Sashe 17
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Noor ta ce”ke Baki ganewa kukan farincikine fa take ai surprised dinta akayi”
Mufeda ta ce”kuma saita ishemu da kuka wlh har cikin kaina nakejin kukan nan “
“noor ta ce”kyaleta tayi kayanta Tana dariya ta Kira aunty khadija ta mata albishir dogon tsaki ta ja ta ce”Shine hada albishir noor wannan Auren ai na taya bakinciki ne ba Farinciki ba”
ta kashe wayarta noor ta ce”ikon Allah wai kowa dai na Lura baya son Auren nan to gaskiya nidai yanzu kawai ina ma bayan yaya faruq tunda kowa ya yace masa baya”
Mufeda ta ce”haka ya dace “Noor na doka kiran dadynta ya na dauka ta ce”Dady don Allah ka Bari ba next week zan taho ba Ayda aka sanya bikinta 2months ka Bari sai bayan biki tunda ba na zuwa school “
ya ce”a a a daughter ki dawo gida daga baya sai ki koma kinsan bana son kuna nesa da ni”
ta sanya kukan tab’ara ba hawaye ta ce”ni dai daddy a a kawai in kana son Farincikina ka barni idan ma na dawo Allah fushi zanyi ta muku ko dariyata bazaku gani ba”kana Jin sautin dariyarsa ya ce”
Toh shikenan Shalelen daddy Allah ya kaimu Toh muyi video call na ganki kinsan nayi missing dinki da yawa”
ta ce”Nima daddy nayi missing Dinka”Ta na katse wayar ta hau sukayi video call kana ganinsa kaga d’an boko da wayewar zamani tattare dashi ta na rufe fuska wai irin kunya ta ce”daddy Nima kayimun Addua Allah yasa Wanda nake so ya so ni “ya ce “
Waye ma zai ganki be soki ba daughter ke din ai kyakyawace kinfi fa namanki kyau da kikayo kamannin nata ma saida kika ninka”
dariya noor tayi ta ce”Allah ko dady Toh dady kamun addua dai Allah sa ya soni”ya ce”Waye haka daughter “ta na rufe fuska ta ce”Zan fada maka amma ba yanzu ba”
tare da kashe wayar mufeda na mamaki ta ce”Ashe Baki da kunya noor”ta na tura Baki gaba ta ce”meye na rashin kunya Dady na ne fa”
ta ce”shi din mana ai akwai alkunya tsakanin y’ay’a da d’iya “to kunyar me za Aji don Allah don Ina son Abu sai na dinga boye boye kika sani adduarsa ta amsu”ta ce”
“hmm Allah kyauta”noor ta ce”bazaki gane yanda nake son Uncle ba mufeda wlh ya hadu over ke don ciki d’aya kuka fito ba aure tsakaninku shiyasa bazaki fahimta ba”
mufeda ta ce “Allah sa Toh ya soki”noor ta ce”Ameen da na gama morewa a duniya a ce wai ni Noor na zama *MATAR UNCLE* ranar zan ko iya bacci don farinciki”?
“Mufeda tayi dariya ta ce”Gaskiya kam kinsan aunty hasana na bani labari aunty Aisha ma fa ta so shi kamar ranta amma ya nuna baya sonta a karshe da su ummi suka nace sai anyi Auren hada k’arin wannan dalilin bayan nasa da yasa yasa ya koma k’asar mahaifinsa ”
noor ta ce”nidai ba wannan ba kawai ku tayani addua Allah ya sa ya so ni”mufe ta ce”hmm to amen”
Daren ranar faruq a wayar mufeda ya Kira duk yanda mufeda ta yi Ayda ta amsa wayarsa kin dauka tayi saima tsaki da ta ja ta na cigaba da kumbure kumbure ganin kiran Yayi yawa ya sanya mufeda d’auka ya tambaya Ayda ta ce “
“ta ki amsa “sai ya yi tunanin kunyace ta hanata amsa dalilin da ya sa bai kawo komai a ransa ba.
Washegari Ayda yini tayi kwance kamar mai zazzab’i azabar ciwon Kai ta ke ga ta kasa cin komai.
Da yamma Adnan ya dawo daga Abuja Ummi tayi fad’an bai kyauta ba tafiyar da Yayi domin ko ita saida ya isa ya kirata bai fad’a mata ba kuma ta dad’e ta na masa fad’an duk inda zaije ya dinga sanar mata ya ce.
”Insha Allah za a kiyaye gaba ummi”ta ce”Allah sa ai ba ka kyauta na An sanya Auren wata ukku masu zuwa”
Ya ce”Allah kaimu”Ummi ta ce”Ameen Don Allah ka lallashi Amera ta janye bakin da take musu tunda ta na jin maganarka ita uwa ce anyi fatan allhairi kawai”
Shiru ya yi bai ce komai ba ummi ta ce”wai ko Baka da lafiya Adnan?ya ce”a a ummi gajiya ce”ta ce”ohh na manta fa ya kamata ka je ka huta sai ka ci abinci na aiko mufeda ta kawo maka”ya ce”na ci abinci kafin na taho ai ummi a koshe nake masallaci ma zantafi magrib zatayi”ta ce”
“ai na dare nake nufi”ya ce”zan sha ruwan Lipton ai kinsan banacin abinci dare ya yi”ta ce”ai nasan da magrib kake ci ko yamma shiyasa tunda bazakaci ba ai shikenan”
ya mike tare da yiwa ummi sallama”Kai tsaye masallaci ya wuce saida akayi isha’i tukwana ya dawo gida.
Koda ya watsa ruwa lausassun kayan baccinsa masu matukar kyau da tafshi ya sanya kafin ya had’a ruwan Lipton kamar yanda ya Saba sha duk dare Qur’ani ya sanya a wayarsa bayan ya kwanta tare da Lumshe ido ya na bin sautin muryar mahaifin nasa wata nutsuwa ya ji ta na saukar masa kamar kowani lokaci indai zai kunna ya na ji a haka barawon bacci ya d’aukesa kafin alarm d’insa ya buga .
k’arfe ukku daidai ya tashi ya yi alwala tare da shimfid’a darduma ya fara gabatar da salla kamar kowani dare sai ya gana da ubangijinsa a haka har asuba Ta yi ya nufi masallaci bayan fitowar rana ya yi wanka ya koma bacci bayan kashe wayoyinsa kamar ko ya yaushe 11:am ya tashi ya sake wanka tare da sabon shiri ya fito palour inda ya tarar da break fast ummi ta sa ankawo masa ya Karya kafin ya je gaishe da ummi ,
Kamar ko wace safiya suna cikin gaisawa Ayda ta shigo tare da Shirin tafiya makaranta gaishe da ummin tayi Cike da kulawa”a hankali ta juya kallonta ga uncle da ya maida hankalinsa ga waya ta ce”Ina kwana uncle”a takaice ya ce”fine”
a ranta ta tab’e Baki ta ce”Ya yi ta wani jiji dakai kafin ta mike ta ce”ummi na wuce school yau zan koma exams next week zamu koma”
ummi ta ce Allah kiyaye Toh ya bada Sa’a”Ayda na mamakin me yasa uncle ya daddaure mata haka gashi ko school din da yace ya cireta bai hanata zuwa ba har zata fita ummi ta tsayar da ita ta hanyar cewa”
“Don Allah Ayda ki kiyaye kinji Banda kule-kule kinga dai yanzu aurenki a sanye ya ke ki aje rawar kan nan gefe”
rumtse idonta ta yi ta na maimaita kalmar aurenta a sanya har ga Allah bata son ko maganar Auren kafin ta ce
”Insha Allah ummi sai na dawo”kafin ta sa k’afa ta fita inda ta samu driver na jiran ta………✍️
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
🅿️……………………….*14*
Driver na sauke ta ta Kira jawahid ta zo ta sameta a motarta suka nufi Sardauna estate gidan Ruky.
su biyar duka suka had’u Duk damuwa ta gama cika Ayda don kawayenta kansu basuji dad’in labarin da ta basu ba ubaida ta ce”
Mufeda ta ce”kuma saita ishemu da kuka wlh har cikin kaina nakejin kukan nan “
“noor ta ce”kyaleta tayi kayanta Tana dariya ta Kira aunty khadija ta mata albishir dogon tsaki ta ja ta ce”Shine hada albishir noor wannan Auren ai na taya bakinciki ne ba Farinciki ba”
ta kashe wayarta noor ta ce”ikon Allah wai kowa dai na Lura baya son Auren nan to gaskiya nidai yanzu kawai ina ma bayan yaya faruq tunda kowa ya yace masa baya”
Mufeda ta ce”haka ya dace “Noor na doka kiran dadynta ya na dauka ta ce”Dady don Allah ka Bari ba next week zan taho ba Ayda aka sanya bikinta 2months ka Bari sai bayan biki tunda ba na zuwa school “
ya ce”a a a daughter ki dawo gida daga baya sai ki koma kinsan bana son kuna nesa da ni”
ta sanya kukan tab’ara ba hawaye ta ce”ni dai daddy a a kawai in kana son Farincikina ka barni idan ma na dawo Allah fushi zanyi ta muku ko dariyata bazaku gani ba”kana Jin sautin dariyarsa ya ce”
Toh shikenan Shalelen daddy Allah ya kaimu Toh muyi video call na ganki kinsan nayi missing dinki da yawa”
ta ce”Nima daddy nayi missing Dinka”Ta na katse wayar ta hau sukayi video call kana ganinsa kaga d’an boko da wayewar zamani tattare dashi ta na rufe fuska wai irin kunya ta ce”daddy Nima kayimun Addua Allah yasa Wanda nake so ya so ni “ya ce “
Waye ma zai ganki be soki ba daughter ke din ai kyakyawace kinfi fa namanki kyau da kikayo kamannin nata ma saida kika ninka”
dariya noor tayi ta ce”Allah ko dady Toh dady kamun addua dai Allah sa ya soni”ya ce”Waye haka daughter “ta na rufe fuska ta ce”Zan fada maka amma ba yanzu ba”
tare da kashe wayar mufeda na mamaki ta ce”Ashe Baki da kunya noor”ta na tura Baki gaba ta ce”meye na rashin kunya Dady na ne fa”
ta ce”shi din mana ai akwai alkunya tsakanin y’ay’a da d’iya “to kunyar me za Aji don Allah don Ina son Abu sai na dinga boye boye kika sani adduarsa ta amsu”ta ce”
“hmm Allah kyauta”noor ta ce”bazaki gane yanda nake son Uncle ba mufeda wlh ya hadu over ke don ciki d’aya kuka fito ba aure tsakaninku shiyasa bazaki fahimta ba”
mufeda ta ce “Allah sa Toh ya soki”noor ta ce”Ameen da na gama morewa a duniya a ce wai ni Noor na zama *MATAR UNCLE* ranar zan ko iya bacci don farinciki”?
“Mufeda tayi dariya ta ce”Gaskiya kam kinsan aunty hasana na bani labari aunty Aisha ma fa ta so shi kamar ranta amma ya nuna baya sonta a karshe da su ummi suka nace sai anyi Auren hada k’arin wannan dalilin bayan nasa da yasa yasa ya koma k’asar mahaifinsa ”
noor ta ce”nidai ba wannan ba kawai ku tayani addua Allah ya sa ya so ni”mufe ta ce”hmm to amen”
Daren ranar faruq a wayar mufeda ya Kira duk yanda mufeda ta yi Ayda ta amsa wayarsa kin dauka tayi saima tsaki da ta ja ta na cigaba da kumbure kumbure ganin kiran Yayi yawa ya sanya mufeda d’auka ya tambaya Ayda ta ce “
“ta ki amsa “sai ya yi tunanin kunyace ta hanata amsa dalilin da ya sa bai kawo komai a ransa ba.
Washegari Ayda yini tayi kwance kamar mai zazzab’i azabar ciwon Kai ta ke ga ta kasa cin komai.
Da yamma Adnan ya dawo daga Abuja Ummi tayi fad’an bai kyauta ba tafiyar da Yayi domin ko ita saida ya isa ya kirata bai fad’a mata ba kuma ta dad’e ta na masa fad’an duk inda zaije ya dinga sanar mata ya ce.
”Insha Allah za a kiyaye gaba ummi”ta ce”Allah sa ai ba ka kyauta na An sanya Auren wata ukku masu zuwa”
Ya ce”Allah kaimu”Ummi ta ce”Ameen Don Allah ka lallashi Amera ta janye bakin da take musu tunda ta na jin maganarka ita uwa ce anyi fatan allhairi kawai”
Shiru ya yi bai ce komai ba ummi ta ce”wai ko Baka da lafiya Adnan?ya ce”a a ummi gajiya ce”ta ce”ohh na manta fa ya kamata ka je ka huta sai ka ci abinci na aiko mufeda ta kawo maka”ya ce”na ci abinci kafin na taho ai ummi a koshe nake masallaci ma zantafi magrib zatayi”ta ce”
“ai na dare nake nufi”ya ce”zan sha ruwan Lipton ai kinsan banacin abinci dare ya yi”ta ce”ai nasan da magrib kake ci ko yamma shiyasa tunda bazakaci ba ai shikenan”
ya mike tare da yiwa ummi sallama”Kai tsaye masallaci ya wuce saida akayi isha’i tukwana ya dawo gida.
Koda ya watsa ruwa lausassun kayan baccinsa masu matukar kyau da tafshi ya sanya kafin ya had’a ruwan Lipton kamar yanda ya Saba sha duk dare Qur’ani ya sanya a wayarsa bayan ya kwanta tare da Lumshe ido ya na bin sautin muryar mahaifin nasa wata nutsuwa ya ji ta na saukar masa kamar kowani lokaci indai zai kunna ya na ji a haka barawon bacci ya d’aukesa kafin alarm d’insa ya buga .
k’arfe ukku daidai ya tashi ya yi alwala tare da shimfid’a darduma ya fara gabatar da salla kamar kowani dare sai ya gana da ubangijinsa a haka har asuba Ta yi ya nufi masallaci bayan fitowar rana ya yi wanka ya koma bacci bayan kashe wayoyinsa kamar ko ya yaushe 11:am ya tashi ya sake wanka tare da sabon shiri ya fito palour inda ya tarar da break fast ummi ta sa ankawo masa ya Karya kafin ya je gaishe da ummi ,
Kamar ko wace safiya suna cikin gaisawa Ayda ta shigo tare da Shirin tafiya makaranta gaishe da ummin tayi Cike da kulawa”a hankali ta juya kallonta ga uncle da ya maida hankalinsa ga waya ta ce”Ina kwana uncle”a takaice ya ce”fine”
a ranta ta tab’e Baki ta ce”Ya yi ta wani jiji dakai kafin ta mike ta ce”ummi na wuce school yau zan koma exams next week zamu koma”
ummi ta ce Allah kiyaye Toh ya bada Sa’a”Ayda na mamakin me yasa uncle ya daddaure mata haka gashi ko school din da yace ya cireta bai hanata zuwa ba har zata fita ummi ta tsayar da ita ta hanyar cewa”
“Don Allah Ayda ki kiyaye kinji Banda kule-kule kinga dai yanzu aurenki a sanye ya ke ki aje rawar kan nan gefe”
rumtse idonta ta yi ta na maimaita kalmar aurenta a sanya har ga Allah bata son ko maganar Auren kafin ta ce
”Insha Allah ummi sai na dawo”kafin ta sa k’afa ta fita inda ta samu driver na jiran ta………✍️
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce_*🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
🅿️……………………….*14*
Driver na sauke ta ta Kira jawahid ta zo ta sameta a motarta suka nufi Sardauna estate gidan Ruky.
su biyar duka suka had’u Duk damuwa ta gama cika Ayda don kawayenta kansu basuji dad’in labarin da ta basu ba ubaida ta ce”