiba ya fice, yanaji tana kwala masa kira amma yay mata banza.
'Dakin umma yanufa, tana zaune tana linke kaya, ya zauna kusada ita.
Umma ta ce, "autana lafiya dai ko??, yaseer yay murmushi yana fad'in lafiya lao umma, dama aunty ce zatayi ba'ki shine na ce, "bari nasanar miki, dan kinsan itadai ba fad'a zatayiba.
Umma ta ce, "gsky ne d'an albarka, amma wad'anne irin ba'kine??, mijinta ne zaizo.
Umma tayi murmushi ta ce, "madallah, ALLAH yakawoshi lafiya, sai azo ashirya musu kayan tarba kenan.
Abuja (Trening cam).
Nawaf zaune bisa kujera agefen fili, yana zaune yana hutawa bayan sun gama trening shida sauran 'yan wasa, zaune yake amma ya kwantar da bayansa a jikin kujerar, hannunsa ri'ke da waya, da'alama yana chatting ne, dan naga saifaman murmushi yakeyi.
ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa dake wringing, cikin murmushi ya ce, "shegen sama sai yanzu katuna dani.
Mas'ud ya ce, "A'a dama kana raina, banaso na takura makane ko kana uzuri.
Ayya Nawaf yafad'a, kunje gida lafiya??, lafiya lao mukazo wlhy.
Zaka shigo yaune?, ito gani dai, idan na samu dama zan zo, idan kuma banzoba zan kalla anan insha ALLAHU.
wane uzuri gareka dazai hanaka zuwa kallon wasanmu na yau??.
Hhhh, zanje ganin amaryane.
Amarya kuma?, a ina??.
Hhhh lallai mutumina kana sha'aninka, to zanje ganin amryarkane, dansu papa sunce yakama naje kafin kadawo.
Tsaki Nawaf yaja, tareda gyara zama.
Tomiye najan tsakin, ko bakaso naje saika dawone?.
Kaga malam idan zaka kabar tsayani, idan kaje kabar tunawa dani, ALLAH idan wannan maganar tasa ka kirani to zan kashe wayata, inada aikinyi.
Mas'ud ya ce, "to kashe mana, idan kakashe sai akace maka zanji haushi......
Kafin mas'ud yarufe baki Nawaf yakashe wayar d'if,, dariya sosai mas'ud yakeyi, saida yayi mai isarsa sannan yami'ke yana fad'in wannan man d'in wlhy d'an yawane..
4:30pm
Karfe hud'u da rabi direba ya sauke su mas'ud a 'kofar gidansu yasmeen, dayake shi yakawosu papa ranar, dan haka papa ya ce, "yakawo su mas'ud gidan.
Wayarta mas'ud yakira ya ce, "munzo amarya.
Yasmeen ta ce, "to, gaba d'aya batada walwala, daka ganta zaka san tana cikin damuwa, ita azatonta harda mijin nata aka zo, dan haka gabanta yafara dukan tara2.
Yaseer ta turo ya kaisu falon abba, Abdallah ya ce, "lallai indai kaine 'kanin antyn mu, to kuwa yayanmu ya more.
Dariya kawai yaseer yayi ya ce, "musu yana zuwa.
Babu dad'ewa yacika musu gaba da kayan ciye2, saida yagama kawo komai sannan yasmeen tashigo falon 'kirjinta yana dukan uku uku.
Kujera ta samu nesa dasu ta zauna, sanye take cikin ba'kar atamfa riga da sket, ta yafa farin mayafi har saman kai.
Suduka kallonta sukeyi, ta ce, "ina yininku??, mas'ud ne kawai ya amsa, Anwar yataso yadawo gefenta, ya ce, "aunty aiimu 'kannenki ne, muzamu gaisheki, ina yini, kad'an ta d'ago tana kallon Anwar saida gaban ta yafad'i domin ganin yayi mata kama da wani data tab'a sani.
Ta amsa tana murmushin ya'ke, Abdallah ma yadawo d'ayan gefenta ya gaisheta, nanma ta amsa masa cikin murmushi.
Mas'ud ya ce, "amaryarmu!!.
Na'am ta amsa tareda d'ago kai tana kallon mas'ud, suduka sukaima juna kallon mamaki, kardai ace wanan ne mijin nawa yasmeen tafad'a a zuciyarta.
Saida kama tatuna daya kirata ya ce, "shi abokin mijintane, toko ina mijinki oho? ?
Mas'ud ya ce, "dama kece amaryar tamu, lalali nayi matu'kar farin ciki da faruwar hakan ALLAH ya sanya alkairi.
Ita dai yasmeen ta kasa furta komai, amma idanunta sun cika da kwalla, dan batasan waye zai kasance mijintaba, tunda gashi har abokinsa yazo shi yakasa zuwa.
Kamar mas'ud yasan tunanin datakeyi, ya ce, "megidanki yana neman afuwarki, shima ya nan zuwa nan bada dad'waba, dan yanzu haka yana abuja, amma nanda nextweek zaizo insha ALLAH.
'Dan murmushi yasmeen tayi tareda fad'in babu damuwa ALLAH yakaimu.
Sukace amin dai.
Nan Abdallah da Anwar suka shiga zuba mata surutu, har saida mas'ud ya ce, "su tashi su tafi.
Bayan sun shiga sun gaida su umma sannan suka tafi.
Ji sukayi kamar karsu tafi, dan matar yayan nasu ta burgesu, gata 'kya'ky'kawa, ko amota hirarta sukayi tayi har suka isa gida.
Nanma sukaita bama momcy labarin surukarta, da karramasu da akayi musu agidansu yasmeen.
Momcy taji dad'i sosai, itama ta 'kagara taga surukar tata.
Yaseer yataya yasmeen kwashe manyan ledoji dasuka kawo cike da sayayya ta birgewa.
Lamarin yabama yasmeen mamaki, amma taji har azuciyarta zata iya zama da mas'ud amatsayin miji, inhar dashine mijin nata, dan alamunsa suna nuna mutumne mai ha'kuri.
Yau ko abincin dare bata ciba tana d'aki kwance abinta.
Abba ya ce, "aje akira masa ita, koda yaseer yashiga d'akin saitayi kamar tana barci.
Yaseer yadawo ya ce, "barci takeyi..
Bayan fitar yaseer babu dad'ewa wayarta tahau wringing, tayi kamar bazata d'aukaba, saida takusa tsinkewa sannan ta d'auka ta kara akunnenta.
Amma daga can an'ki yin magana, ta daure tayi sallama, nanma akayi mata shiru, a'kufule ta ce, "wai dan ALLAH wanene??.
Cikin gadara taji ance, zaki baya fad'ar kansa, saidai risinawar namun daji ta bayyanar da matsayinsa.
Yasmeen ta ce, "huuuum saidai kayi rashin sa'a ni mutum ce ba dabba ba.
Tana kaiwa nana taja tsaki ta kashe.
To shima dagacan tsaki Nawaf yaja, yana wani yatsine, fuska, shifa dama papane ya takura masa akan saiya kirata, shine zata wani kashe masa waya, lalaima yarinyar nan zanyi maganinki kwarai da gsk.
Juyawa yayi wajen 'yan uwansa 'yan wasa dan dama wasa zasu fara, yakirata kafin lokaci yacika.
9:00pm
Yauma dai Abuja international stadium cike take da 'yan kallon wasa.
Yau Najeria zasu buga da kamaru.
Bayan shigowarsu Nawaf cikin fili, sukayi addu'oi da sauran abinda yadace, aka fara wasa.
Yaukam wasan yana tafiya dai dai, dan 'yan Najeria suna nuna kwazo, cikin kwarewa suke gara kwallon, yayinda 'yan bayan fage suketa zugasu da ihu.
Har d'aki yaseer yaje yataso yasmeen wai tazo ta kalli kwallo, hararasa tayi takoma ta kwanta, dan tana cike da haushin rainin hankalin da'aka yimata yanzu a waya.
Dayaga zata b'ata masa lokaci saiya fito kawai dan ya kalli wasansa.
⚽har aka tafi hutun rabin lokaci, babu wad'anda suka zura kwallo.
Dan haka da'aka dawo kowa yayta 'ko'karin akan son yaga yazura kwallon, amma har lokaci yarage saura minti10 babu abinda ya canja.
Ana saura minti1 atashi Nawaf yasami nasarar antayawa Najeria kwallo a raga⚽😃😀😘☺👍🏻🖐🏻nantake 'yan Najeria suka hau ihun murna gurin ya kwaure da hayaniya.
Da'kar aka lafa, bayan 'kara minti 7 da akayi.
Acikin minti na 5ne kamaru suka so zira kwallo⚽amma golan Najeria ya cireta.
Antashi 1-0
Najeria tanada 1 & kamaru 0
Can na hango Nawaf yad'aga gorar ruwa yana kwan kwad'a, yayinda suke tafawa da hannu d'aya da sauran 'yanwasa, kowa yazo akad'an tafa saiya wuce, wasu kuma sai an d'an rungumi juna.
'Yan kallo kuma sunata d'aga 🇳🇬Najeria suna wa'ka.
Yayinda muta nene kamaru kowa fuska ahad'e😟🙂😒😞😜😜.
....................✍🏻
© 2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻18
BAYAN KWANA BIYU
Najeria suka buga wasa da gini, sai dai wanan wasa baiyima Najiria dad'iba, dan antashi 1-1 amma yau ba Nawaf ya zura mana kwalloba.
Dana kalli Nawaf d'inma sainaga baya cikin walwala, na ce, "yau miskilanci 'yan mazan ya motsa.
KANO
faisal ma an sallamesa saidai har yanzu yana zuba sambatunsa, duk ya rame yayi ba'ki, sai ro'kon iyayensa yake akan subarshi yaje gidansu yasmeen, 'kila idan yabata ha'kuri ta ha'kura tadawo gareshi.
Tun iyayen na d'aukar lamarin nasa wasa har suka koma tausayinsa, idan yana surutai hajiya jummai har kuka takeyi masa, gabad'aya sun rasa kansa, bayada wani zance saina yasmeen.
Hajiya jummai ta ce, "Alhaji kodai zuwa zamuyi mu ro'ki iyayen yasmeen ne?, 'kila su tausayamana su warware wancan auren, subama faisal.
Alhaji buba yay shiru yana nazarin maganarta, zuwa can ya ce, "kina ganin hakan zata faru?, kuma idan sun yarda shi wanda ya auri yasmeen d'in zai amince??.
Hajiya jummai ta ce, "to Alhaji saimu gwada, kuma ko biyansa yakeso muyi ai sai mu biyasa ko nawane, indai zai saki yasmeen faisal ya aura, karmuzo d'anmu ya susuce akan abinda baifi 'karfin saba.
Na ce, "hummm aikodai wannan tafi 'karfinsa, dan ba kowacce mace kud'i ke iya sayaba.
Waya tajawo ta kira yaseer, kana ina?, naji tafad'a, bansan miya cemataba daga can nagadai ta ajiye wayar kawai.
Babu dad'ewa yaseer yashigo da sallama, ta amsa batareda ta tashi daga kwanciyar datayiba, ya zauna abakin gadon yana fad'in gani auntyna!.
Yasmeen ta ce, "yaseer shawara nakeso miyi.
To wace irin shwara kenan?, yaseer sonake na koma makaranta amma ina tsoron tambayar abba!, ya kake gani za'a ayine??.
Shiru yaseer yayi yana 🤔nazarin mafita, zuwa can ya ce, "ai inaga kibari kawai nafara yimasa magana saimuji amsar dazai bayar koya kika gani?.
Eh yayi kakawo shawara mai 'kyau d'an uwa, yasmeen ta juya tana kallon wayarta datake wringing saidai batasan number d'in ba.
Jiki a sanyaye ta d'auka saidai tayi shiru.
Daga can akace salamu aliki!.
Wa'alaikassalam yasmeen ta amasa.
Amaryarmu ykk??, ta ce, "lfy lao, ta d'ora da fad'in dan ALLAH wanene??.
Mas'ud yay sasanyar dariya, ya ce, "sunana mas'ud khasim, d'an uwan mijinki kuma abokinsa.
ta ce, "ALLAH sarki, sannu!.
Ya ce, "yauwa kema sannunki amarya, dama zan fad'a mikine ki saurari zuwanmu yau da yamma.
Muryar yasmeen na rawa ta ce, "saina ganku.
Ya ce, "to nagode, sai anjima.
Yaseer daya tsura mata idanu tun d'azu ya ce, "sisto keda wa??, ta had'iye wani yawu sannan ta ce, "wanine wai mas'ud!.
Mas'ud kuma?, yaseer ya maimaita sunan, ya ce, "sisto kodai abokin mijinki da aka baki number shi jiya.
Yasmeen ta girgiza masa kai batareda tayi maganaba.
Murmushi yaseer yasaki, ya ce, "tomiya farune?? Ko zasuzone??, nanama kai ta kad'a masa alamar eh.
Yaseer yami'ke yana fad'in bari nasanarma umma to.
Da sauri yasmeen ta ce, "malam ban saka kaba, ko saurarenta bayyiba ya fice, yanaji tana kwala masa kira amma yay mata banza.
'Dakin umma yanufa, tana zaune tana linke kaya, ya zauna kusada ita.
Umma ta ce, "autana lafiya dai ko??, yaseer yay murmushi yana fad'in lafiya lao umma, dama aunty ce zatayi ba'ki shine na ce, "bari nasanar miki, dan kinsan itadai ba fad'a zatayiba.
Umma ta ce, "gsky ne d'an albarka, amma wad'anne irin ba'kine??, mijinta ne zaizo.
Umma tayi murmushi ta ce, "madallah, ALLAH yakawoshi lafiya, sai azo ashirya musu kayan tarba kenan.
Abuja (Trening cam).
Nawaf zaune bisa kujera agefen fili, yana zaune yana hutawa bayan sun gama trening shida sauran 'yan wasa, zaune yake amma ya kwantar da bayansa a jikin kujerar, hannunsa ri'ke da waya, da'alama yana chatting ne, dan naga saifaman murmushi yakeyi.
ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa dake wringing, cikin murmushi ya ce, "shegen sama sai yanzu katuna dani.
Mas'ud ya ce, "A'a dama kana raina, banaso na takura makane ko kana uzuri.
Ayya Nawaf yafad'a, kunje gida lafiya??, lafiya lao mukazo wlhy.
Zaka shigo yaune?, ito gani dai, idan na samu dama zan zo, idan kuma banzoba zan kalla anan insha ALLAHU.
wane uzuri gareka dazai hanaka zuwa kallon wasanmu na yau??.
Hhhh, zanje ganin amaryane.
Amarya kuma?, a ina??.
Hhhh lallai mutumina kana sha'aninka, to zanje ganin amryarkane, dansu papa sunce yakama naje kafin kadawo.
Tsaki Nawaf yaja, tareda gyara zama.
Tomiye najan tsakin, ko bakaso naje saika dawone?.
Kaga malam idan zaka kabar tsayani, idan kaje kabar tunawa dani, ALLAH idan wannan maganar tasa ka kirani to zan kashe wayata, inada aikinyi.
Mas'ud ya ce, "to kashe mana, idan kakashe sai akace maka zanji haushi......
Kafin mas'ud yarufe baki Nawaf yakashe wayar d'if,, dariya sosai mas'ud yakeyi, saida yayi mai isarsa sannan yami'ke yana fad'in wannan man d'in wlhy d'an yawane..
4:30pm
Karfe hud'u da rabi direba ya sauke su mas'ud a 'kofar gidansu yasmeen, dayake shi yakawosu papa ranar, dan haka papa ya ce, "yakawo su mas'ud gidan.
Wayarta mas'ud yakira ya ce, "munzo amarya.
Yasmeen ta ce, "to, gaba d'aya batada walwala, daka ganta zaka san tana cikin damuwa, ita azatonta harda mijin nata aka zo, dan haka gabanta yafara dukan tara2.
Yaseer ta turo ya kaisu falon abba, Abdallah ya ce, "lallai indai kaine 'kanin antyn mu, to kuwa yayanmu ya more.
Dariya kawai yaseer yayi ya ce, "musu yana zuwa.
Babu dad'ewa yacika musu gaba da kayan ciye2, saida yagama kawo komai sannan yasmeen tashigo falon 'kirjinta yana dukan uku uku.
Kujera ta samu nesa dasu ta zauna, sanye take cikin ba'kar atamfa riga da sket, ta yafa farin mayafi har saman kai.
Suduka kallonta sukeyi, ta ce, "ina yininku??, mas'ud ne kawai ya amsa, Anwar yataso yadawo gefenta, ya ce, "aunty aiimu 'kannenki ne, muzamu gaisheki, ina yini, kad'an ta d'ago tana kallon Anwar saida gaban ta yafad'i domin ganin yayi mata kama da wani data tab'a sani.
Ta amsa tana murmushin ya'ke, Abdallah ma yadawo d'ayan gefenta ya gaisheta, nanma ta amsa masa cikin murmushi.
Mas'ud ya ce, "amaryarmu!!.
Na'am ta amsa tareda d'ago kai tana kallon mas'ud, suduka sukaima juna kallon mamaki, kardai ace wanan ne mijin nawa yasmeen tafad'a a zuciyarta.
Saida kama tatuna daya kirata ya ce, "shi abokin mijintane, toko ina mijinki oho? ?
Mas'ud ya ce, "dama kece amaryar tamu, lalali nayi matu'kar farin ciki da faruwar hakan ALLAH ya sanya alkairi.
Ita dai yasmeen ta kasa furta komai, amma idanunta sun cika da kwalla, dan batasan waye zai kasance mijintaba, tunda gashi har abokinsa yazo shi yakasa zuwa.
Kamar mas'ud yasan tunanin datakeyi, ya ce, "megidanki yana neman afuwarki, shima ya nan zuwa nan bada dad'waba, dan yanzu haka yana abuja, amma nanda nextweek zaizo insha ALLAH.
'Dan murmushi yasmeen tayi tareda fad'in babu damuwa ALLAH yakaimu.
Sukace amin dai.
Nan Abdallah da Anwar suka shiga zuba mata surutu, har saida mas'ud ya ce, "su tashi su tafi.
Bayan sun shiga sun gaida su umma sannan suka tafi.
Ji sukayi kamar karsu tafi, dan matar yayan nasu ta burgesu, gata 'kya'ky'kawa, ko amota hirarta sukayi tayi har suka isa gida.
Nanma sukaita bama momcy labarin surukarta, da karramasu da akayi musu agidansu yasmeen.
Momcy taji dad'i sosai, itama ta 'kagara taga surukar tata.
Yaseer yataya yasmeen kwashe manyan ledoji dasuka kawo cike da sayayya ta birgewa.
Lamarin yabama yasmeen mamaki, amma taji har azuciyarta zata iya zama da mas'ud amatsayin miji, inhar dashine mijin nata, dan alamunsa suna nuna mutumne mai ha'kuri.
Yau ko abincin dare bata ciba tana d'aki kwance abinta.
Abba ya ce, "aje akira masa ita, koda yaseer yashiga d'akin saitayi kamar tana barci.
Yaseer yadawo ya ce, "barci takeyi..
Bayan fitar yaseer babu dad'ewa wayarta tahau wringing, tayi kamar bazata d'aukaba, saida takusa tsinkewa sannan ta d'auka ta kara akunnenta.
Amma daga can an'ki yin magana, ta daure tayi sallama, nanma akayi mata shiru, a'kufule ta ce, "wai dan ALLAH wanene??.
Cikin gadara taji ance, zaki baya fad'ar kansa, saidai risinawar namun daji ta bayyanar da matsayinsa.
Yasmeen ta ce, "huuuum saidai kayi rashin sa'a ni mutum ce ba dabba ba.
Tana kaiwa nana taja tsaki ta kashe.
To shima dagacan tsaki Nawaf yaja, yana wani yatsine, fuska, shifa dama papane ya takura masa akan saiya kirata, shine zata wani kashe masa waya, lalaima yarinyar nan zanyi maganinki kwarai da gsk.
Juyawa yayi wajen 'yan uwansa 'yan wasa dan dama wasa zasu fara, yakirata kafin lokaci yacika.
9:00pm
Yauma dai Abuja international stadium cike take da 'yan kallon wasa.
Yau Najeria zasu buga da kamaru.
Bayan shigowarsu Nawaf cikin fili, sukayi addu'oi da sauran abinda yadace, aka fara wasa.
Yaukam wasan yana tafiya dai dai, dan 'yan Najeria suna nuna kwazo, cikin kwarewa suke gara kwallon, yayinda 'yan bayan fage suketa zugasu da ihu.
Har d'aki yaseer yaje yataso yasmeen wai tazo ta kalli kwallo, hararasa tayi takoma ta kwanta, dan tana cike da haushin rainin hankalin da'aka yimata yanzu a waya.
Dayaga zata b'ata masa lokaci saiya fito kawai dan ya kalli wasansa.
⚽har aka tafi hutun rabin lokaci, babu wad'anda suka zura kwallo.
Dan haka da'aka dawo kowa yayta 'ko'karin akan son yaga yazura kwallon, amma har lokaci yarage saura minti10 babu abinda ya canja.
Ana saura minti1 atashi Nawaf yasami nasarar antayawa Najeria kwallo a raga⚽😃😀😘☺👍🏻🖐🏻nantake 'yan Najeria suka hau ihun murna gurin ya kwaure da hayaniya.
Da'kar aka lafa, bayan 'kara minti 7 da akayi.
Acikin minti na 5ne kamaru suka so zira kwallo⚽amma golan Najeria ya cireta.
Antashi 1-0
Najeria tanada 1 & kamaru 0
Can na hango Nawaf yad'aga gorar ruwa yana kwan kwad'a, yayinda suke tafawa da hannu d'aya da sauran 'yanwasa, kowa yazo akad'an tafa saiya wuce, wasu kuma sai an d'an rungumi juna.
'Yan kallo kuma sunata d'aga 🇳🇬Najeria suna wa'ka.
Yayinda muta nene kamaru kowa fuska ahad'e😟🙂😒😞😜😜.
....................✍🏻
© 2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞LUV U OLL MY FAN's💞
[1/12, 8:54 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻18
BAYAN KWANA BIYU
Najeria suka buga wasa da gini, sai dai wanan wasa baiyima Najiria dad'iba, dan antashi 1-1 amma yau ba Nawaf ya zura mana kwalloba.
Dana kalli Nawaf d'inma sainaga baya cikin walwala, na ce, "yau miskilanci 'yan mazan ya motsa.
KANO
faisal ma an sallamesa saidai har yanzu yana zuba sambatunsa, duk ya rame yayi ba'ki, sai ro'kon iyayensa yake akan subarshi yaje gidansu yasmeen, 'kila idan yabata ha'kuri ta ha'kura tadawo gareshi.
Tun iyayen na d'aukar lamarin nasa wasa har suka koma tausayinsa, idan yana surutai hajiya jummai har kuka takeyi masa, gabad'aya sun rasa kansa, bayada wani zance saina yasmeen.
Hajiya jummai ta ce, "Alhaji kodai zuwa zamuyi mu ro'ki iyayen yasmeen ne?, 'kila su tausayamana su warware wancan auren, subama faisal.
Alhaji buba yay shiru yana nazarin maganarta, zuwa can ya ce, "kina ganin hakan zata faru?, kuma idan sun yarda shi wanda ya auri yasmeen d'in zai amince??.
Hajiya jummai ta ce, "to Alhaji saimu gwada, kuma ko biyansa yakeso muyi ai sai mu biyasa ko nawane, indai zai saki yasmeen faisal ya aura, karmuzo d'anmu ya susuce akan abinda baifi 'karfin saba.
Na ce, "hummm aikodai wannan tafi 'karfinsa, dan ba kowacce mace kud'i ke iya sayaba.