Sashe 16
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
lafiya qlau Maryam yakike ya karatu”ta ce”Alhmdulillah”Toh masha allah “maida kallonta ta yi ga uncle da ya sha farar shadda dinkin ya Kama jikinsa Yayi masa das idanunsa sanye cikin farin glass sai hula da tayi matching da Kayan sosai ya yi wani irin masifar kyau hankalinsa na kan waya ta ce.
”Uncle Ina kwana”a takaice ya ce”lafiya”ta tura Baki gaba a ranta ta ce”ya yi ta hade fuska”
D’ago idanu ki ki kalleni Maryam magana nake so muyi karkiji shakku ko kunyar kowa a wajen nan gaskiya nake so ki fad’amun”
ta gyada kai ta na kallon Abba “Kina son Faruq?
Ya jefa mata tambayar ba zato ba tsammanin abunda zai fito daga bakin Abban wani irin fad’uwa gabanta ya yi ta yi saurin k’asa da Kanta.
“ki d’ago ki bani amsa a wajen nan babu wani Wanda zakiji kunya aki fadamana gaskiya eh kina sonsa ko a a”
batasan fad’uwar gaban me take ji ba ita kanta ta kasa fassara yanayin da ta tsinci kanta ,
d’agowa tayi idanunta kan idanun uncle da ya zuba mata su ta cikin glass ta fara sauke idanunta ido cikin ido idanuwansu hud’u sukayi kafin tayi saurin janyewa gabanta na dukan ukku ukku ta saukesu a na Abba bak’inta har kyarma ya ke maganar ta bud’e baki da niyyar yi amma ta kasa domin bata San me zai fito daga bakin nata ba rumtse idanu tayi kafin ta sake budewa again a na ummi ta sauke sai kuma ta ja numfashi kafin ta maida kallonta ga Abba tare da saisaita nutsuwarta ta na k’asa da kanta ta ce…✍️
*INA YIWA Y’AN K’ASA TA’AZIYAR BABBAN RASHIN DA AKA TASHI DA SHI NA TSOHON SHUGABAN K’ASAR NIGERIA GEN.MUHAMMAD BUHARI DA YA RIGA MU GIDAN GASKIYA MUNA ROK’ON ALLAH UBANGIJI YA YI MASA RAHAMA YA YAFE MASA ZUNUBBANSA ALLAH BASA IKON AMSA TAMBAYAR K’ABARI HALINSA NA GARI YA BISA MATSAYINSA NA WANDA YA MULKEMU INDAI AKWAI HAKKINMU A KANSA DON ALLAH MU YAFE MASA MUMA ALLAH YAFE MANA LAIFUKAN DA MUKAYIWA UBAGIJI DA MA AL’UMMA TUNDA KOWA MAI LAIFI NE DA RAHAMAR ALLAH ZAI SANYAMU ALJANNA BA DA AIKINMU BA IDAN TA MU TA ZO YA SA MU CIKA DA IMANI* 🙏🙏
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
🅿️……………………….*13*
Tare da saisaita nutsuwarta ta ce”Abba da Ina sonsa…sai kuma ta yi shiru ba tare da ta karasa abunda ta ke son fad’a ba harga Allah kashi 30 na 100 din son da yake yiwa Faruq ya ragu saboda ta ji ciwon sharrin da Yayi musu saidai ta ya ma zata ce bata son D’an sa gabansa ai Ana Harin halak ko don kunya…”
”Abba ya ce”ke nake saurara”Bata Bari ta had’a ido da kowa ba ta rumtse idanu kafin ta bud’e ta ce”Eh Abba”ya ce “Eh kina sonsa?
ta gyada kai”wata doguwar ajiyar zuciya Abba ya sauke kafin ya saki murmushi ya ce”tashi kije Allah miki albarka”
da Sauri har hadawa take da tuntub’e ta bar wajen batare da ta Kara kallon kowa da ke palourn ba.
Baka Tab’a fahimtar yanayin da ummi ta ke ciki haka Adnan da ya yi tamkar ba ya palourn kallonsa Abba ya maida ga ummi ya ce.
“Anjima k’arfe 4 za’a sanya auren na fad’awa iyayenmu na Daura anjima za su zo a nan za a sanya karfe 4 sai ku shirya wata nawa kike ga ya dace “
ummi ta ce “duk yanda kukasa ya yi yaya”Ya ce “wata Ukku za a saka domin ta bangarena mun gama Shirin komai saida abunda ba a rasa ba kuma kuma naga harkar dai kud’i ce kuma Allah ya hore wasu ma ake wa.
ummi ta ce”Allah kaimu ya tabbatar da alkhairi”ya ce”Ameen”tare da mikewa ya na mikawa Adnan hannu ya ce.
“d’ana sai anjima d’in sai a shirya duk abunda ya kamata ko”Adnan shima ya na mikewa ya ce”a gaida gida”
Ya Riga Abba fita ummi bata so haka ba ta so sun tattauna dashi bayan fitar abba”Momy Ummi ta Kira bata b’oye mata komai ba bangaren momy ta ce.
”hmmm Ai dama D’aura wa sukayi sanya ranar ma ai duk bata lokaci ne Ai gwarama a aura matan shi ta gane abunda muke guje mata don wlh ko anyi Auren na musu Baki Sai ya sakota inma ya barta da lafiyarta kenan saidai tazama karamar bazawa sakarya shashasha da bata son ciwon kanta ba”
kit momy ta kashe wayar ba tare da ta jira jin cewa ummi ba tagumi ummi ta ja yanda ka San an mata mutuwa Aunty Laila ta kira itama bata boye mata komai ba itama kusan bakinsu d’aya ya zo da momy don cewa tayi ita ko bikin bazatazo ba “
Mami ce ma me sauki sauki ta wannan bangaren cewa ta yi “bamu San abunda Allah ya boye ba Allah sa hakan ya zame musu alkhairi da mu Baki d’aya amma ummi idan bikin ya matso a kaita a saka mata inplant saboda a ga kan zaman nasu “
ummi ta ce”Hakan ma shawarace Insha Allah hakan za ayi mu dai dage da addua Allah mana zabi mafi alkhairi idan Auren alkhairi ne Allah tabbatar idan kuma ba alkhairi Allah shi kad’ai yasan yanda zaiyi nikam na Riga na barwa Allah komai don lamarin nan ynzu yafi karfina”Mami ta ce”Amen ya Allah “
Kamar yanda Abba ya fada karfe hudu sukazo shi da abokansa da dangin iyayensu dattijawan arziki na daura kannan mahaifansu da yayinsu sukazo nan Abba ya fara fad’an Raina mutane Adnan ya yi ya zo dazu suyi maganar a gabanshi yasan da maganar shi ne ya sa k’afa ya bar gidan wai ya ma wuce Abuja .
“ummi ta ce”tafiyar gaggawace ta samesa shiyasa kasan har yanzu ba a kammala aikin sabbin componynnikan sa da ya ke Shirin budewa ba Shine ya tafi ya gagga kan ayyukan tunda ya zo bai samu ya je ko Ina ba”
Abba ya ce”ai daman karesa zakiyi wannan ba uziri ba ne ai sai ya Bari gobe ya tafi tunda yasan maganar mai mahimmanci ce tunda shine awwalin yarinyar”
ummi ta ce”Allah huci zuciyarka ai tunda ga iyayenmu sai ayi abunda ya dace “ummi ta tashi bayan gama gaggaisaw da iyayen nata “
a take aka sanya Auren bayan gabatar da duk al’adun da suke dace wata ukku masu zuwa.
Duk wannan gwadamar da ake Ayda basu sani ba Noor ce ta shigo palourn da su Ayda suke Tana waya a wayar mufe,
guda tayi tare da sanya dariya ta ce”amaryar yaya faruq ni zan fara maki suprised dinnan”kallonta suke Ayda ta ce”
“meye haka noor me ya faru”ta ce”Albishirinki “ta ce”goro”ta ce”fari ko ja”wani dogon tsaki ta ja ta ce”kefa haka kike bakya fadawa mutum Abu Kai tsaye sai kwana kwana ki fadamana meye don Allah “
ta ce”An sanya aurenki da yaya Faruq wata biyu masu zuwa”?
Wani irin mikewa Ayda tayi a matukar zabure zuciyarta taji ta fara bugawa fat-fat ta ce”what wai wasa kike ko gaske?
Noor ta nuna mata goro da alewar da ummi ta bata ta ce”ga kat wlh Alllah bakiji hayaniya gidan dazu ma har nace Bari naje na leka har angama sanyawa ummi take fadamun”
durkushewa tayi a wajen tare da sanya wani marayan kuka ta ce”Wlh nidai ban yarda ba ba a tambayeni ba kawai a sanyamun aure ba izinina nace musu ma ni na shirya aure yanzu wlh saidai a farke ni ban shirya aure yanzu ba “
mikewa tayi da gudu ta sauka jikin ummi ta fada tare da sanya kuka ta ce”ummi don Allah kar amun haka wlh ni ban shirya aure yanzu ba”
Duk yanda ummi takai ga ba tayiwa Ayda fad’a yau saida ta k’uleta ta ce”da Allah tashi kiban waje ubanwa ya miki tilas ince d’azu Baki da Baki kika bude Baki kikace kina sonshi gaban mahaifansa “
“Toh ummi wlh ni bansan ai haka abun ya ke ba”ummi na Binta da harara ta ce”Tunda kina sonshi yana sonki ba gwara a aura miki shi ba Taren ta uban mecece zakuyi ki ka k’ara zo mun da makamanciyar maganar nan sai ranki ya yi mummunan b’aci tunda ba auren dole zamu miki ba “
Kuka ta k’ara sanyawa tare da barin jikin ummi ta koma palournsu mufeda ta ja dogon tsaki ta ce”Da Allah kar ki ishemu
da pretending ko ki koma ciki kiyi kukanki”
”Uncle Ina kwana”a takaice ya ce”lafiya”ta tura Baki gaba a ranta ta ce”ya yi ta hade fuska”
D’ago idanu ki ki kalleni Maryam magana nake so muyi karkiji shakku ko kunyar kowa a wajen nan gaskiya nake so ki fad’amun”
ta gyada kai ta na kallon Abba “Kina son Faruq?
Ya jefa mata tambayar ba zato ba tsammanin abunda zai fito daga bakin Abban wani irin fad’uwa gabanta ya yi ta yi saurin k’asa da Kanta.
“ki d’ago ki bani amsa a wajen nan babu wani Wanda zakiji kunya aki fadamana gaskiya eh kina sonsa ko a a”
batasan fad’uwar gaban me take ji ba ita kanta ta kasa fassara yanayin da ta tsinci kanta ,
d’agowa tayi idanunta kan idanun uncle da ya zuba mata su ta cikin glass ta fara sauke idanunta ido cikin ido idanuwansu hud’u sukayi kafin tayi saurin janyewa gabanta na dukan ukku ukku ta saukesu a na Abba bak’inta har kyarma ya ke maganar ta bud’e baki da niyyar yi amma ta kasa domin bata San me zai fito daga bakin nata ba rumtse idanu tayi kafin ta sake budewa again a na ummi ta sauke sai kuma ta ja numfashi kafin ta maida kallonta ga Abba tare da saisaita nutsuwarta ta na k’asa da kanta ta ce…✍️
*INA YIWA Y’AN K’ASA TA’AZIYAR BABBAN RASHIN DA AKA TASHI DA SHI NA TSOHON SHUGABAN K’ASAR NIGERIA GEN.MUHAMMAD BUHARI DA YA RIGA MU GIDAN GASKIYA MUNA ROK’ON ALLAH UBANGIJI YA YI MASA RAHAMA YA YAFE MASA ZUNUBBANSA ALLAH BASA IKON AMSA TAMBAYAR K’ABARI HALINSA NA GARI YA BISA MATSAYINSA NA WANDA YA MULKEMU INDAI AKWAI HAKKINMU A KANSA DON ALLAH MU YAFE MASA MUMA ALLAH YAFE MANA LAIFUKAN DA MUKAYIWA UBAGIJI DA MA AL’UMMA TUNDA KOWA MAI LAIFI NE DA RAHAMAR ALLAH ZAI SANYAMU ALJANNA BA DA AIKINMU BA IDAN TA MU TA ZO YA SA MU CIKA DA IMANI* 🙏🙏
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
🅿️……………………….*13*
Tare da saisaita nutsuwarta ta ce”Abba da Ina sonsa…sai kuma ta yi shiru ba tare da ta karasa abunda ta ke son fad’a ba harga Allah kashi 30 na 100 din son da yake yiwa Faruq ya ragu saboda ta ji ciwon sharrin da Yayi musu saidai ta ya ma zata ce bata son D’an sa gabansa ai Ana Harin halak ko don kunya…”
”Abba ya ce”ke nake saurara”Bata Bari ta had’a ido da kowa ba ta rumtse idanu kafin ta bud’e ta ce”Eh Abba”ya ce “Eh kina sonsa?
ta gyada kai”wata doguwar ajiyar zuciya Abba ya sauke kafin ya saki murmushi ya ce”tashi kije Allah miki albarka”
da Sauri har hadawa take da tuntub’e ta bar wajen batare da ta Kara kallon kowa da ke palourn ba.
Baka Tab’a fahimtar yanayin da ummi ta ke ciki haka Adnan da ya yi tamkar ba ya palourn kallonsa Abba ya maida ga ummi ya ce.
“Anjima k’arfe 4 za’a sanya auren na fad’awa iyayenmu na Daura anjima za su zo a nan za a sanya karfe 4 sai ku shirya wata nawa kike ga ya dace “
ummi ta ce “duk yanda kukasa ya yi yaya”Ya ce “wata Ukku za a saka domin ta bangarena mun gama Shirin komai saida abunda ba a rasa ba kuma kuma naga harkar dai kud’i ce kuma Allah ya hore wasu ma ake wa.
ummi ta ce”Allah kaimu ya tabbatar da alkhairi”ya ce”Ameen”tare da mikewa ya na mikawa Adnan hannu ya ce.
“d’ana sai anjima d’in sai a shirya duk abunda ya kamata ko”Adnan shima ya na mikewa ya ce”a gaida gida”
Ya Riga Abba fita ummi bata so haka ba ta so sun tattauna dashi bayan fitar abba”Momy Ummi ta Kira bata b’oye mata komai ba bangaren momy ta ce.
”hmmm Ai dama D’aura wa sukayi sanya ranar ma ai duk bata lokaci ne Ai gwarama a aura matan shi ta gane abunda muke guje mata don wlh ko anyi Auren na musu Baki Sai ya sakota inma ya barta da lafiyarta kenan saidai tazama karamar bazawa sakarya shashasha da bata son ciwon kanta ba”
kit momy ta kashe wayar ba tare da ta jira jin cewa ummi ba tagumi ummi ta ja yanda ka San an mata mutuwa Aunty Laila ta kira itama bata boye mata komai ba itama kusan bakinsu d’aya ya zo da momy don cewa tayi ita ko bikin bazatazo ba “
Mami ce ma me sauki sauki ta wannan bangaren cewa ta yi “bamu San abunda Allah ya boye ba Allah sa hakan ya zame musu alkhairi da mu Baki d’aya amma ummi idan bikin ya matso a kaita a saka mata inplant saboda a ga kan zaman nasu “
ummi ta ce”Hakan ma shawarace Insha Allah hakan za ayi mu dai dage da addua Allah mana zabi mafi alkhairi idan Auren alkhairi ne Allah tabbatar idan kuma ba alkhairi Allah shi kad’ai yasan yanda zaiyi nikam na Riga na barwa Allah komai don lamarin nan ynzu yafi karfina”Mami ta ce”Amen ya Allah “
Kamar yanda Abba ya fada karfe hudu sukazo shi da abokansa da dangin iyayensu dattijawan arziki na daura kannan mahaifansu da yayinsu sukazo nan Abba ya fara fad’an Raina mutane Adnan ya yi ya zo dazu suyi maganar a gabanshi yasan da maganar shi ne ya sa k’afa ya bar gidan wai ya ma wuce Abuja .
“ummi ta ce”tafiyar gaggawace ta samesa shiyasa kasan har yanzu ba a kammala aikin sabbin componynnikan sa da ya ke Shirin budewa ba Shine ya tafi ya gagga kan ayyukan tunda ya zo bai samu ya je ko Ina ba”
Abba ya ce”ai daman karesa zakiyi wannan ba uziri ba ne ai sai ya Bari gobe ya tafi tunda yasan maganar mai mahimmanci ce tunda shine awwalin yarinyar”
ummi ta ce”Allah huci zuciyarka ai tunda ga iyayenmu sai ayi abunda ya dace “ummi ta tashi bayan gama gaggaisaw da iyayen nata “
a take aka sanya Auren bayan gabatar da duk al’adun da suke dace wata ukku masu zuwa.
Duk wannan gwadamar da ake Ayda basu sani ba Noor ce ta shigo palourn da su Ayda suke Tana waya a wayar mufe,
guda tayi tare da sanya dariya ta ce”amaryar yaya faruq ni zan fara maki suprised dinnan”kallonta suke Ayda ta ce”
“meye haka noor me ya faru”ta ce”Albishirinki “ta ce”goro”ta ce”fari ko ja”wani dogon tsaki ta ja ta ce”kefa haka kike bakya fadawa mutum Abu Kai tsaye sai kwana kwana ki fadamana meye don Allah “
ta ce”An sanya aurenki da yaya Faruq wata biyu masu zuwa”?
Wani irin mikewa Ayda tayi a matukar zabure zuciyarta taji ta fara bugawa fat-fat ta ce”what wai wasa kike ko gaske?
Noor ta nuna mata goro da alewar da ummi ta bata ta ce”ga kat wlh Alllah bakiji hayaniya gidan dazu ma har nace Bari naje na leka har angama sanyawa ummi take fadamun”
durkushewa tayi a wajen tare da sanya wani marayan kuka ta ce”Wlh nidai ban yarda ba ba a tambayeni ba kawai a sanyamun aure ba izinina nace musu ma ni na shirya aure yanzu wlh saidai a farke ni ban shirya aure yanzu ba “
mikewa tayi da gudu ta sauka jikin ummi ta fada tare da sanya kuka ta ce”ummi don Allah kar amun haka wlh ni ban shirya aure yanzu ba”
Duk yanda ummi takai ga ba tayiwa Ayda fad’a yau saida ta k’uleta ta ce”da Allah tashi kiban waje ubanwa ya miki tilas ince d’azu Baki da Baki kika bude Baki kikace kina sonshi gaban mahaifansa “
“Toh ummi wlh ni bansan ai haka abun ya ke ba”ummi na Binta da harara ta ce”Tunda kina sonshi yana sonki ba gwara a aura miki shi ba Taren ta uban mecece zakuyi ki ka k’ara zo mun da makamanciyar maganar nan sai ranki ya yi mummunan b’aci tunda ba auren dole zamu miki ba “
Kuka ta k’ara sanyawa tare da barin jikin ummi ta koma palournsu mufeda ta ja dogon tsaki ta ce”Da Allah kar ki ishemu
da pretending ko ki koma ciki kiyi kukanki”