Sashe 38
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Afalo yatarar da yasmeen dasu talatu tana nuna musu suna gyarawa, dansuma yau suka dawo daga hutun dasuje tunda gidan babu kowa.
Da sauri suka rissina suna gaisheshi, sau ďaya ya amsa ya ďauke kai, ďakin yasmeen yashiga, cikin haushi yasmeen ta take masa baya.
Kwance ta tarar dashi akan gado yayi filo da hannayensa, idanunsa a lumshe kafafunsa kuma suna zube a'kasa yana ďan motsasu, ta tsaya cak ajikin 'kofa tana kallonsa, 'kafarsa fes2 kamar baya takata a'kasa, bakowacce 'kafa bace abin kallo, amma idan kaga ta Nawaf dolene ka kalla, taci gaba da kallon sassan jikinsa ďaya bayan ďaya.
Kamar daga sama taji ya ce, "mikike kallo ajikina??, da sauri ta kauda kai gefe, itafa azatonta idonsa arufe suke baya ganinta, ta ďan ta6e baki tomiye abin kallo ajikin naka???.
Ya buďe ido kađan yana kallonta 'kasa2, tai 'kasa da idanunta dan bazata juri kallon nasaba, ya kauda kai daga kallonta, yasan yana tashi zata fice da gudu, tunda matsoraciyace, gakuma su talatu a falo.
Yatashi zaune yajingina da jikin gadon yana latsa waya, ta ce, "wai miya kawoka ďakina ma??, batareda ya kalletaba ya ce, "nan nakeson zama kozaki hananine??, bazan hanakaba amma zan haďaka da momcy dan nina fara za6ar nan.
Murmushi yayi har fararen ha'koransa suka bayyana, yasmeen ta tsura masa idanu kamar zata cinyeshi, baita6a murmushin daya 'kawata 'kyawunsaba irin yau, jitayi 'kyaunarsa ta'kara ninkuwa azuciyarta.
Maganarshi ta katse mata tunanin ta, "k zokiga wannan kokinsan miye, batayi tunanin komai ba tanufi inda yake dan tana cikin shau'kin so, kamar gsk ya mi'ko mata wayar, tami'ka hannu da zummar amsa, saiya dam"ke hannunta caraf, yafisgota ta faďo saman gadon, yaďan kishingiďa agefenta it kuma tana a rigingine, idanunsa na kallon fuskarta .
Cikin tsiwa ta ce, "malam wai miye hakane??, ya ce, "tambayeni mana?, ta ce, "aii tambayar taka nakeyi?, ya ce, "'kara tambayata.
Takula abin nasa rainin hankaline, danhaka saitayi shiru, yasaka yatsansa yana zagayawa akan la66anta, ya ce, "wakikema gwalo ďazu??, ta ture hannunsa tana faďin banason abinda kakeminfa, wannan aiba yibane.
Ya ce, "hummyimmm! Bahaka kikesoba shiyyasa kika za6i muhaďa ďaki??, ta harareshi malam ni karkamin sharri ďakinka daban nawa daban ta 'kare maganar da murguďa baki😏.
Oh!!, laifi uku kenan??, ta yun'kura zata tashi ya maida ita, yasa 'kafa ya danne 'kafafunta, 'yammata aii bakida ikon tashi anan, saikin gayamin ni sa'ankine??.
Yasmeen ta ta6e baki, ALLAH idan baka sakeniba saina tara maka mutane, dan ihu zan maka wlhy.
Nawaf ya tuntsure da dariya, yarodai man kaza, yarinyarnan har yanzu 'kuruciya tana damunki, "k atunaninki idan kinyi ihu wani zai jiki?, ki tuna tazarar dake tsakaninmu dasu momcy, tokoma sunjiki ai babu mai kawo miki ďauki yarinya.
Kaidai kasani, waikai babu abinda ka'iya arayuwarka sai mugunta ne??.
Ya ce, "woow!! Kinaso na nuna miki abubuwan dana iyane bayan mugunta kenan?, yasa hannu ďaya ya tallabo fuskarta, yamatso datashi harsunajin fitar numfashin juna, idanuwansu suka haďu a 'kar'kashin inuwa ďaya, yasmeen tafara kauda nata idanun, dan jitake kamar wani abu yanafita daga idanunsa zuwa nata.
Yaďan murmusa kinyarda ba mugunta kawai na iyaba, tayi shiru kamar batajishiba, ahankali ya ce, "bari na'kara nuna miki danki tabbatar, tabuďe baki zatayi magana, ya haďe bakinsa da nata.
Na ce, "humm bari kuga nayi nan, 🏃🏻falo nadawo nabasu waje, bayan 'yan mintina kaďan nakoma, zuwa sannan ya barta amma sai kuka takeyi, shikuma yayi shiru yana kallonta, tamkar yau ya fara ganinta, yakama hannunta ya rumtse anasa, har yanzu kina akan bakanki???..
Harararsa tayi da manyan idanunta waďanda suka so rikita masa lissafi, amma saiya dake, ya haďe fuska kamar bai ta6a dariyaba, ya ce, "nakula kinada tsiwa sosai xarah amma ina nan zan sauke miki ita, karki ďauka nagama yimiki gargaďine, Wannan nayimikine akan laifin gwalon ďazu, saura na ďaki, ya'kare maganar dajan karan hancinta ya matsa da 'karfi, tari'ke hannunsa da 'kafi dan zafi.
Yasaki hancin yana dariya, danganin yanda hancin yay jajur, yasauka daga gadon yana faďin sai gani na biyu fancy face!!.
Yasmeen tabishi da kallon mamaki waye kuma fancy face??, wata zuciyar ta ce, "k mana., yasmeen tasaki murmushi tana maimaita sunan ahankali fancy face!! Ta lumshe ido tana murmushi, kardai ace mafarkintane yafara zama gsky, shin dgsk Nawaf yafara sontane??, tajawo filo ta rungume jitake kamar shita rungume, tuni ta manta da zafin hanci, sai maimaita sunan takeyi tana murmushi, gsky sunan yay mata daďi fancy face!!!!.
Nawaf yafaďa kan gado yana murmushi, yakai hannunsa saman la66ansa yashafa, idan yana kissing ďin yasmeen takan dukeshi da mintsini amma yau batayi masa hakaba, saidai hawaye datakeyi, to mikenan??, kota fara sonsane?, lallai dayafi kowa sa'a arayuwa, dayace, "shikam yaďara sauran maza sa'a, da samun 'kya'ky'kyawar yarinya nitsatstsiya, yajawo filo yarungume tsam a 'kirjinsa,, ahankali ya ce, "I LUV U MY FATEEMA XARAH!!!!!!!😳 Woow!!! anzo wajen💃💃kowa yakamu😆😜.
Haka kowa yayta sambatu da begen ďan uwansa aďaki, sallama aďaki Nawaf yayita baifita ko'inaba, garama yasmeen tafito falo, bayan salkar isha'i, su talatu suka kawo musu abincin dare kona ce, "kayan marmari dakuma shayin Nawaf nafama, saikuma ďan abinda ba'a rasaba, suna cikin jerawa Nawaf yafito daga ďaki, dagashi sai wando iya gwuywa da 'karamar riga tashan iska, hannunsa ri'ke da wayoyinsa, suka rissana suna gaisheshi, ya amsa yana zama kujerar dake kallon yasmeen.
Suna gamawa suka fice, yatashi yaje yakunna tv sannan yadawo yazauna hannunsa ri'ke da remote, idonsa yana kan tv ya ce, "azo abani shayi.
Yasmeen tayi burus dashi kamar batajiba.
Yadaka mata tsawa ALLAH kikiyayeni, dan iskanci kinaji ina miki magana amma kike shareni, yasmeen taďago tana kallonsa, ta tsorata da tsawar amma tadake, ta ce, "naga baka ambaci sunaba nasani koda bango kakeyin magana.
Tabďii yafaďa azuciyarsa, yama kasa cemata komai, saidai daka kalleshi kasan ransa ya 6aci sosai, itama ganin haka saita mi'ke tanufi kichin, kofi ta ďakko tazauna tana haďa masa shayin, tagama ta ajiye agabansa batareda tayi maganaba, binta kawai yayi da kallon shima dan yakasa magana.
Maimakon yasha shayin kamar yanda ya saba, saikawai yaja tiren kayan marmarin yafara sha, yanasha yana kallo, itamadai idonta yana kan tv'n, wayarsa tashiga 'kara ya ďauka, yana waya yana kallo ga kayan marmari agefe yana ďorawa, da larabci yake maganar shiyyasa yasmeen bata fahimtar abinda yake faďa ba, yakanyi dariyadai lokaci2, dakuma ambatar sunan ummuhabiba.
Wani takaici ya turni'ke zuciyar yasmeen, tacika tayi fam da kishi, jitake kamar 'kirjinta zai fito waje, taji ya ce, "i 💓u too my dear sis.....
Da sauri ta mi'ke tana huci tashige ďakinta, yabita da kallo yana gyara zama, yasaki murmushi yacigaba da wayarsa.
Araina na ce, "haka zaku 'kare, kowa girmankai yana ďawai niya dashi.
Kan gado ta faďa tana kuka harda dukan kanta,, shikam gogan ko'a jikinsa wayarsa yaketa zubawa shida ummu habeeba, saida tagaji dan kanta takashe sannan yatashi yanufi ďakinsa, yasmeen tami'ke da haushi tanufo falon dashirin kota kwana, dan ta shirya suyi duk wacce zasuyi da Nawaf, to kuma saitaga falo wayam, sai ma falon a hargitse da kwanika, tazauna tahau cin abincin dan yunwa takeji sosai, ahankali Nawaf yazo ya wuceta yashige ďakinta batareda tagansaba.
Tagama ta gyara falon takashe komai sannan tanufi ďaki, saida tagama sawa 'kofar key sannan ta ankara da Nawaf kwance bisa gado barci ya ďaukesa, tayi tunanin takoma, saikuma taga tana ta6a 'kofar zai iya farkawa wannan mai kunnen macijin.
Ahankali taja bargon zuwa 'kasa, yaďan motsa, da sauri ta du'ke dankar yaganta, yagyara kwanciyarsa yacigaba da barcinsa.
Ajikin gadon ta shimfiďa bargo, ta manne da gadon yanda bazai gantaba, ta kwanta ahankali, babu daďewa barci yay awon gaba da'ita.
Barci yay barci Nawaf yanata mirgina2 akan gado shi kaďai, har yaiso bakin gado sosai kuma gefen da yasmeen take kwance, ya 'kara juyawa da zummar gyara kwanciya saigashi yafaďo tim akan yasmeen dake rigingine,, afirgice ta farka, shima ya buďe ido, suka 'kurama juna ido cikin mamaki suke duban juna, amma kallon soyayya, kowanne kwayar idonsa na nuna tsantsar son ďan uwansa, Nawaf yay ďan murmushi, dama sabodani kika kwanta nan ko??, to gani ALLAH ya nuna mini ke.
Yasmeen ta ce, "mizaisa na 6oye saboda kai??, yashiga shafata yana faďin dalilan dayawa fancy face!, dandanan tsoro yashigi yasmeen dan tunda suke baita6a yimata irin hakaba, yakandaiyi kissing ďinta,, kafin ta ankara yafara wuce gona da iri, tafara kuka tana bashi ha'kuri, cikin sar'kewar murya ya ce, "fancy face! aii yaukuma kinzo hannu babu đaga 'kafa, gara mu goga rainin dake tsakaninmu, 'kila daga nan zaki fara girmamani.
Ta 'kara fashewa da kuka, kayi ha'kuri wlhy bazan sakeba, bazan sakeyimaka abinda baka soba, plz for giveme, wlhy ina fashin sallah kaji na rantse maka.
Yanda take magana arikice saiya ďauka tsorone yasakata faďa, ya ce, "ban yardaba, baďazu kinji sallaba?,, wlhy Azuhur kawai nayi, saikuma yazo.
aiko kafiri yaga halaka yana musulunta, danhaka ban yarda dakeba, wlhy da gsk nakeyi yaya!! narantse maka, ya ce, "to saina gani zan yarda 'kanwata, yafaďa cikin zolaya.
Yashiga 'ko'karin tura hannu, aisai numfashinta ya ďauke, saboda tsoro, babu abinda take tunawa saiwasu ranaku biyu abaya wanda suka kasance a mabanbanta lokaci, jin yarinyar mutane zata some masa saya ďagata, hakan yayi dai2 dakiran sallar asubahi.tfmt m a 💃kola ain
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: 👇🏻kunga ciban nan.
Da sauri suka rissina suna gaisheshi, sau ďaya ya amsa ya ďauke kai, ďakin yasmeen yashiga, cikin haushi yasmeen ta take masa baya.
Kwance ta tarar dashi akan gado yayi filo da hannayensa, idanunsa a lumshe kafafunsa kuma suna zube a'kasa yana ďan motsasu, ta tsaya cak ajikin 'kofa tana kallonsa, 'kafarsa fes2 kamar baya takata a'kasa, bakowacce 'kafa bace abin kallo, amma idan kaga ta Nawaf dolene ka kalla, taci gaba da kallon sassan jikinsa ďaya bayan ďaya.
Kamar daga sama taji ya ce, "mikike kallo ajikina??, da sauri ta kauda kai gefe, itafa azatonta idonsa arufe suke baya ganinta, ta ďan ta6e baki tomiye abin kallo ajikin naka???.
Ya buďe ido kađan yana kallonta 'kasa2, tai 'kasa da idanunta dan bazata juri kallon nasaba, ya kauda kai daga kallonta, yasan yana tashi zata fice da gudu, tunda matsoraciyace, gakuma su talatu a falo.
Yatashi zaune yajingina da jikin gadon yana latsa waya, ta ce, "wai miya kawoka ďakina ma??, batareda ya kalletaba ya ce, "nan nakeson zama kozaki hananine??, bazan hanakaba amma zan haďaka da momcy dan nina fara za6ar nan.
Murmushi yayi har fararen ha'koransa suka bayyana, yasmeen ta tsura masa idanu kamar zata cinyeshi, baita6a murmushin daya 'kawata 'kyawunsaba irin yau, jitayi 'kyaunarsa ta'kara ninkuwa azuciyarta.
Maganarshi ta katse mata tunanin ta, "k zokiga wannan kokinsan miye, batayi tunanin komai ba tanufi inda yake dan tana cikin shau'kin so, kamar gsk ya mi'ko mata wayar, tami'ka hannu da zummar amsa, saiya dam"ke hannunta caraf, yafisgota ta faďo saman gadon, yaďan kishingiďa agefenta it kuma tana a rigingine, idanunsa na kallon fuskarta .
Cikin tsiwa ta ce, "malam wai miye hakane??, ya ce, "tambayeni mana?, ta ce, "aii tambayar taka nakeyi?, ya ce, "'kara tambayata.
Takula abin nasa rainin hankaline, danhaka saitayi shiru, yasaka yatsansa yana zagayawa akan la66anta, ya ce, "wakikema gwalo ďazu??, ta ture hannunsa tana faďin banason abinda kakeminfa, wannan aiba yibane.
Ya ce, "hummyimmm! Bahaka kikesoba shiyyasa kika za6i muhaďa ďaki??, ta harareshi malam ni karkamin sharri ďakinka daban nawa daban ta 'kare maganar da murguďa baki😏.
Oh!!, laifi uku kenan??, ta yun'kura zata tashi ya maida ita, yasa 'kafa ya danne 'kafafunta, 'yammata aii bakida ikon tashi anan, saikin gayamin ni sa'ankine??.
Yasmeen ta ta6e baki, ALLAH idan baka sakeniba saina tara maka mutane, dan ihu zan maka wlhy.
Nawaf ya tuntsure da dariya, yarodai man kaza, yarinyarnan har yanzu 'kuruciya tana damunki, "k atunaninki idan kinyi ihu wani zai jiki?, ki tuna tazarar dake tsakaninmu dasu momcy, tokoma sunjiki ai babu mai kawo miki ďauki yarinya.
Kaidai kasani, waikai babu abinda ka'iya arayuwarka sai mugunta ne??.
Ya ce, "woow!! Kinaso na nuna miki abubuwan dana iyane bayan mugunta kenan?, yasa hannu ďaya ya tallabo fuskarta, yamatso datashi harsunajin fitar numfashin juna, idanuwansu suka haďu a 'kar'kashin inuwa ďaya, yasmeen tafara kauda nata idanun, dan jitake kamar wani abu yanafita daga idanunsa zuwa nata.
Yaďan murmusa kinyarda ba mugunta kawai na iyaba, tayi shiru kamar batajishiba, ahankali ya ce, "bari na'kara nuna miki danki tabbatar, tabuďe baki zatayi magana, ya haďe bakinsa da nata.
Na ce, "humm bari kuga nayi nan, 🏃🏻falo nadawo nabasu waje, bayan 'yan mintina kaďan nakoma, zuwa sannan ya barta amma sai kuka takeyi, shikuma yayi shiru yana kallonta, tamkar yau ya fara ganinta, yakama hannunta ya rumtse anasa, har yanzu kina akan bakanki???..
Harararsa tayi da manyan idanunta waďanda suka so rikita masa lissafi, amma saiya dake, ya haďe fuska kamar bai ta6a dariyaba, ya ce, "nakula kinada tsiwa sosai xarah amma ina nan zan sauke miki ita, karki ďauka nagama yimiki gargaďine, Wannan nayimikine akan laifin gwalon ďazu, saura na ďaki, ya'kare maganar dajan karan hancinta ya matsa da 'karfi, tari'ke hannunsa da 'kafi dan zafi.
Yasaki hancin yana dariya, danganin yanda hancin yay jajur, yasauka daga gadon yana faďin sai gani na biyu fancy face!!.
Yasmeen tabishi da kallon mamaki waye kuma fancy face??, wata zuciyar ta ce, "k mana., yasmeen tasaki murmushi tana maimaita sunan ahankali fancy face!! Ta lumshe ido tana murmushi, kardai ace mafarkintane yafara zama gsky, shin dgsk Nawaf yafara sontane??, tajawo filo ta rungume jitake kamar shita rungume, tuni ta manta da zafin hanci, sai maimaita sunan takeyi tana murmushi, gsky sunan yay mata daďi fancy face!!!!.
Nawaf yafaďa kan gado yana murmushi, yakai hannunsa saman la66ansa yashafa, idan yana kissing ďin yasmeen takan dukeshi da mintsini amma yau batayi masa hakaba, saidai hawaye datakeyi, to mikenan??, kota fara sonsane?, lallai dayafi kowa sa'a arayuwa, dayace, "shikam yaďara sauran maza sa'a, da samun 'kya'ky'kyawar yarinya nitsatstsiya, yajawo filo yarungume tsam a 'kirjinsa,, ahankali ya ce, "I LUV U MY FATEEMA XARAH!!!!!!!😳 Woow!!! anzo wajen💃💃kowa yakamu😆😜.
Haka kowa yayta sambatu da begen ďan uwansa aďaki, sallama aďaki Nawaf yayita baifita ko'inaba, garama yasmeen tafito falo, bayan salkar isha'i, su talatu suka kawo musu abincin dare kona ce, "kayan marmari dakuma shayin Nawaf nafama, saikuma ďan abinda ba'a rasaba, suna cikin jerawa Nawaf yafito daga ďaki, dagashi sai wando iya gwuywa da 'karamar riga tashan iska, hannunsa ri'ke da wayoyinsa, suka rissana suna gaisheshi, ya amsa yana zama kujerar dake kallon yasmeen.
Suna gamawa suka fice, yatashi yaje yakunna tv sannan yadawo yazauna hannunsa ri'ke da remote, idonsa yana kan tv ya ce, "azo abani shayi.
Yasmeen tayi burus dashi kamar batajiba.
Yadaka mata tsawa ALLAH kikiyayeni, dan iskanci kinaji ina miki magana amma kike shareni, yasmeen taďago tana kallonsa, ta tsorata da tsawar amma tadake, ta ce, "naga baka ambaci sunaba nasani koda bango kakeyin magana.
Tabďii yafaďa azuciyarsa, yama kasa cemata komai, saidai daka kalleshi kasan ransa ya 6aci sosai, itama ganin haka saita mi'ke tanufi kichin, kofi ta ďakko tazauna tana haďa masa shayin, tagama ta ajiye agabansa batareda tayi maganaba, binta kawai yayi da kallon shima dan yakasa magana.
Maimakon yasha shayin kamar yanda ya saba, saikawai yaja tiren kayan marmarin yafara sha, yanasha yana kallo, itamadai idonta yana kan tv'n, wayarsa tashiga 'kara ya ďauka, yana waya yana kallo ga kayan marmari agefe yana ďorawa, da larabci yake maganar shiyyasa yasmeen bata fahimtar abinda yake faďa ba, yakanyi dariyadai lokaci2, dakuma ambatar sunan ummuhabiba.
Wani takaici ya turni'ke zuciyar yasmeen, tacika tayi fam da kishi, jitake kamar 'kirjinta zai fito waje, taji ya ce, "i 💓u too my dear sis.....
Da sauri ta mi'ke tana huci tashige ďakinta, yabita da kallo yana gyara zama, yasaki murmushi yacigaba da wayarsa.
Araina na ce, "haka zaku 'kare, kowa girmankai yana ďawai niya dashi.
Kan gado ta faďa tana kuka harda dukan kanta,, shikam gogan ko'a jikinsa wayarsa yaketa zubawa shida ummu habeeba, saida tagaji dan kanta takashe sannan yatashi yanufi ďakinsa, yasmeen tami'ke da haushi tanufo falon dashirin kota kwana, dan ta shirya suyi duk wacce zasuyi da Nawaf, to kuma saitaga falo wayam, sai ma falon a hargitse da kwanika, tazauna tahau cin abincin dan yunwa takeji sosai, ahankali Nawaf yazo ya wuceta yashige ďakinta batareda tagansaba.
Tagama ta gyara falon takashe komai sannan tanufi ďaki, saida tagama sawa 'kofar key sannan ta ankara da Nawaf kwance bisa gado barci ya ďaukesa, tayi tunanin takoma, saikuma taga tana ta6a 'kofar zai iya farkawa wannan mai kunnen macijin.
Ahankali taja bargon zuwa 'kasa, yaďan motsa, da sauri ta du'ke dankar yaganta, yagyara kwanciyarsa yacigaba da barcinsa.
Ajikin gadon ta shimfiďa bargo, ta manne da gadon yanda bazai gantaba, ta kwanta ahankali, babu daďewa barci yay awon gaba da'ita.
Barci yay barci Nawaf yanata mirgina2 akan gado shi kaďai, har yaiso bakin gado sosai kuma gefen da yasmeen take kwance, ya 'kara juyawa da zummar gyara kwanciya saigashi yafaďo tim akan yasmeen dake rigingine,, afirgice ta farka, shima ya buďe ido, suka 'kurama juna ido cikin mamaki suke duban juna, amma kallon soyayya, kowanne kwayar idonsa na nuna tsantsar son ďan uwansa, Nawaf yay ďan murmushi, dama sabodani kika kwanta nan ko??, to gani ALLAH ya nuna mini ke.
Yasmeen ta ce, "mizaisa na 6oye saboda kai??, yashiga shafata yana faďin dalilan dayawa fancy face!, dandanan tsoro yashigi yasmeen dan tunda suke baita6a yimata irin hakaba, yakandaiyi kissing ďinta,, kafin ta ankara yafara wuce gona da iri, tafara kuka tana bashi ha'kuri, cikin sar'kewar murya ya ce, "fancy face! aii yaukuma kinzo hannu babu đaga 'kafa, gara mu goga rainin dake tsakaninmu, 'kila daga nan zaki fara girmamani.
Ta 'kara fashewa da kuka, kayi ha'kuri wlhy bazan sakeba, bazan sakeyimaka abinda baka soba, plz for giveme, wlhy ina fashin sallah kaji na rantse maka.
Yanda take magana arikice saiya ďauka tsorone yasakata faďa, ya ce, "ban yardaba, baďazu kinji sallaba?,, wlhy Azuhur kawai nayi, saikuma yazo.
aiko kafiri yaga halaka yana musulunta, danhaka ban yarda dakeba, wlhy da gsk nakeyi yaya!! narantse maka, ya ce, "to saina gani zan yarda 'kanwata, yafaďa cikin zolaya.
Yashiga 'ko'karin tura hannu, aisai numfashinta ya ďauke, saboda tsoro, babu abinda take tunawa saiwasu ranaku biyu abaya wanda suka kasance a mabanbanta lokaci, jin yarinyar mutane zata some masa saya ďagata, hakan yayi dai2 dakiran sallar asubahi.tfmt m a 💃kola ain
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: 👇🏻kunga ciban nan.