Sashe 35
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yasmeen tana tsaye inda momcy tabarta ko motsawa batayiba, shikuma Nawaf yana zaune a kujera yana mata kallo kasa2, tayi masa 'kyau sosai yau, kayan sun dace da jikinta, jiyyake tamkar yaje ya rungumeta.
Yaďan gyara zamansa yana faďin wash ALLAHNA!!.
da sauri yasmeen taďago tana kallonsa, ya haďe fuska kamar bashiba, ya ce, "kije ki haďa ruwan mana.
Ta ďan hararesa kafin tawuce bayi, ta haďa ruwa mai zafi sosai, wanda nakula harda mugunta, dan da alama zaiyi zafi sosai.
Tafito tana goge hannu da 'karamin tawul, kallo ďaya tamasa ta ce, "na haďa, ya kalleta yana ta6e baki to dakika haďa sai akayi yaya?, itama bakin ta ta6e sanan ta ce, "idan kana bu'kata saikaje kayi wankan.
Yami'ke yana kwafa, gabanta yaje ya tsaya kerere, ta ce, "lafiya?, ya ce, "ita takawo haka, hannunta yaja kawai suka nufi hanyar bayi, ta ce, "wai miye haka ne??.
Bai tanka mataba har saida sukaje cikin bathroom ďin sannan ya ce, "bakiji mi momcy tace mikiba kenan??, catayi ki gasa mini jiki.
Yasmeen ta zaro idanu waje, tokai saika amince nagasa maka jiki ďin??, yay wani bazawarin murmushi yana faďin toke ba matata bace, miye aciki??.
Yasmeen tajuya zata fice tana faďin nikam bada niba wlhy.
Da sauri ya dam'ke hannunta, "k momcy kika raina kenan??.
Yasmeen ta ce, "kata6a ganin mutum ya raina mahaifiyarsa, kodawasa bazan raina mahaifiyataba aii.
Nawaf yaji daďin furicinta, yakaďa manyan idanunsa cikin muryarsa mai daďi, ya ce, "to saiki cika umarninta aii ko, yasmeen ta girgiza kai, kaima kasan bazai yuwuba 'kato dakai ka tu..............saikuma tayi shiru.
ya matsa hannunta daya ri'ke da 'karfi, nine 'katon???, jin zai murmushe mata kashin hannu abanza ta girgiza kai, nifa badakai nakeba, ya ce, "dawa kike to???.
Tuni tafara hawaye, kasakar mini hannu to zan faďa.
Bayason ganin kukanta dan haka yasaketa, amma yakoma 'kofar bayin ya tsaya, babu damar guduwa kenan.
Ta ce, "plz kayi ha'kuri wlhy bazan iyaba, inajin kunya.
Hummm dama kinada kunya 'yammata??, yasmeen ta harareshi A'a banida ita, ya murmusa ke dai bakinki baya mutuwa ko??, ta murguďa baki😏, ya ce, "yayi 'kyau 'yammata, yafaďa yana nufota, ita kuma taja baya har suka kai 'karshen bango.
Yay wata dariya yarinya ai anzo wajen kuma, ta manne da jikin bango tana mazurai.
Ahankali ya'karasa gareta, har suna jin numfashin juna, ta runtse idanu kam kamar wadda taga ba'kin aljani, yadafe bango da hannayensa biyu, itakuma tana tsakkiya har jikinta yana gogar nasa, yakai fukarsa jikin wuyanta yana shinshina.
Ta kauda kai gefe tana faďin wai miye haka??, yacigaba da shinshinar wuyanta batareda ya tankataba, tasa hannu tana ture fuskarsa.
Cikin sar'kewar murya ya ce, zanyi maganinki ne 'yammata, dan na kula kin rainani dayawan gsk, ya ďago yana kollonta, sai kauda fuska takeyi harda 'yan kwallanta, itadai aduniya ta tsani namiji yazo kusada ita, tun abinda yaso faruwa da ita a kwangwalan da wanda Faisal yaso aikata mata yasa takasa mancewa har yanzu, wasu hawaye masu zafi suka zubo akumatunta.
Nawaf yasa yatsu biyo yadawo da fuskarta tana kallon tasa, sukaima juna kallon ido cikin ido, tai saurin lumshe nata idanun dan ganin yanda nasa suka canja launi zuwa jaa, ya tsura mata idanunsa masu kalar jaa ayanzu, ahankali yakai bakinsa kan nata, shima ya lumshe nasa idanu.
Yasmeen tashiga turesa tana kuka, ganin zata iya sakawa yafaďi saboda 'kafarsa babu kwari, saiyasaka hannuwansa biyu yakamo kumatunta ya ri'ke sosai atafin hannunsa.
Sumbatarta yake kamar zaicire mata la66a, duk duka da mintsini datake masa baisa yasaketa ba, saida yayi mai isarsa ya saketa dan kansa yana fitar da numfashi, dagudu tafito ALLAH yasota bai rufe 'kofar bayinba.
Shikuma yay saurin zaunawa danjin zai faďi, yadafe kai yana jijjuyawa, yadaďe ahaka, daga bisani yasakarma kansa ruwa, yakai tsawon minti20 ahaka, saida yaji ya dai daita sannan yahaďa ruwa mai zafi yashiga ciki, dan wanda yasmeen ta haďa ya huce.
Yay lamo aciki idanunsa alumshe ruwan yana shiga dukkan sassan jikinsa musamman ma 'kafarsa mai ciwo, yadaďe ahaka sannan yay wankan sabulu yafito yana goge sumar kansa da 'karamin tawul.
Abakin gado ya tarar da yasmeen zaune ta rabga uban tagumi fuska sha6e2 da hawaye, da'alama tana duniyar tunani.
Ya zauna yana faďin "k!, shiru tayi masa, yadaka mata tsawa "k!!! Ba'kya jina?.
Afirgice ta kalleshi, ya haďe fuska kamar bashiba, cikin faďa ya ce, "nabaki minti3 kije yanzunnan ki wanke fukarki, tun kafin nayi miki abinda yafi na ďazu, 'yar rainin hankali idan momcy tashigofa basai ta zata wani abu nayi mikiba.
Itadai yasmeen ta mi'ke taje ta wanko fuska, dan bataso ya ce, "zai rin'ka mata irin haka, zata tsaneshine, duk wanda zai nuna yana son jikinta tofa yana zama ma'kiyintane.
Tafito tana wani rarra6ewa ajikin bango, ya ce, "maza ki shafa fauda a fuskarki kamar ďazu, jiki yana 6ari tayi abinda yace, ta gyara ďaurin ďan kwalinta.
Fuska aďaure ya ce, "kizo ki shafa mini mai, ta bishi da kallo tana mazurai, ta daure ta ce, "bafa hannunka bane mai ciwon?, cikin rawar murya tafaďa.
Idanunsa alumshe ya ce, "nasani, koban isa nasakaki aiki bane??.
Ta ce, "ni ba haka nake nufiba, amma.......
Yay saurin katseta da faďin amma mi???, tai shiru tana shirin yin kuka, yay sauri faďin karki yarda waďan nan hawayen su zubo, idan kuma ba hakaba zan aikata miki abinda ba'kya so,, kuma kiyi maza kizo ki shafa mini mai idan ba hakaba hummmmyim ya 'kare maganar dayin kwafa.
Da sauri tazo ta zauna gefensa, ta ďibi mai ahannunta tana murzawa, amma takasa shafa masa, sai mulmulashi take ahannu, yagaji da mi'ka mata hannu ya buďe idanunsa dasuke lumshe akanta.
Tai 'kasa da idanunta, ya ce, "kin za6i komai yafaru kenan........? kafin yarufe baki ta kama hannun tafara shafa masa mai, ya lumshe idanu yana murmushi jiyake kamar tana masa susa, tagama ya mi'ka mata ďayan hannun, dahaka dai aka gama shafa man, ya ce, "saura kaya.
Ta marairaice fuska tana faďin dan ALLAH kayi ha'kuri wlhy bazan iyaba ka tausaya mini.
Yami'ke yana murmushi bataredaya tanka mataba, cikin 'kananun kaya yashirya, yagama ya ďauki waya yay musu odar abinda zasuci, itadai tana zaune tana kallonsa.
Babu daďewa aka kwankwasa 'kofar yabada izinin shigowa, mai kawo abincine, ya ajiye yafita.
Ya ďauki nasa ya tura mata nata gabanta yana faďin minti20 nabaki kiyi maza kici abincin nan, daga nan ya hau cin nasa batareda ya sake bi takantaba.
Itama saitaja abincin taci, dan dama yunwa takeji, kusan tare suka gama, ya ďauki magungunan sa yasha, yana gamawa yatashi yadawo kujerar datake zaune, kusada ita yazauna, itakuma taďan matse jikinta kamar tana jinsanyi.
Yaďan murmusa tareda zamewa ya kwanta yaďora kansa bisa cinyarta yana faďin matsoraciya kawai, ya lumshe idanunsa tamkar zaiyi marci.
Aka kwankwasa 'kofar yasmeen tayi shiru kamar batajiba, Nawaf ya ce, "kowaye yashigo.
Abdallah da mas'ud da Anwar ne, suka shigo da sallama, yasmeen tashiga ture kan Nawaf, amma ko motsi baiyiba, suka zauna mas'ud ya ce, "a lallai mara lafiya ansamu harda so............, da sauri Nawaf ya buďe ido yana harararsa, kaifa mas'ud ďan iskane wlhy zaka fara ko??, mas'ud yay dariya to nabari bro's.
Su Anwar suka gaisheshi da tambayar yajiki??, ya ce, "musu da sau'ki, suka gaisa da yasmeen, itadai duk kunya ta isheta amma Nawaf ko ajikinsa, hirarsa yaketa zubawa.
Ana haka momcy da papa suka shigo, azatonta Nawaf zai tashi, amma saitaga ya 'kara gyara kwanciyama, yasmeen ta rissina tana gaishesu, Nawaf ma ya gaishesu, suka tanbayeshi ya 'karfin jikin ya ce, "da sau'ki, Papa ya ce, "to ALLAH ya'kara afuwa, mu bari muje wani wuri saimun dawo..
Suka ce, "to adawo lafiya", Anwar ya ce, "papa dan ALLAH zanje.
Papa ya ce, "A'a kabari zuwa jibi zamuje tareda ku, saimun dawo, suka fice.
Abdallah yashiga tuntsura dariyar mugunta, Anwar ya fashe da kukan shagwa6a, yana faďin yaya kagansa ko.
Nawaf yadakama Abdallah tsawa dallah malam yima mutane shiru, ubanmiye abin dariya anan, Abdallah ya tsaya da dariyar yan toshe baki, wayar mas'ud tayi wringing yami'ke yana faďin ina zuwa.
Nawaf ya ce, "malam babu wani kana zuwa kace kawai katafi soyayya.
Mas'ud ya fice yana dariya, aii dai ba haramun zanyiba, kuma na fika, Nawaf ya murmusa azuciyarsa ya ce, "nima ina hanya, afili kuma sauya kalli yasmeen, suka haďa ido, tayi saurin janye idanunta daga kallonsa.
Shima saiya kauda fuska yana murmushi.
Yaďan gyara zamansa yana faďin wash ALLAHNA!!.
da sauri yasmeen taďago tana kallonsa, ya haďe fuska kamar bashiba, ya ce, "kije ki haďa ruwan mana.
Ta ďan hararesa kafin tawuce bayi, ta haďa ruwa mai zafi sosai, wanda nakula harda mugunta, dan da alama zaiyi zafi sosai.
Tafito tana goge hannu da 'karamin tawul, kallo ďaya tamasa ta ce, "na haďa, ya kalleta yana ta6e baki to dakika haďa sai akayi yaya?, itama bakin ta ta6e sanan ta ce, "idan kana bu'kata saikaje kayi wankan.
Yami'ke yana kwafa, gabanta yaje ya tsaya kerere, ta ce, "lafiya?, ya ce, "ita takawo haka, hannunta yaja kawai suka nufi hanyar bayi, ta ce, "wai miye haka ne??.
Bai tanka mataba har saida sukaje cikin bathroom ďin sannan ya ce, "bakiji mi momcy tace mikiba kenan??, catayi ki gasa mini jiki.
Yasmeen ta zaro idanu waje, tokai saika amince nagasa maka jiki ďin??, yay wani bazawarin murmushi yana faďin toke ba matata bace, miye aciki??.
Yasmeen tajuya zata fice tana faďin nikam bada niba wlhy.
Da sauri ya dam'ke hannunta, "k momcy kika raina kenan??.
Yasmeen ta ce, "kata6a ganin mutum ya raina mahaifiyarsa, kodawasa bazan raina mahaifiyataba aii.
Nawaf yaji daďin furicinta, yakaďa manyan idanunsa cikin muryarsa mai daďi, ya ce, "to saiki cika umarninta aii ko, yasmeen ta girgiza kai, kaima kasan bazai yuwuba 'kato dakai ka tu..............saikuma tayi shiru.
ya matsa hannunta daya ri'ke da 'karfi, nine 'katon???, jin zai murmushe mata kashin hannu abanza ta girgiza kai, nifa badakai nakeba, ya ce, "dawa kike to???.
Tuni tafara hawaye, kasakar mini hannu to zan faďa.
Bayason ganin kukanta dan haka yasaketa, amma yakoma 'kofar bayin ya tsaya, babu damar guduwa kenan.
Ta ce, "plz kayi ha'kuri wlhy bazan iyaba, inajin kunya.
Hummm dama kinada kunya 'yammata??, yasmeen ta harareshi A'a banida ita, ya murmusa ke dai bakinki baya mutuwa ko??, ta murguďa baki😏, ya ce, "yayi 'kyau 'yammata, yafaďa yana nufota, ita kuma taja baya har suka kai 'karshen bango.
Yay wata dariya yarinya ai anzo wajen kuma, ta manne da jikin bango tana mazurai.
Ahankali ya'karasa gareta, har suna jin numfashin juna, ta runtse idanu kam kamar wadda taga ba'kin aljani, yadafe bango da hannayensa biyu, itakuma tana tsakkiya har jikinta yana gogar nasa, yakai fukarsa jikin wuyanta yana shinshina.
Ta kauda kai gefe tana faďin wai miye haka??, yacigaba da shinshinar wuyanta batareda ya tankataba, tasa hannu tana ture fuskarsa.
Cikin sar'kewar murya ya ce, zanyi maganinki ne 'yammata, dan na kula kin rainani dayawan gsk, ya ďago yana kollonta, sai kauda fuska takeyi harda 'yan kwallanta, itadai aduniya ta tsani namiji yazo kusada ita, tun abinda yaso faruwa da ita a kwangwalan da wanda Faisal yaso aikata mata yasa takasa mancewa har yanzu, wasu hawaye masu zafi suka zubo akumatunta.
Nawaf yasa yatsu biyo yadawo da fuskarta tana kallon tasa, sukaima juna kallon ido cikin ido, tai saurin lumshe nata idanun dan ganin yanda nasa suka canja launi zuwa jaa, ya tsura mata idanunsa masu kalar jaa ayanzu, ahankali yakai bakinsa kan nata, shima ya lumshe nasa idanu.
Yasmeen tashiga turesa tana kuka, ganin zata iya sakawa yafaďi saboda 'kafarsa babu kwari, saiyasaka hannuwansa biyu yakamo kumatunta ya ri'ke sosai atafin hannunsa.
Sumbatarta yake kamar zaicire mata la66a, duk duka da mintsini datake masa baisa yasaketa ba, saida yayi mai isarsa ya saketa dan kansa yana fitar da numfashi, dagudu tafito ALLAH yasota bai rufe 'kofar bayinba.
Shikuma yay saurin zaunawa danjin zai faďi, yadafe kai yana jijjuyawa, yadaďe ahaka, daga bisani yasakarma kansa ruwa, yakai tsawon minti20 ahaka, saida yaji ya dai daita sannan yahaďa ruwa mai zafi yashiga ciki, dan wanda yasmeen ta haďa ya huce.
Yay lamo aciki idanunsa alumshe ruwan yana shiga dukkan sassan jikinsa musamman ma 'kafarsa mai ciwo, yadaďe ahaka sannan yay wankan sabulu yafito yana goge sumar kansa da 'karamin tawul.
Abakin gado ya tarar da yasmeen zaune ta rabga uban tagumi fuska sha6e2 da hawaye, da'alama tana duniyar tunani.
Ya zauna yana faďin "k!, shiru tayi masa, yadaka mata tsawa "k!!! Ba'kya jina?.
Afirgice ta kalleshi, ya haďe fuska kamar bashiba, cikin faďa ya ce, "nabaki minti3 kije yanzunnan ki wanke fukarki, tun kafin nayi miki abinda yafi na ďazu, 'yar rainin hankali idan momcy tashigofa basai ta zata wani abu nayi mikiba.
Itadai yasmeen ta mi'ke taje ta wanko fuska, dan bataso ya ce, "zai rin'ka mata irin haka, zata tsaneshine, duk wanda zai nuna yana son jikinta tofa yana zama ma'kiyintane.
Tafito tana wani rarra6ewa ajikin bango, ya ce, "maza ki shafa fauda a fuskarki kamar ďazu, jiki yana 6ari tayi abinda yace, ta gyara ďaurin ďan kwalinta.
Fuska aďaure ya ce, "kizo ki shafa mini mai, ta bishi da kallo tana mazurai, ta daure ta ce, "bafa hannunka bane mai ciwon?, cikin rawar murya tafaďa.
Idanunsa alumshe ya ce, "nasani, koban isa nasakaki aiki bane??.
Ta ce, "ni ba haka nake nufiba, amma.......
Yay saurin katseta da faďin amma mi???, tai shiru tana shirin yin kuka, yay sauri faďin karki yarda waďan nan hawayen su zubo, idan kuma ba hakaba zan aikata miki abinda ba'kya so,, kuma kiyi maza kizo ki shafa mini mai idan ba hakaba hummmmyim ya 'kare maganar dayin kwafa.
Da sauri tazo ta zauna gefensa, ta ďibi mai ahannunta tana murzawa, amma takasa shafa masa, sai mulmulashi take ahannu, yagaji da mi'ka mata hannu ya buďe idanunsa dasuke lumshe akanta.
Tai 'kasa da idanunta, ya ce, "kin za6i komai yafaru kenan........? kafin yarufe baki ta kama hannun tafara shafa masa mai, ya lumshe idanu yana murmushi jiyake kamar tana masa susa, tagama ya mi'ka mata ďayan hannun, dahaka dai aka gama shafa man, ya ce, "saura kaya.
Ta marairaice fuska tana faďin dan ALLAH kayi ha'kuri wlhy bazan iyaba ka tausaya mini.
Yami'ke yana murmushi bataredaya tanka mataba, cikin 'kananun kaya yashirya, yagama ya ďauki waya yay musu odar abinda zasuci, itadai tana zaune tana kallonsa.
Babu daďewa aka kwankwasa 'kofar yabada izinin shigowa, mai kawo abincine, ya ajiye yafita.
Ya ďauki nasa ya tura mata nata gabanta yana faďin minti20 nabaki kiyi maza kici abincin nan, daga nan ya hau cin nasa batareda ya sake bi takantaba.
Itama saitaja abincin taci, dan dama yunwa takeji, kusan tare suka gama, ya ďauki magungunan sa yasha, yana gamawa yatashi yadawo kujerar datake zaune, kusada ita yazauna, itakuma taďan matse jikinta kamar tana jinsanyi.
Yaďan murmusa tareda zamewa ya kwanta yaďora kansa bisa cinyarta yana faďin matsoraciya kawai, ya lumshe idanunsa tamkar zaiyi marci.
Aka kwankwasa 'kofar yasmeen tayi shiru kamar batajiba, Nawaf ya ce, "kowaye yashigo.
Abdallah da mas'ud da Anwar ne, suka shigo da sallama, yasmeen tashiga ture kan Nawaf, amma ko motsi baiyiba, suka zauna mas'ud ya ce, "a lallai mara lafiya ansamu harda so............, da sauri Nawaf ya buďe ido yana harararsa, kaifa mas'ud ďan iskane wlhy zaka fara ko??, mas'ud yay dariya to nabari bro's.
Su Anwar suka gaisheshi da tambayar yajiki??, ya ce, "musu da sau'ki, suka gaisa da yasmeen, itadai duk kunya ta isheta amma Nawaf ko ajikinsa, hirarsa yaketa zubawa.
Ana haka momcy da papa suka shigo, azatonta Nawaf zai tashi, amma saitaga ya 'kara gyara kwanciyama, yasmeen ta rissina tana gaishesu, Nawaf ma ya gaishesu, suka tanbayeshi ya 'karfin jikin ya ce, "da sau'ki, Papa ya ce, "to ALLAH ya'kara afuwa, mu bari muje wani wuri saimun dawo..
Suka ce, "to adawo lafiya", Anwar ya ce, "papa dan ALLAH zanje.
Papa ya ce, "A'a kabari zuwa jibi zamuje tareda ku, saimun dawo, suka fice.
Abdallah yashiga tuntsura dariyar mugunta, Anwar ya fashe da kukan shagwa6a, yana faďin yaya kagansa ko.
Nawaf yadakama Abdallah tsawa dallah malam yima mutane shiru, ubanmiye abin dariya anan, Abdallah ya tsaya da dariyar yan toshe baki, wayar mas'ud tayi wringing yami'ke yana faďin ina zuwa.
Nawaf ya ce, "malam babu wani kana zuwa kace kawai katafi soyayya.
Mas'ud ya fice yana dariya, aii dai ba haramun zanyiba, kuma na fika, Nawaf ya murmusa azuciyarsa ya ce, "nima ina hanya, afili kuma sauya kalli yasmeen, suka haďa ido, tayi saurin janye idanunta daga kallonsa.
Shima saiya kauda fuska yana murmushi.