Sashe 15
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ya ce “wannan a wajena duk k’aramar matsala ce akan wacce nake ciki “…………..!
Murmushi Ayra tayi ganin yanda Ayda ke riritar Amal cikin D’an k’ank’anin lokaci sukayi sabo kunsan me d’a,
ummi ciki suka shige da twins din ta sanya musu carton a parlourn ta Ayra da suke ta hira da Ayda kamar daman sun San juna Ayda ta ce”.
“Amma momyn Amal kinyi aure da wuri ne har kika haifi yara har ukku”Murmushi Ayra tayi ta ce.
”Eh da ya ke nayi aure da wuri gsky shiyasa don bakina secondary nayi aure sai bayan haihuwar su twins ne ma na yi degree d’ina kafin a haifi amal Auta Insha Allah sannan ba su Ukku ba ne su shida ne sauran suna wajen kakanninsu Naila da Nihal da Haidar”
wani irin mamaki ya cika Ayda ta ce”tab wlh ko Amal sai ace Baki Haifa ba”
murmushi Ayra ta kuma ta ce “yanzu fa shekarana kusan 27”eh mana wasu ai kamar ku dinma sai ynzu ake musu aure kinji dad’i amma nikam ba na son auren wuri wlh”
Ayra ta ce ai kamawa ta ke ni kaina Allah ne ya zab’amun hakan gidan mu ba wacce ta tab’a aure a haka mun sha wahala sosai *NI DA YAYA ARMAN* kafin muyi Aure “
Ayda ta ce “Allahsrk allah Kara muku zaman lfy da kwanciyar hankali”Ayra ta ce”Ameen kema sis Allah Baki na gari kamar yaya arman ko ma fiye da shi”.
Ta yi murmushi ta ce”Ameeen Toh”Lokacin suka cigaba da hira inda nan su Mufeda suka samesu Noor ta na gidan aunty khadija nan ta ke shaida mata an lik’a time table exams “
Ayda ta ce “Allah kaimu kun had’u da su jawahid kuwa”Ta ce”Eh mun hadu suna ta tambayarki ga basa samunki waya Ina wayar da sugar dady ya saya maki”
ta tab’e baki ta ce”ke fad’a maki ne banyi ba Ashe ba mutunin azziki ba ne da wata manufa ya sayamun wai yaushe zan shirya mu had’u a hotel na fad’a masa maganganu na ce ya aiko a amsar masa wayarsa ya aiko kuma na basa kayansa tun yaushe ko sati batayi hannu na ba”
“Mufedah ta ce”kaji tsohon banza ai gwadama da ya nuna maki manufarsa tun tafiya batayi nisa ba Allah kyauta sai ki dinga kiyayewa”ta ce”Insha Allah ni yanzu kam na ma rufe kofar karbar sabbin samari ma”mufeda ta na daukar amal ta ce”da dai yafi”.
Ayra dai murmushi ta yi sai Yamma suka shirya tafiya ummi ba yanda batayi su kwana ba arman ya ce zasu juya kano ne su gaisa da iyayensu gobe suke son komawa abuja tsarabar turarruka masu kamshi na wajen AREEJBYABEER ummi tayi musu Adnan da Kansa ya maidasu airport saida ya ga saukar tashin jirginsu kafin ya dawo gida.
Bayan kwana biyu ummi na zauna ta na Shan fruit Adnan ya mike bayan gama gaishe ta da Yayi ta ce.
“Dawo ka zauna magana nake so muyi Adnan”dawowar ya yi ya zauna “
Ummi na Jan numfashi ta ce”Adnan Akan maganar da na Saba ce ko da yaushe Akan aure ka na gani manyanta kake abokananka duk da y’ay’ayansu ko hakan ba ya burgeka ya kamata zuwa yanzu ka yiwa kanka fad’a ba sai an maka ba”
shiru ya yi ya na sauraronta cikin ladabi ya ce”Ummi Insha Allah za ayi”Kullum haka kake cewa amma har yau ko sau d’aya Baka tab’a kawomun wata koda wasa da niyyar ka na so ba”Shiru ya yi ba tare da ya ba ummin amsa ba Kansa na kasa”
“Kodai Baka da Lafiya Adnan”da sauri ya d’ago tare da zubawa ummi idanu ba shiri kafin ya janye nasa cikin sauri yana Jin nauyin maganar ummin ya girgiza Kai”Shi kan shi ya na Jin irin ajiyar zuciyar da ta sauke kafin ta ce “
“Allah kyauta daman akwai maganar da nake so muyi game da Ayda””Toh ummi Inajinki “ta ce”
“yaya ya kirani jiya ta inda ya shiga ba nan yake fita ba Faruq ya je ya shirya masa qarya da gaskiya akan wai muna son rabasa da Ayda ne shima yanda nake da iko Akan ta haka ya ke da iko da ita ya ma fini iko da ita ya gama magana tunda ta na sonsa ya na sonta Kiran rana kawai zaiyi a d’aura Auren na Kira Amera na mata bayani ta ce na sameka da maganar duk abunda ka yanke itama shi ta yanke”
Jim ya yi ya na saurarenta kafin cikin nutsuwar da ta zaune masa ya ce”to me take nufi ai duk abunda kuka yanke ya yi”
“ummi ta ce “a a Kai ko kake da ruwa da tsaki da yarinyar nan domin bata da wani uba da ya fika indai da adalci ko ni kaina ka fini iko da Ayda ni Ina mamakin ma yaya da har ya ke zakalkalewa game da lamarin yarinyar nan ko ya manta abubuwan da suka faru abaya shi kan shi gudun Amera da al’amarin nan ya faru ya yi wani irin duka ne baiyi mata ba karshe ya ce ba shi ba ita sannan ba ruwanshi da y’ar ko duk yana mantawa da wannan na Lura kawai saboda D’an sa ya ke wannan abun dukda muma lokacin mun nuna mata b’acin ranmu matsayinmu na y’an uwanta musamman ni da yazamana matsayin uwa a wajenta domin duk wata tarbiya ni na bata ni kaina lokacin nan yaya bai barni ba wani irin rashin mutunci ne bai mini ba suka kasa fahimtar mu amma yanzu ya zo sai zakalkalewa ya ke Akan y’arinyar…!
shi dai Adnan shiru ya yi bai ce komai ba mikewa ya yi ya ce”zaije ya huta”koda ya koma part dinsa kwance ya yi bisa one sitter a yayinda ya zubawa rufin P O P din dakin kallo ba ya ko kiftawa alamun yayi zurfi a tunanin da ya lula kafin ya lumshe ido ya na jan doguwar ajiyar zuciya.
*QATAR*
~Cikin harshen larabci~
“Ummi ni fa gaskiya bazan iya jira ba wai har sai ya auri zahra ta haihu tukwana mu mallaki dukiya”
Matashiyar bahaushiyar bak’ar matar da a kalla zata Kai shekaru hamsin ta dafa kafadar balaraben farin saurayin da bazai Haura shekaru talatin a duniya ba ta ce
”saurin me kake Ramadan?bana son Mahaifinka ya fahimci muna da wani k’uduri game da D’an D’an uwansa mafi soyuwa a ransa ka Bari mu bi komai a hankali”
ya na zama har huci ya ke wajen cewa”kamar ya mubi a hankali mutuwa ta na kwankwasa k’ofa ne?yanzu fa daga ranar da Abey ya mutu shikenan ta mu ta kare mun koma karkashin wancen banzan mutumin ni nafi son kawai mu halakar dashi tun yanzu yanda kinga gaba d’aya dukiyar zamuyi sama da fad’i da ita tunda mahaifiyarsa bata da ikon da zata iya komai yaushe ma akayi Auren har ta haihu D’an ya girma bare mu jira gadon ni fa gaskiya bazan iya jira ba na fara shirye-shiryen kawar da shi tunda na Lura ke ta rayuwar y’arki mace kike son kafawa nikuma ko oho……!
*9ja*
Bayan kwana biyu Abban Faruq da Kansa musamman ya baro wajen aikinsa daga Abuja ya taho gidan ummi ya sauka tare da shaida mata komai da komai ya tanada yau ya ke so a sanya Auren Faruq Da Ayda ”
Da mamaki ummi ta ke kallonsa ta ce “yau yau kuma yaya Abu da gaugawa haka ni fa ko daga mahaifiyarta banji ba”
Cikin fad’a Abba ya ce”Na Lura da akwai wani makarkashiya da kuke shiryawa game da Auren nan shiyasa nake so ayi ta ta kare ke in Banda abunki Maryama Ai wannan Auren shine rufin asirin mu domin idan har ba Faruq dinba na gida Waye kike ga zai auri yarinyar nan”?
Ummi ranta b’ace ta ce”yaya wannan duk ba hujja ba ce sannan bana son alk’anta yarinyar nan da kuke da shegiya haka ranar faruq ba irin maganganun da bai fada ba in Banda Allah yasa hankalinta bai bata komai ba Ayda ba shegiya ba ce ka kuma sani ai halastacciyar y’a ce kamar kowa”?
“oho dai ku kukasan wannan amma ni har yanzu ban yarda ba kawai kunshirya hakan ne don ku kareta”
Ummy ta ce”ba wani Kariya yaya maganar gaskiya ce Domin Adnan ya Riga ya tabbatar mana da gaskiyar lamarin nan shi kadai ya ishemu shaida kawai dai abune ya faru cikin Quruciya da kuma Tsarin hukuncin al’amarin ubangiji”
“tsakanin Amera da Adnan sai Allah sai su shirya hakan ma don su kare kansu sannan naji Y’ar halak ce to idan akazo Neman aurenta ana aure ba dangin mahaifi?
“idan an ce a fito da dangin mahaifinta ke zaki iya nunasu?”
Ummi na Kara had’e rai ta girgiza Kai tare da cewa”yanzu dai Bari na fara kiran Adnan domin baza ayi maganar Auren Ayda ba da saninsa ba”ya ce “Kirawosa”
Ta waya ummi ta umarta Adnan da ta na bukatar ganinsa cikin minti bai fi sha biyar ba ya iso domin lokacin ya na gidan gonarsa ran nan had’e ya iso ganin Abba tare da Mika masa hannu suka gaisa ya nemu waje ya zauna ummi ta Kora masa bayani kamar yanda Abba ya zo da shi hankalinshi na Akan ummi ya ce “
“Toh meye nawa a ciki ummi”ta ce”kai ko kake da ruwa da tsaki game da lamarin Ayda Adnan domin tamkar mahaifinta ka ke “shiru ya yi bai ce komai ba “Abba ya ce yanzu ba wannan ba kiramun Maryam d’in a fara tuhumar ta Aji ta bakinta ”
“Tashi ummi tayi da kanta har ga Allah bata son Ayda Da Faruq Lokacin da ta samu Ayda suna ta fira da su noor jiki sanyaye ta ce “ ki sameni a palourn “
kusan tattare ummi da Ayda suka Iso kallo d’aya Adnan Yayi mata ya dauke kansa sanye take cikin doguwar rigar Atamfa fitted gown dinkin ya Kama jikinta sosai ya fita mata da shape.,
kamar wacce kwai ya fashewa ta k’araso tare da zaman k’asa gefen k’afar ummi a hankali ta kalli abba cikin sanyin murya ta ce”Ina kwana Abba”ya ce”
Murmushi Ayra tayi ganin yanda Ayda ke riritar Amal cikin D’an k’ank’anin lokaci sukayi sabo kunsan me d’a,
ummi ciki suka shige da twins din ta sanya musu carton a parlourn ta Ayra da suke ta hira da Ayda kamar daman sun San juna Ayda ta ce”.
“Amma momyn Amal kinyi aure da wuri ne har kika haifi yara har ukku”Murmushi Ayra tayi ta ce.
”Eh da ya ke nayi aure da wuri gsky shiyasa don bakina secondary nayi aure sai bayan haihuwar su twins ne ma na yi degree d’ina kafin a haifi amal Auta Insha Allah sannan ba su Ukku ba ne su shida ne sauran suna wajen kakanninsu Naila da Nihal da Haidar”
wani irin mamaki ya cika Ayda ta ce”tab wlh ko Amal sai ace Baki Haifa ba”
murmushi Ayra ta kuma ta ce “yanzu fa shekarana kusan 27”eh mana wasu ai kamar ku dinma sai ynzu ake musu aure kinji dad’i amma nikam ba na son auren wuri wlh”
Ayra ta ce ai kamawa ta ke ni kaina Allah ne ya zab’amun hakan gidan mu ba wacce ta tab’a aure a haka mun sha wahala sosai *NI DA YAYA ARMAN* kafin muyi Aure “
Ayda ta ce “Allahsrk allah Kara muku zaman lfy da kwanciyar hankali”Ayra ta ce”Ameen kema sis Allah Baki na gari kamar yaya arman ko ma fiye da shi”.
Ta yi murmushi ta ce”Ameeen Toh”Lokacin suka cigaba da hira inda nan su Mufeda suka samesu Noor ta na gidan aunty khadija nan ta ke shaida mata an lik’a time table exams “
Ayda ta ce “Allah kaimu kun had’u da su jawahid kuwa”Ta ce”Eh mun hadu suna ta tambayarki ga basa samunki waya Ina wayar da sugar dady ya saya maki”
ta tab’e baki ta ce”ke fad’a maki ne banyi ba Ashe ba mutunin azziki ba ne da wata manufa ya sayamun wai yaushe zan shirya mu had’u a hotel na fad’a masa maganganu na ce ya aiko a amsar masa wayarsa ya aiko kuma na basa kayansa tun yaushe ko sati batayi hannu na ba”
“Mufedah ta ce”kaji tsohon banza ai gwadama da ya nuna maki manufarsa tun tafiya batayi nisa ba Allah kyauta sai ki dinga kiyayewa”ta ce”Insha Allah ni yanzu kam na ma rufe kofar karbar sabbin samari ma”mufeda ta na daukar amal ta ce”da dai yafi”.
Ayra dai murmushi ta yi sai Yamma suka shirya tafiya ummi ba yanda batayi su kwana ba arman ya ce zasu juya kano ne su gaisa da iyayensu gobe suke son komawa abuja tsarabar turarruka masu kamshi na wajen AREEJBYABEER ummi tayi musu Adnan da Kansa ya maidasu airport saida ya ga saukar tashin jirginsu kafin ya dawo gida.
Bayan kwana biyu ummi na zauna ta na Shan fruit Adnan ya mike bayan gama gaishe ta da Yayi ta ce.
“Dawo ka zauna magana nake so muyi Adnan”dawowar ya yi ya zauna “
Ummi na Jan numfashi ta ce”Adnan Akan maganar da na Saba ce ko da yaushe Akan aure ka na gani manyanta kake abokananka duk da y’ay’ayansu ko hakan ba ya burgeka ya kamata zuwa yanzu ka yiwa kanka fad’a ba sai an maka ba”
shiru ya yi ya na sauraronta cikin ladabi ya ce”Ummi Insha Allah za ayi”Kullum haka kake cewa amma har yau ko sau d’aya Baka tab’a kawomun wata koda wasa da niyyar ka na so ba”Shiru ya yi ba tare da ya ba ummin amsa ba Kansa na kasa”
“Kodai Baka da Lafiya Adnan”da sauri ya d’ago tare da zubawa ummi idanu ba shiri kafin ya janye nasa cikin sauri yana Jin nauyin maganar ummin ya girgiza Kai”Shi kan shi ya na Jin irin ajiyar zuciyar da ta sauke kafin ta ce “
“Allah kyauta daman akwai maganar da nake so muyi game da Ayda””Toh ummi Inajinki “ta ce”
“yaya ya kirani jiya ta inda ya shiga ba nan yake fita ba Faruq ya je ya shirya masa qarya da gaskiya akan wai muna son rabasa da Ayda ne shima yanda nake da iko Akan ta haka ya ke da iko da ita ya ma fini iko da ita ya gama magana tunda ta na sonsa ya na sonta Kiran rana kawai zaiyi a d’aura Auren na Kira Amera na mata bayani ta ce na sameka da maganar duk abunda ka yanke itama shi ta yanke”
Jim ya yi ya na saurarenta kafin cikin nutsuwar da ta zaune masa ya ce”to me take nufi ai duk abunda kuka yanke ya yi”
“ummi ta ce “a a Kai ko kake da ruwa da tsaki da yarinyar nan domin bata da wani uba da ya fika indai da adalci ko ni kaina ka fini iko da Ayda ni Ina mamakin ma yaya da har ya ke zakalkalewa game da lamarin yarinyar nan ko ya manta abubuwan da suka faru abaya shi kan shi gudun Amera da al’amarin nan ya faru ya yi wani irin duka ne baiyi mata ba karshe ya ce ba shi ba ita sannan ba ruwanshi da y’ar ko duk yana mantawa da wannan na Lura kawai saboda D’an sa ya ke wannan abun dukda muma lokacin mun nuna mata b’acin ranmu matsayinmu na y’an uwanta musamman ni da yazamana matsayin uwa a wajenta domin duk wata tarbiya ni na bata ni kaina lokacin nan yaya bai barni ba wani irin rashin mutunci ne bai mini ba suka kasa fahimtar mu amma yanzu ya zo sai zakalkalewa ya ke Akan y’arinyar…!
shi dai Adnan shiru ya yi bai ce komai ba mikewa ya yi ya ce”zaije ya huta”koda ya koma part dinsa kwance ya yi bisa one sitter a yayinda ya zubawa rufin P O P din dakin kallo ba ya ko kiftawa alamun yayi zurfi a tunanin da ya lula kafin ya lumshe ido ya na jan doguwar ajiyar zuciya.
*QATAR*
~Cikin harshen larabci~
“Ummi ni fa gaskiya bazan iya jira ba wai har sai ya auri zahra ta haihu tukwana mu mallaki dukiya”
Matashiyar bahaushiyar bak’ar matar da a kalla zata Kai shekaru hamsin ta dafa kafadar balaraben farin saurayin da bazai Haura shekaru talatin a duniya ba ta ce
”saurin me kake Ramadan?bana son Mahaifinka ya fahimci muna da wani k’uduri game da D’an D’an uwansa mafi soyuwa a ransa ka Bari mu bi komai a hankali”
ya na zama har huci ya ke wajen cewa”kamar ya mubi a hankali mutuwa ta na kwankwasa k’ofa ne?yanzu fa daga ranar da Abey ya mutu shikenan ta mu ta kare mun koma karkashin wancen banzan mutumin ni nafi son kawai mu halakar dashi tun yanzu yanda kinga gaba d’aya dukiyar zamuyi sama da fad’i da ita tunda mahaifiyarsa bata da ikon da zata iya komai yaushe ma akayi Auren har ta haihu D’an ya girma bare mu jira gadon ni fa gaskiya bazan iya jira ba na fara shirye-shiryen kawar da shi tunda na Lura ke ta rayuwar y’arki mace kike son kafawa nikuma ko oho……!
*9ja*
Bayan kwana biyu Abban Faruq da Kansa musamman ya baro wajen aikinsa daga Abuja ya taho gidan ummi ya sauka tare da shaida mata komai da komai ya tanada yau ya ke so a sanya Auren Faruq Da Ayda ”
Da mamaki ummi ta ke kallonsa ta ce “yau yau kuma yaya Abu da gaugawa haka ni fa ko daga mahaifiyarta banji ba”
Cikin fad’a Abba ya ce”Na Lura da akwai wani makarkashiya da kuke shiryawa game da Auren nan shiyasa nake so ayi ta ta kare ke in Banda abunki Maryama Ai wannan Auren shine rufin asirin mu domin idan har ba Faruq dinba na gida Waye kike ga zai auri yarinyar nan”?
Ummi ranta b’ace ta ce”yaya wannan duk ba hujja ba ce sannan bana son alk’anta yarinyar nan da kuke da shegiya haka ranar faruq ba irin maganganun da bai fada ba in Banda Allah yasa hankalinta bai bata komai ba Ayda ba shegiya ba ce ka kuma sani ai halastacciyar y’a ce kamar kowa”?
“oho dai ku kukasan wannan amma ni har yanzu ban yarda ba kawai kunshirya hakan ne don ku kareta”
Ummy ta ce”ba wani Kariya yaya maganar gaskiya ce Domin Adnan ya Riga ya tabbatar mana da gaskiyar lamarin nan shi kadai ya ishemu shaida kawai dai abune ya faru cikin Quruciya da kuma Tsarin hukuncin al’amarin ubangiji”
“tsakanin Amera da Adnan sai Allah sai su shirya hakan ma don su kare kansu sannan naji Y’ar halak ce to idan akazo Neman aurenta ana aure ba dangin mahaifi?
“idan an ce a fito da dangin mahaifinta ke zaki iya nunasu?”
Ummi na Kara had’e rai ta girgiza Kai tare da cewa”yanzu dai Bari na fara kiran Adnan domin baza ayi maganar Auren Ayda ba da saninsa ba”ya ce “Kirawosa”
Ta waya ummi ta umarta Adnan da ta na bukatar ganinsa cikin minti bai fi sha biyar ba ya iso domin lokacin ya na gidan gonarsa ran nan had’e ya iso ganin Abba tare da Mika masa hannu suka gaisa ya nemu waje ya zauna ummi ta Kora masa bayani kamar yanda Abba ya zo da shi hankalinshi na Akan ummi ya ce “
“Toh meye nawa a ciki ummi”ta ce”kai ko kake da ruwa da tsaki game da lamarin Ayda Adnan domin tamkar mahaifinta ka ke “shiru ya yi bai ce komai ba “Abba ya ce yanzu ba wannan ba kiramun Maryam d’in a fara tuhumar ta Aji ta bakinta ”
“Tashi ummi tayi da kanta har ga Allah bata son Ayda Da Faruq Lokacin da ta samu Ayda suna ta fira da su noor jiki sanyaye ta ce “ ki sameni a palourn “
kusan tattare ummi da Ayda suka Iso kallo d’aya Adnan Yayi mata ya dauke kansa sanye take cikin doguwar rigar Atamfa fitted gown dinkin ya Kama jikinta sosai ya fita mata da shape.,
kamar wacce kwai ya fashewa ta k’araso tare da zaman k’asa gefen k’afar ummi a hankali ta kalli abba cikin sanyin murya ta ce”Ina kwana Abba”ya ce”