Sashe 22
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mufe ta ce”To zanyi wa Uncle magana account d’in wa za a sako kud’in”jawahid ta ce”a saka a account d’inki kawai duk abunda za ayi sai mu dinga turo maki account number da zaki dinga sakawa”
Ubaida ta ce”yes hakan yayi Y’ar dady dad’ina dake ba laifi kwalwar na ja”
nan sukayi dariya abun ya koma raha”.
Washegari mufe bayan ta kaiwa uncle abincin lunch ta na zama kan carpet Cike da kulawa ta ce.
”Uncle ba ka da lafiya?Ya na d’agowa tare da kallonta ya ce”
”me kika gani Auta?ta ce”na ga duk kayi sanyi kuma ka rame wlh”
ya ce”ba komai yanayin garin ne nake ga bai amshe ni ba”ta ce “
Wayyyo uncle Toh Allah sa ya amshe ka uncle don Allah uncle 5M muke so”
“Account Number”?…………✍️
*Page Ukku ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 500 kachal ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*Page biyu ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 300 Garabasa daganan zuwa kwana ukku daga 26july ya koma 500 kutura ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
🅿️……………………….*18*
Account number “ya fada ba tare da ya tambayeta me zatayi da kudin ba don yasan bata tab’a tambayarsa kudi irin haka ba a take ya tura mata ta ji alart Cike da murna ta dinga masa godiya kafin ta koma Ciki da zallar farinciki ta ke wa Ayda albishir hakanan ta ji jikinta duk ya yi sanyi a sanyaye ta wa mufeda godiya mufe na harararta ta ce,
”ni zakiyi wa godiya Wanda ya bayar zaki wa ni ai Y’ar ai ke ce”Ayda ta ce “ni wlh bansan me na yiwa uncle ba duk sai share ni ya ke ranar nan fa korana Yayi a part dinsa”
mufe ta ce”kila shima baya son Auren naki ne ke kusan fa kowa a family baya son Auren nan kawai Dai za ayi ne”Ayda ta na lafta tagumi ba tare da ta ce komai ba suna haka ummi ta aiko mai aiki kiran Ayda koda ta samu ummi da magungunan da ta Saba dura mata ba ason ranta ba yau ma kamar kullum ta sha musamman kazar nan da wannan ne Karo na biyu Tana ci bata sonta Sam tukwana aka soma mata dilka.
Yanzu kawayen su Ayda kusan kullum suna gidan suna shirye shirye duk wani hall da zasuyi event dinsu sun Kama Haka photographer’s da M.C sun sallamesu da masu decoration rabon invitation ma fasawa sukayi a waya suka buga suka tutturawa kowa don sunsan dole za azo ko don ganin kwaf ba sai sun ba kansu wahala ba rana ta b’ata musu fuska kowa a waya suka tura masa haka anko tare da fad’ar shagon da zasu sayo duka ankunan guda hud’u na 300k suka fiddo a cewarsu shine pass din su na shiga don sunce sai Wanda ya isa a kawayen nasu ma zai halarta wajen ba sa bukatar kananun yara”(Tofa harkar ta manya ce Ashe 🤣)
Duk Kayan da Ayda zata saka Tundaga kan fara biki har gama wa Ummi ta bada order su daman daga Dubai aka sayo mata komai da zata saka hatta d’inkin a Chan ummi ta umarta ayi mata bayan ta kira kwararriya tela ta auna Aydar aka tura size din Chan kamar yanda tayi a bikin khadija da y’an biyu.
Biki ya rage saura sati biyu ganin da gaske momy ta ke ba zuwa zatayi ba hakan ya sanya ummi yi mata fad’a ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba amma dukda haka momy cewa ta yi.
”kiyi hakuri ummi amma wlh bazanje ba ni umrah ma zamu tafi next week ni da barrister ba na k’asar ma za ayi bikin shi ne daman na Kira na fad’a miki a mana fatan sauka lafiya”
ummi ta ce”hmm Toh Yayi kyau Allah saukeku lfy biki dai tunda Allah ya rubuta ba yanda zamuyi “Momy dai bata Kara cewa komai ba “
Koda suka gama waya ummi aunty Laila ta Kira rai b’ace ta ce”kema wai kina nufin da gaske baki zuwa bikin wayau bakinku d’aya ke da amera na Lura ko”?
“A a Ummi wlh zan zo hatta fatima zata zo don jibi ma muke saka ran zuwan ta sun samu dogon Hutu hada ita zamu taho “Ummi na sauke ajiyar zuciya ta ce”Toh Alhmdulillah Allah kawoku lfy”aunty Laila ta ce “amen”
Komai ummi ta tanada Tundaga kan Kayan d’aki kitchen decoration duk wani Abu da Y’ar gata zata buk’ata ummi ta tanada komai na waje ta saya mata a nan billionaire bride kunsan ku da kanku ba sai am fad’a ba inda aka sai kayan kunsan ummi ta gama wa Ayda gata .
Wani kukan farinciki Ayda ta yi bayan gama sayayyar domin da ita akaje ta zabi komai addua kam ummi ta sha ta tasan momyn nata sunyi dacen Y’ar uwa”.
Hakanan yau ba abunda ya ke fad’o mata a rai sai mahaifinta tsawon shekaru abunda ba ta tab’a ba jiki sanyaye ta kalli ummi da ke waya sai da ta gama wayar kafin ta kalleta da damuwa a fuskarta ta ce.,
”ummi amma dangin babana zasu zo ko?Wani irin faduwa gaban ummi ya yi Wanda har sai da ta so ta yar da apple din da ke hannunta,
kasa saisaita nutsuwarta ta yi zubawa ummin idanu Ayda tayi kafin ummin ta ja dogon numfashi ta ce”
eh zasuzo”Wata Nauyayyar ajiyar zuciya Ayda ta Sauke ta ke ta saki murmushi tare da d’okin ganin dangin mahaifin nata da bata sansu ba”
ta na Shirin yiwa ummi tambayar garinsu ta ga har ta haura sama Tana Kara sakin murmushi ta ce”ko a wani gari suke ko meyasa ba su tab’a zuwa inda nake ba ?”
Yau biki saura sati guda cuf cuf a fara shiri ya kankama ta ko Ina su Ayda sun shiga busy ba kad’an ba kowa sai fad’ar kyawun da ta k’ara ya ke saida ummi ta ce ta dinga yawaita Lahaula domin fa kowa ya kalleta sai ya yaba donma ba ta fita .
yau su noor zasuzo su Ayda sai murna suke Karfe hudu suka zo driver ya je daukosu da gudu mufeda da Ayda suka ruga suka rungume Noor Cike da murna.
yayinda Aunty Laila ta rungume ummi Saida suka saki juna noor kafin Ayda ta Lura da fatima da ke gaishe da ummi “
“omg aunty fatima irin suprised haka kafin ta rungume itama ta na rungumeta ta ce”Oyoyo fav sis I missed you”
”Cike da murnar ganinta Ayda ta ce “ I miss you too aunty fatima yaushe kika dawo ko a whats app ba ki fadamun ba fa”
Ta ce “Fourth day back ”kafin ta Kama hannunta ta ce”Amarya kinyi kyau “koda suka isa ciki saida suka huta sosai kafin a soma ci gaba da tattaunawa”
Misalin Tara na dare faruq ya kirata ya na palournsu “Saida ta k’ara shiryawa sosai ta na Shirin k’ara turare Fatima ta ce “
“karkisa normally kina k’amshi kar yayi yawa tunda fita zakiyi”
“Toh Aunty Fatima ta fada ta na ta fasa sakawa kafin ta fita ta samu faruq din har ga Allah yanzu hirar na su ba dad’i yake mata ba kullum cikin zumud’i ya ke wai lokacin baya masa sauri sai 10:30 ta dawo d’akin inda ta samu su Mufeda da Noor na gwada ankunansu”
“Ina Aunty Fatimah to “Ta yi bacci ta na d’akin su twins “Ayda itama samu tayi ta kwanta don ta gaji Cike da fargabar fad’uwar gaban da yanzu ya zame mata kullum cikinta ta ke”
Ubaida ta ce”yes hakan yayi Y’ar dady dad’ina dake ba laifi kwalwar na ja”
nan sukayi dariya abun ya koma raha”.
Washegari mufe bayan ta kaiwa uncle abincin lunch ta na zama kan carpet Cike da kulawa ta ce.
”Uncle ba ka da lafiya?Ya na d’agowa tare da kallonta ya ce”
”me kika gani Auta?ta ce”na ga duk kayi sanyi kuma ka rame wlh”
ya ce”ba komai yanayin garin ne nake ga bai amshe ni ba”ta ce “
Wayyyo uncle Toh Allah sa ya amshe ka uncle don Allah uncle 5M muke so”
“Account Number”?…………✍️
*Page Ukku ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 500 kachal ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*Page biyu ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 300 Garabasa daganan zuwa kwana ukku daga 26july ya koma 500 kutura ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
🅿️……………………….*18*
Account number “ya fada ba tare da ya tambayeta me zatayi da kudin ba don yasan bata tab’a tambayarsa kudi irin haka ba a take ya tura mata ta ji alart Cike da murna ta dinga masa godiya kafin ta koma Ciki da zallar farinciki ta ke wa Ayda albishir hakanan ta ji jikinta duk ya yi sanyi a sanyaye ta wa mufeda godiya mufe na harararta ta ce,
”ni zakiyi wa godiya Wanda ya bayar zaki wa ni ai Y’ar ai ke ce”Ayda ta ce “ni wlh bansan me na yiwa uncle ba duk sai share ni ya ke ranar nan fa korana Yayi a part dinsa”
mufe ta ce”kila shima baya son Auren naki ne ke kusan fa kowa a family baya son Auren nan kawai Dai za ayi ne”Ayda ta na lafta tagumi ba tare da ta ce komai ba suna haka ummi ta aiko mai aiki kiran Ayda koda ta samu ummi da magungunan da ta Saba dura mata ba ason ranta ba yau ma kamar kullum ta sha musamman kazar nan da wannan ne Karo na biyu Tana ci bata sonta Sam tukwana aka soma mata dilka.
Yanzu kawayen su Ayda kusan kullum suna gidan suna shirye shirye duk wani hall da zasuyi event dinsu sun Kama Haka photographer’s da M.C sun sallamesu da masu decoration rabon invitation ma fasawa sukayi a waya suka buga suka tutturawa kowa don sunsan dole za azo ko don ganin kwaf ba sai sun ba kansu wahala ba rana ta b’ata musu fuska kowa a waya suka tura masa haka anko tare da fad’ar shagon da zasu sayo duka ankunan guda hud’u na 300k suka fiddo a cewarsu shine pass din su na shiga don sunce sai Wanda ya isa a kawayen nasu ma zai halarta wajen ba sa bukatar kananun yara”(Tofa harkar ta manya ce Ashe 🤣)
Duk Kayan da Ayda zata saka Tundaga kan fara biki har gama wa Ummi ta bada order su daman daga Dubai aka sayo mata komai da zata saka hatta d’inkin a Chan ummi ta umarta ayi mata bayan ta kira kwararriya tela ta auna Aydar aka tura size din Chan kamar yanda tayi a bikin khadija da y’an biyu.
Biki ya rage saura sati biyu ganin da gaske momy ta ke ba zuwa zatayi ba hakan ya sanya ummi yi mata fad’a ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba amma dukda haka momy cewa ta yi.
”kiyi hakuri ummi amma wlh bazanje ba ni umrah ma zamu tafi next week ni da barrister ba na k’asar ma za ayi bikin shi ne daman na Kira na fad’a miki a mana fatan sauka lafiya”
ummi ta ce”hmm Toh Yayi kyau Allah saukeku lfy biki dai tunda Allah ya rubuta ba yanda zamuyi “Momy dai bata Kara cewa komai ba “
Koda suka gama waya ummi aunty Laila ta Kira rai b’ace ta ce”kema wai kina nufin da gaske baki zuwa bikin wayau bakinku d’aya ke da amera na Lura ko”?
“A a Ummi wlh zan zo hatta fatima zata zo don jibi ma muke saka ran zuwan ta sun samu dogon Hutu hada ita zamu taho “Ummi na sauke ajiyar zuciya ta ce”Toh Alhmdulillah Allah kawoku lfy”aunty Laila ta ce “amen”
Komai ummi ta tanada Tundaga kan Kayan d’aki kitchen decoration duk wani Abu da Y’ar gata zata buk’ata ummi ta tanada komai na waje ta saya mata a nan billionaire bride kunsan ku da kanku ba sai am fad’a ba inda aka sai kayan kunsan ummi ta gama wa Ayda gata .
Wani kukan farinciki Ayda ta yi bayan gama sayayyar domin da ita akaje ta zabi komai addua kam ummi ta sha ta tasan momyn nata sunyi dacen Y’ar uwa”.
Hakanan yau ba abunda ya ke fad’o mata a rai sai mahaifinta tsawon shekaru abunda ba ta tab’a ba jiki sanyaye ta kalli ummi da ke waya sai da ta gama wayar kafin ta kalleta da damuwa a fuskarta ta ce.,
”ummi amma dangin babana zasu zo ko?Wani irin faduwa gaban ummi ya yi Wanda har sai da ta so ta yar da apple din da ke hannunta,
kasa saisaita nutsuwarta ta yi zubawa ummin idanu Ayda tayi kafin ummin ta ja dogon numfashi ta ce”
eh zasuzo”Wata Nauyayyar ajiyar zuciya Ayda ta Sauke ta ke ta saki murmushi tare da d’okin ganin dangin mahaifin nata da bata sansu ba”
ta na Shirin yiwa ummi tambayar garinsu ta ga har ta haura sama Tana Kara sakin murmushi ta ce”ko a wani gari suke ko meyasa ba su tab’a zuwa inda nake ba ?”
Yau biki saura sati guda cuf cuf a fara shiri ya kankama ta ko Ina su Ayda sun shiga busy ba kad’an ba kowa sai fad’ar kyawun da ta k’ara ya ke saida ummi ta ce ta dinga yawaita Lahaula domin fa kowa ya kalleta sai ya yaba donma ba ta fita .
yau su noor zasuzo su Ayda sai murna suke Karfe hudu suka zo driver ya je daukosu da gudu mufeda da Ayda suka ruga suka rungume Noor Cike da murna.
yayinda Aunty Laila ta rungume ummi Saida suka saki juna noor kafin Ayda ta Lura da fatima da ke gaishe da ummi “
“omg aunty fatima irin suprised haka kafin ta rungume itama ta na rungumeta ta ce”Oyoyo fav sis I missed you”
”Cike da murnar ganinta Ayda ta ce “ I miss you too aunty fatima yaushe kika dawo ko a whats app ba ki fadamun ba fa”
Ta ce “Fourth day back ”kafin ta Kama hannunta ta ce”Amarya kinyi kyau “koda suka isa ciki saida suka huta sosai kafin a soma ci gaba da tattaunawa”
Misalin Tara na dare faruq ya kirata ya na palournsu “Saida ta k’ara shiryawa sosai ta na Shirin k’ara turare Fatima ta ce “
“karkisa normally kina k’amshi kar yayi yawa tunda fita zakiyi”
“Toh Aunty Fatima ta fada ta na ta fasa sakawa kafin ta fita ta samu faruq din har ga Allah yanzu hirar na su ba dad’i yake mata ba kullum cikin zumud’i ya ke wai lokacin baya masa sauri sai 10:30 ta dawo d’akin inda ta samu su Mufeda da Noor na gwada ankunansu”
“Ina Aunty Fatimah to “Ta yi bacci ta na d’akin su twins “Ayda itama samu tayi ta kwanta don ta gaji Cike da fargabar fad’uwar gaban da yanzu ya zame mata kullum cikinta ta ke”