Sashe 20
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Lfy”ya ba ta amsa a takaice tare da zama d’aya daga cikin kujerun palourn tura Baki gaba tayi kamar zatayi kuka ta ce”Wai don Allah uncle me nayi maka sai fushi kake da ni Kai da momy bayan bansan me nayi muku ba “
Zuba mata idanun nan nasa masu firgita yan mata Yayi ya na hade girar sama da ta kasa ya ce”na ce kinmun laifi ne”?
ta girgiza Kai ya ce”Toh ba abunda kika mun”Ta ce”toh shikenan uncle amma don Allah ka daina d’auremun fuska mana”ya ce”naji ummi fa”
ta ce”ta tafi wani taron sauka ita da matar gwamna da aka gayyacesu”
ya na Shirin mikewa ta ce”ga breakfast dinka ko in biyo ka da shi”bai bata amsa ba ya yi gaba hakane ya sanyata saurin daukowa tare da binsa dashi kusan tattare suka shiga dakin dining ya nuna mata alamun ta aje Chan ta je ta aje kafin ta dawo ta na zama kasar carpet D’an nesa dashi ta ce”
“Uncle don Allah ka kiramun momy ka sasintamu na ga ta na Jin maganar ka”
Ya ce”me kikayi mata”kamar zata sa kuka ta ce”Nima wlh bansani ba”ya ce”Toh kinga ai ba amfanin sasincin “ta ce” uncle daman nasan kila akan maganar au…sai kuma ta yi shiru “
shima shirun ya yi ya na zuba mata idanu kafin ya tab’e Baki ya kauda Kai ganin ba ya kallonta ya sanyata K’ura masa idanu juyowar da zaiyi idanunsu suka Sartse cikin na juna faduwar gaban da taji ne ya sanyata saurin kauda na ta.
Adnan ko wata irin ajiyar zuciya ya sauke kafin ya hade fuska tare da nuna mata kofa ya ce,
”zaki iya tafiya”ba musu ta mike ta na tura Baki gaba a ranta ta ce”uncle dinnan D’an wulakanci ne wlh yanzu mutum yanzu wani halitta daban”
a tsakar haraba ta samu faruq ta na Jin haushin iskancin nan da yake na ba sanarwa saidai ta ganshi kawai ganin ya yi gaba ya shige palour ya sanyata itama bin bayansa ya na zama d’aya daga cikin kujerun palourn ya ce”
“ya naji shiru ummi fa”bata nan”Ta na Jin ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce”Toh Mufedah fa”ta ce”ta je gidan aunty khadija batajin dad’i zata tayata ayyuka .
“ya ce”Sai ke kad’ai a gidan?ta gyada kai ta ce”sai masu aiki suna kitchen “
ta na Jin wata ajiyar zuciya da ya dinga saukewa kafin ya ce”Ina wayarki?ta ce?”ta na d’aki “
ya ce”je ki d’aukomun ba ta kawo komai a ranta ba ta mike tare da nufar d’akin domin dauko wayar kamar yanda ya ce ta na shiga wayar ta dauko a kan mirror tare da juyowa da niyyar fitowa ta ji ta yi karo da mutum saurin ja baya tayi tare da furta .
“auch ta na dafe goshinta kafin ta d’ago ta sauke su a na faruq ya na Shirin rufe d’akin wani irin faduwa gabanta ya yi kafin ta ja baya cikin sauri ganin ya na nufota ta ce”
”meye haka yaya faruq don Allah ka fita kar wani ya samemu a nan ya zargemu “
“ya ce”kin manta ba kowa gidan idan kinbani had’in Kai sharp-sharp zantafi ba abunda zan maki wlh kawai zan rage damuwa ne”
da karfi ta rumtse idanunta tare da furta “Innalillahi wa inna ilaihirajiun wlh yaya Faruq ka tab’ani saina tara maka mutane”
ta fad’a a matukar firgice ya na Kara nufota ya ce”uwarwa zaki gani bare ki Tara taku d’aya ya yi ya kamota firgici da tashin hankali gami da rud’u ne suka ziyarci zuciyar Ayda bata San lokacin da ta………✍️
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*Page Ukku ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 500 kachal ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
🅿️……………………….*17*
Bata San lokacin da takai masa wani irin naushi a hanci ba ba Shiri ya sake ta ya na Jan siririn ihu Marar sauti tare da dafe hancinsa.
Wannan damar Ayda ta samu ta bud’e d’akin a matukar firgice ta ke ba k’aramun rud’ewa tayi ba da gudu ta sauko ganin ya biyota yana cewa”wlh karki fita kinji na fada maki ni zaki nakasa gidan ubanwa zaki Toh kika fita”
Cikin kuka ta fice daga part din a guje Kai tsaye get ta nufa cikin kuka ta ke kwalawa me gadi Kira ganin ya nufota tasan shegen duka ne zai mata yanda ta ga ransa a matukar b’ace ganin mai gadin kamar ya na toilet ga key ne ga kofar ya sanyata saurin nufar uncle da shima kukanta ya fito dashi da gudu ta nufesa tare da b’oyewa bayansa Tana rungumarsa ta baya Tana cigaba da kuka ta ce”uncle don Allah karka bari wlh dukana zaiyi”
Faruq da ke nufo wajen ya jefa mata wata Aishar da cewa”gabana zaki rungume wani k’ato Innalillahi wa inna ilaihirajiun wlh ko ki fito ko na miki abunda ban tab’a maki shi a duniya ba”
Cikin kuka ta ce”Uncle don Allah karka sakeni wlh kashe ni zaiyi”Ta fada ta na Kara makalkalesa “ hannayensa guda biyu ncle ya juya bayansa tare da k’ara mata mazauni a bayan nasa ya na kallon faruq ya ce”
“Me tayi maka”Fuska ba alamun wasa ya yi tambayar.,
Ba karamin tsurewa faruq ya yi tunowa da dalilin hakan ta ya zai tonawa kansa asiri wata irin fuska ya yi tare da karkada mata hannu ya ce”Zamu had’e zaki San kin rungume k’ato gaba na”ya na gama fad’ar haka fuuuu ya bar wajen tare da tada mota ya na buga uban horn yabar gidan a guje kamar zai tashi sama”.
“Saiki sake ni ai tunda ya tafi “?da sauri Ayda ta bar jikin nasa ta na sauke Nauyayyar ajiyar zuciya sai kuma kunya ta lullubeta Wanda kafin ma ta dawo hayyacinta Uncle ya bar wajen da sauri ta juya daidai ya na shigewa part dinsa tare da masa key ,
Nauyayyar ajiyar zuciya ta dinga saukewa Ajere kafin ta koma gaban part dinsu ta zauna don bata Jin zata iya komawa ciki gani take kamar k’ara Binta zaiyi uban tagumi ta buga ta na cigaba da Hawaye har ga Allah ta fara tsoron rayuwar Aure da Faruq.
A haka ummi ta sameta kallonta ta yi ta ce”lfy takwara kikayi zaune a waje kin zuba uban tagumi kina tunani me ya faru”
Cikin sauri da firgicin sauran tsoron da ke tattare da ita ta mike tare da cewa”bakomai ummi iska nake sha a dawo lfy”
ummi ta ce”hmmm lfy qlau tunanin me kike haka da har kikayi zurfi har na shigo da mota aka saukeni na zo wajenki tsaye nayi mintuna biyu batare da kin sani ba Ayda da dai bansanki da halin nan ba”
kanta na k’asa tare da maida hawayen da ke kokarin zuba mata ta ce”bakomai ummi”sai kuma ta amshi jakar hannunta Tana mata gaba da shi”ummi ta girgiza Kai tare da Binta.
Tun daga ranar nan Ayda tayi wani irin sanyi Faruq ko ya kirata ba ta d’auka idan ya zo zance ba ta fitowa tun abun baya damu sa har yazo ya fara damunsa karo na farko tarayyarsu da Yayi mata message na ban hakuri Akan abunda ya faru tare da shaida mata sharrin shaid’an ne Insha Allah hakan bazata sake faruwa ba amma don Allah idan ya Kira ta d’auka”
Wani mamaki ne ya cika Ayda bayan gama karanta message din al’ajabi ta shiga sosai wai yau itace faruq ke bawa hakuri hakan yasa ba musu da ya Kira ta d’auka dad’in Baki Yayi mata abunka ga abunda kake so ba tare da ya sha wahala ba ya shawo kanta suka koma kamar da.
Shirye shiryen biki ya fara kankama gadan-gadan shiri sosai ummi takeyiwa Ayda don ko school ta Dakatar da ita da zuwa Dilka da gyaran jiki kawai ake mata don musamman masu gyaran jiki ummi ta d’auko har gida Ana mata don bata son Ayda na yawon fita kar baki Yayi mata yawa don ita kanta ummiin kullum cikin zuzuta kyawun da tayi ta ke uwa uba faruq da sai rud’ewa yake da rawar jiki.
“Ayda don Allah amshi mik’awa Uncle Abincin lunch dinsa part dinsa mufeda bata nan me Kai masar .” Cewar ummi.
“Amsar kulolin Ayda ta yi tare da gyara D’an kwalin bak’ar Abayar da ke jikinta ta nufi part din uncle d’in rabonta da shi tun ranar da ta makalkalesa.,
Zuba mata idanun nan nasa masu firgita yan mata Yayi ya na hade girar sama da ta kasa ya ce”na ce kinmun laifi ne”?
ta girgiza Kai ya ce”Toh ba abunda kika mun”Ta ce”toh shikenan uncle amma don Allah ka daina d’auremun fuska mana”ya ce”naji ummi fa”
ta ce”ta tafi wani taron sauka ita da matar gwamna da aka gayyacesu”
ya na Shirin mikewa ta ce”ga breakfast dinka ko in biyo ka da shi”bai bata amsa ba ya yi gaba hakane ya sanyata saurin daukowa tare da binsa dashi kusan tattare suka shiga dakin dining ya nuna mata alamun ta aje Chan ta je ta aje kafin ta dawo ta na zama kasar carpet D’an nesa dashi ta ce”
“Uncle don Allah ka kiramun momy ka sasintamu na ga ta na Jin maganar ka”
Ya ce”me kikayi mata”kamar zata sa kuka ta ce”Nima wlh bansani ba”ya ce”Toh kinga ai ba amfanin sasincin “ta ce” uncle daman nasan kila akan maganar au…sai kuma ta yi shiru “
shima shirun ya yi ya na zuba mata idanu kafin ya tab’e Baki ya kauda Kai ganin ba ya kallonta ya sanyata K’ura masa idanu juyowar da zaiyi idanunsu suka Sartse cikin na juna faduwar gaban da taji ne ya sanyata saurin kauda na ta.
Adnan ko wata irin ajiyar zuciya ya sauke kafin ya hade fuska tare da nuna mata kofa ya ce,
”zaki iya tafiya”ba musu ta mike ta na tura Baki gaba a ranta ta ce”uncle dinnan D’an wulakanci ne wlh yanzu mutum yanzu wani halitta daban”
a tsakar haraba ta samu faruq ta na Jin haushin iskancin nan da yake na ba sanarwa saidai ta ganshi kawai ganin ya yi gaba ya shige palour ya sanyata itama bin bayansa ya na zama d’aya daga cikin kujerun palourn ya ce”
“ya naji shiru ummi fa”bata nan”Ta na Jin ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce”Toh Mufedah fa”ta ce”ta je gidan aunty khadija batajin dad’i zata tayata ayyuka .
“ya ce”Sai ke kad’ai a gidan?ta gyada kai ta ce”sai masu aiki suna kitchen “
ta na Jin wata ajiyar zuciya da ya dinga saukewa kafin ya ce”Ina wayarki?ta ce?”ta na d’aki “
ya ce”je ki d’aukomun ba ta kawo komai a ranta ba ta mike tare da nufar d’akin domin dauko wayar kamar yanda ya ce ta na shiga wayar ta dauko a kan mirror tare da juyowa da niyyar fitowa ta ji ta yi karo da mutum saurin ja baya tayi tare da furta .
“auch ta na dafe goshinta kafin ta d’ago ta sauke su a na faruq ya na Shirin rufe d’akin wani irin faduwa gabanta ya yi kafin ta ja baya cikin sauri ganin ya na nufota ta ce”
”meye haka yaya faruq don Allah ka fita kar wani ya samemu a nan ya zargemu “
“ya ce”kin manta ba kowa gidan idan kinbani had’in Kai sharp-sharp zantafi ba abunda zan maki wlh kawai zan rage damuwa ne”
da karfi ta rumtse idanunta tare da furta “Innalillahi wa inna ilaihirajiun wlh yaya Faruq ka tab’ani saina tara maka mutane”
ta fad’a a matukar firgice ya na Kara nufota ya ce”uwarwa zaki gani bare ki Tara taku d’aya ya yi ya kamota firgici da tashin hankali gami da rud’u ne suka ziyarci zuciyar Ayda bata San lokacin da ta………✍️
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*Page Ukku ya rage mu kammala free page na littafin MATAR UNCLE zaku yi payment 500 kachal ta asusun Bankin nan 7026166536 opay Hajara Abubakar Lawal tare da shaidar biya ta 07026166536*
🅿️……………………….*17*
Bata San lokacin da takai masa wani irin naushi a hanci ba ba Shiri ya sake ta ya na Jan siririn ihu Marar sauti tare da dafe hancinsa.
Wannan damar Ayda ta samu ta bud’e d’akin a matukar firgice ta ke ba k’aramun rud’ewa tayi ba da gudu ta sauko ganin ya biyota yana cewa”wlh karki fita kinji na fada maki ni zaki nakasa gidan ubanwa zaki Toh kika fita”
Cikin kuka ta fice daga part din a guje Kai tsaye get ta nufa cikin kuka ta ke kwalawa me gadi Kira ganin ya nufota tasan shegen duka ne zai mata yanda ta ga ransa a matukar b’ace ganin mai gadin kamar ya na toilet ga key ne ga kofar ya sanyata saurin nufar uncle da shima kukanta ya fito dashi da gudu ta nufesa tare da b’oyewa bayansa Tana rungumarsa ta baya Tana cigaba da kuka ta ce”uncle don Allah karka bari wlh dukana zaiyi”
Faruq da ke nufo wajen ya jefa mata wata Aishar da cewa”gabana zaki rungume wani k’ato Innalillahi wa inna ilaihirajiun wlh ko ki fito ko na miki abunda ban tab’a maki shi a duniya ba”
Cikin kuka ta ce”Uncle don Allah karka sakeni wlh kashe ni zaiyi”Ta fada ta na Kara makalkalesa “ hannayensa guda biyu ncle ya juya bayansa tare da k’ara mata mazauni a bayan nasa ya na kallon faruq ya ce”
“Me tayi maka”Fuska ba alamun wasa ya yi tambayar.,
Ba karamin tsurewa faruq ya yi tunowa da dalilin hakan ta ya zai tonawa kansa asiri wata irin fuska ya yi tare da karkada mata hannu ya ce”Zamu had’e zaki San kin rungume k’ato gaba na”ya na gama fad’ar haka fuuuu ya bar wajen tare da tada mota ya na buga uban horn yabar gidan a guje kamar zai tashi sama”.
“Saiki sake ni ai tunda ya tafi “?da sauri Ayda ta bar jikin nasa ta na sauke Nauyayyar ajiyar zuciya sai kuma kunya ta lullubeta Wanda kafin ma ta dawo hayyacinta Uncle ya bar wajen da sauri ta juya daidai ya na shigewa part dinsa tare da masa key ,
Nauyayyar ajiyar zuciya ta dinga saukewa Ajere kafin ta koma gaban part dinsu ta zauna don bata Jin zata iya komawa ciki gani take kamar k’ara Binta zaiyi uban tagumi ta buga ta na cigaba da Hawaye har ga Allah ta fara tsoron rayuwar Aure da Faruq.
A haka ummi ta sameta kallonta ta yi ta ce”lfy takwara kikayi zaune a waje kin zuba uban tagumi kina tunani me ya faru”
Cikin sauri da firgicin sauran tsoron da ke tattare da ita ta mike tare da cewa”bakomai ummi iska nake sha a dawo lfy”
ummi ta ce”hmmm lfy qlau tunanin me kike haka da har kikayi zurfi har na shigo da mota aka saukeni na zo wajenki tsaye nayi mintuna biyu batare da kin sani ba Ayda da dai bansanki da halin nan ba”
kanta na k’asa tare da maida hawayen da ke kokarin zuba mata ta ce”bakomai ummi”sai kuma ta amshi jakar hannunta Tana mata gaba da shi”ummi ta girgiza Kai tare da Binta.
Tun daga ranar nan Ayda tayi wani irin sanyi Faruq ko ya kirata ba ta d’auka idan ya zo zance ba ta fitowa tun abun baya damu sa har yazo ya fara damunsa karo na farko tarayyarsu da Yayi mata message na ban hakuri Akan abunda ya faru tare da shaida mata sharrin shaid’an ne Insha Allah hakan bazata sake faruwa ba amma don Allah idan ya Kira ta d’auka”
Wani mamaki ne ya cika Ayda bayan gama karanta message din al’ajabi ta shiga sosai wai yau itace faruq ke bawa hakuri hakan yasa ba musu da ya Kira ta d’auka dad’in Baki Yayi mata abunka ga abunda kake so ba tare da ya sha wahala ba ya shawo kanta suka koma kamar da.
Shirye shiryen biki ya fara kankama gadan-gadan shiri sosai ummi takeyiwa Ayda don ko school ta Dakatar da ita da zuwa Dilka da gyaran jiki kawai ake mata don musamman masu gyaran jiki ummi ta d’auko har gida Ana mata don bata son Ayda na yawon fita kar baki Yayi mata yawa don ita kanta ummiin kullum cikin zuzuta kyawun da tayi ta ke uwa uba faruq da sai rud’ewa yake da rawar jiki.
“Ayda don Allah amshi mik’awa Uncle Abincin lunch dinsa part dinsa mufeda bata nan me Kai masar .” Cewar ummi.
“Amsar kulolin Ayda ta yi tare da gyara D’an kwalin bak’ar Abayar da ke jikinta ta nufi part din uncle d’in rabonta da shi tun ranar da ta makalkalesa.,