Sashe 19
Matar Uncle Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan dawowarsu bata kula kowa dake palourn ba ta ruga tare da rungume ummi ta ce”Thnak you Thnks you so much umminmu Allah ya saka miki da alkhairi ya biyaki da gidan aljanna ya jikan iyayenku da kakanniku ya jik’an Dadyn Uncle da dadyn su Mufeda “
murmushi ummi ta yi ta ce”Ameen daughter farincikin ya isa haka kinga tsohon k’ashi karki karasani”
dariya ta yi ta na yin daidai gefen ummi tare da bubbud’e wayar su noor nayi mata tsiya nan ta sassaita Abubuwanta tare da login iCloud dinta komai ya dawo sabon sim ta sayo don ta karya wanda Faruq ya kawo mata bata amfani da shi.
D’aya bayan d’aya ta kikkira mutane mafi kusa don suyi save sabon layin nata ummi ta ce”karkisa dai number samarinki ko d’aya tunda aure zakiyi kinga in kikaci Sa’a ba ya Kara sauya maki layi ba “
ta ce”daman ummi ba Wanda zan saka “koda ta Kira momy ta na Jin muryarta ta ja tsaki ta kashe.,
“Da damuwa ta kalli ummi ta ce”ta ce”don Allah ummi ki ba momy hakuri ta yafemun ni wlh bansan me na mata ba”ummi ta ce
“Bari zamuyi magana da ita zata sauko”noor da ke ta kuka Ayda ta kalla ta ce”ke kuma ne akayi miki”
ummi ta ce”wai don Babanta ya Kira ya ce “ta dawo cikin satin nan karta wuce Friday shine ta zo duk ta tada hankalinta tun Ina lallashin har na gaji”A ran Ayda ta ce”Ah dole kiyi kuka zaki daina ganin masoyi”
A fili ko dariya ta yi ta ce”Toh meye na kukan don Allah hajjaju noor “ta ce” ba asani ba”mufeda ma da ke mata dariya ta ce”kukan nisa da masoyine “
ummi ta ce”Toh ko siriki na yi a garin namu ba a fad’a mun ba”noor ta yi saurin dagowa ta ce”ummi karya suke ba wani saurayi”Ayda na dariya ta ce”ai in tayi tsami zataji kwantar da hankalinki ba fada mata zamuyi ba”
Nan suka ci gaba da yi mata tsiya ummi kuma ta ja ta jiki ta na cigaba da lallashinta da cewa ta na zuwa idan su Ayda sukayi hutu suma zasu je su musu Hutu daga nan ma sai su dawo tare da wannan ta samu ta kwantar da hankalinta”………..✍️
Manage Afuwan afuwan yafi babu🙏🙏🙏
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
🅿️……………………….*16*
Ranar da noor ta tafi Ayda duk sai sukaji ba dad’i gidan dukda lokacin sun fara exams gaba d’aya hankalinta sai ya koma ga exams nan fa ido ya Raina fata aka fara nadamar yawon restaurants da gudun lectures wuta suke karba ba ma kad’an ba gwara-gwara ma su Ruky amma Ayda da jawahid kam sai ta Allah domin lectures din semester nan sunyi wasa da ita sosai.
Ranar da suka kammala jarabawa Wanda aunty khadija su kuma suka gama karatun gaba d’aya wata kwarya-kwaryar walima mijinta ya shirya mata a gidan ta Anci an sha sai dare Ayda suke shirin tafiya komawa gidan ummi ita da Mufeda da ta gama hira da saurayinta a kofar gidan bayan shigowarta Ayda ta ce .
“munafuka kawai saikace ita ba soyayyar ta ke ba amma ta bi ta addabeni da Ina Tara samari kaza-kaza”
Mufeda ta ce”ai ni ba irin naki nake ba ko biyu bana had’awa Bakiga ba sai dai idan na rabu da wani na kula wani angaya maki kowa yake shirmen da kike”
Ayda na tab’e Baki ta ce”Kede kika sani “
Aunty khadija ta ce “ke ni fa duk samarin nan da kike tarawa ba shi yake ban haushi ba faruq kawai na tsana ya Riga ya gama Raina ki wlh ubanki zaici ni na rasa me yasa ummi har suka amince suka bashi aurenki”
shiru Ayda tayi bata ce komai ba sakamakon kiran dake shigowa wayarta tsayawa karanta number tayi waziri ne .
“Toh a inama ya samu sabon layin nan nawa?sanin bata da me bata amsa ya sanyata amsa wayar daga bangaransa kamar mai Shirin yin kuka ya ce.
“babe kin kyautamun kuwa?kinyimun adalci”me ya faru kuma”?
ta fada cikin ko in kula” ya ce “komai ma ya faru daman bakya sona duk tsawon lokutan nan da muka shafe muna soyayya babe Ashe kenan shiyasa duk lokacin da nazo da maganar aure kike kaucemun bayan na gama tsarawa rayuwata samunki Wlh Ayda Ina sonki idan ban mallakeki ba mutuwa zanyi”
jiki sanyaye ta ce”ba haka ba ne waziri abubuwane suke zo wa D’an adam ba tare da ya shirya musu ba ka sani ina sonka kawai Allah bai sa zan aure ka ba ne kayi hakuri Allah Baka wacce ta fini ba mutuwar da za kayi sai dai idan kwananka ne ya k’are”
”Wlh babu wacce ta fiki Ayda ked’in ta dabance please ki tausayamun ki taimakawa rayuwata komai na iya faruwa da ni muddin na rasaki babe wlh na Riga na gama tsara rayuwar da zamuyi ni da ke a gidan aurenmu na ci buri sosai a kanki ayda please karkimun haka don Allah “
“dogon numfashi ta ja kafin ta ce”ni fa bani da ta cewa waziri umarnin iyaye na kake so na bijire?ba wani umarnin iyaye karya kike wlh kema kina sonsa yaudarata kika dingayi kuma wlh kinji na rantse ko da tsiya ko da azziki sai na mallake ki”
siririn tsaki Ayda ta ja tare da kashe wayarta bayan ta dannasa blacklist ta ce”zaka batamun lokaci ne da Allah malam Toh ka mutu mana kanka da iyayenka kayiwa asara ba Ayda ba mtwsss”
Mufeda ta ce”kinji illar yaudarar kenan mutum d’aya kenan Ina ga sauran bakiji me yake ikirari ba”Ayda ta ce”shi din banza ba abunda ya isa yayimun ai “
Rana ku na tafiya kafin ka ankara abunda aka sa masalokaci ke zuwa ya wuce tamkar ba ayi ba .,
kamar wasa bikin Ayda da Faruq na karatowa Wanda har Anci wata biyu wata guda ya rage musu nan fa hankaluuka da dama ya k’ara tashi musamman na Umman Faruq
Tsaye ta ke ta na waya da amiyarta Hajiya safiya Cike da tashin hankali ta ce”Hajiya safiya Gaskiya aikin malamin nan baiyi ba Wlh yaron nan kamar Kara masa Soyayyar yarinyar nan ake fir baya saurarata na bi malaman nayi adduar nayi bala’in nabi bokayen na kauce hanyar amma a banza ba nasara wlh yaron nan muka sake ya auri yarinyar nan mun kad’e “
Hajiya safiya ta ce”karki damu ai idan sunsan wata basu San wata ba zanzo gidan naki zuwa anjima ni kaina ina cikin tashin hankali don Wlh Farida ko bacci batayi tunda taji labarin Auren nan “umma ta ce
”ai ki kwantar da hankalinta muddin Ina numfashi wlh sai faruq ya aure ta ba shi da matar da ta fita a duniyar nan ni dai yanzu burina na ga farak’ar auren shegiyar mayyar yarinyar Chan”ta ce “
“karkiji komai kina manta wacece ni kawata zamu bullo musu ta bayan fage”.
Ayda na kwance kan kujera 3 sitter ta na waya da faruq don yanzu sun daidaice kamar da ko fad’an an rage domin ta daina kula kowa yanzu kam kuma wayartama ba alamun rashin Gaskiya saidai zafin ransa da masifarsa idan ta motsa wannan kuma ko ba dalili yi ake.
ta na cikin wayar ta ji sallamar uncle sanye ya shigo cikin kananun Kaya kamar ko yaushe cikin kamshi da tsafta sosai ta tsira masa idanu sai taga ya Kara mata kyau kodan jimawa da tayi bata gansa ba ita ta ma d’auka baya gidan ,
sallama tayiwa Faruq da niyyar wanka zata shiga Jin zai sako wani zancen da ban ya sanyata saurin kashe wayar tare da mikewa ta zauna idanunta a kan uncle da ke ta Shan kamshi ta ce “Ina kwana uncle antashi lfy”
murmushi ummi ta yi ta ce”Ameen daughter farincikin ya isa haka kinga tsohon k’ashi karki karasani”
dariya ta yi ta na yin daidai gefen ummi tare da bubbud’e wayar su noor nayi mata tsiya nan ta sassaita Abubuwanta tare da login iCloud dinta komai ya dawo sabon sim ta sayo don ta karya wanda Faruq ya kawo mata bata amfani da shi.
D’aya bayan d’aya ta kikkira mutane mafi kusa don suyi save sabon layin nata ummi ta ce”karkisa dai number samarinki ko d’aya tunda aure zakiyi kinga in kikaci Sa’a ba ya Kara sauya maki layi ba “
ta ce”daman ummi ba Wanda zan saka “koda ta Kira momy ta na Jin muryarta ta ja tsaki ta kashe.,
“Da damuwa ta kalli ummi ta ce”ta ce”don Allah ummi ki ba momy hakuri ta yafemun ni wlh bansan me na mata ba”ummi ta ce
“Bari zamuyi magana da ita zata sauko”noor da ke ta kuka Ayda ta kalla ta ce”ke kuma ne akayi miki”
ummi ta ce”wai don Babanta ya Kira ya ce “ta dawo cikin satin nan karta wuce Friday shine ta zo duk ta tada hankalinta tun Ina lallashin har na gaji”A ran Ayda ta ce”Ah dole kiyi kuka zaki daina ganin masoyi”
A fili ko dariya ta yi ta ce”Toh meye na kukan don Allah hajjaju noor “ta ce” ba asani ba”mufeda ma da ke mata dariya ta ce”kukan nisa da masoyine “
ummi ta ce”Toh ko siriki na yi a garin namu ba a fad’a mun ba”noor ta yi saurin dagowa ta ce”ummi karya suke ba wani saurayi”Ayda na dariya ta ce”ai in tayi tsami zataji kwantar da hankalinki ba fada mata zamuyi ba”
Nan suka ci gaba da yi mata tsiya ummi kuma ta ja ta jiki ta na cigaba da lallashinta da cewa ta na zuwa idan su Ayda sukayi hutu suma zasu je su musu Hutu daga nan ma sai su dawo tare da wannan ta samu ta kwantar da hankalinta”………..✍️
Manage Afuwan afuwan yafi babu🙏🙏🙏
*CAPACITY CAPACITY CAPACITY NA CE INA MATA MASU CAPACITYN SUKE NA CE INA CAPACITY A WAJEN MACEN DA BA TA K’AMSHI*?📢 NA K’ARA DA CEWA INA AMARE DA UWAYEN GIDAN DA SUKA AMSA SUNANSU SHALELEN MAI HOUSE KAI HAR MA DA Y’AN MATAN DA SUKE KAN CIN LOKACINSU UWA UBA AMARE MASU NIYYAR SHIGA DAGA CIKI TOH GA BABBAN ALBISHIR GAREKU MANYAN MATA NESA TA ZO KUSA DOMIN HAD’ADDIYAR MAI KAYAN K’AMSHIN NAN WATAU *AREEJBYABEER* TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA TURARRUKA KO WANI IRIN LAUNI TUNDAGA KAN *TURAREN WUTA,NA KABBASA,HUMRA,OIL,HALUT OUD,KAJIJI,HUMRA’S GUMELIAN DA SAURANSU* KUNSAN KIMAR MACE DA DARAJARTA BA TA TAB’A CIKA SAI DA K’AMSHI,TURAREN @byabeer YA NA DA MATUK’AR SIRRIKA DA TASIRI GARE KU MASOYA MUSAMMAN WANNAN DA YA KASANCE NA MUSAMMAN DAGA WAJEN Y’AR MUTAN LARABAWA NA TABBATAR KIKA FARA AMFANI DA KAYAN K’AMSHIN arej by Abeer SAU D’AYA TO FA GASKIYA KIN GAMA NEMAN KO WANI IRIN TURARE DON MAI HOUSE DA KANSA ZAI DINGA MAGIYAR A NEMO WANI TA NA NAN A CIKIN GARIN KADUNA *Areej by abeer*
SANANNA CE A HARKAR K’AMSHI TA NA TURA KAYANTA KO WANI STATE CIKIN AMINCI UWA UBA HAR MA DA KASASHEN K’ETARE MUSAMMAN Y’AN UWA MUTANEN NIGER GA KAYANTA DA SAUK’IN KUD’i GA KUMA BIYAR BUK’ATA DA ZUCIYAR MASOYI KU TUNTUB’ETA A KAN NUMBER WAYARTA +234 816 492 1522 KO KUMA A SHAFIKANTA NA SADA ZUMUNTA DOMIN GANI DA IDO TIKTOK @areejbyabeer INSTAGRAM @byabeer SAYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
♠️♣️ *MATAR UNCLE* ♣️♠️
```MALLAKAR```
*HAJARA L SADEQ*
Miss Hajo✍🏾
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*Marubuciyar*
👇🏾
Auren wata Tara
Ni da yaya arman
Khadijatul sabren
Ribar so
Najmat abiy
Mata tace
Komai mukaddari ne
And now
MATAR UNCLE
*KWALISA!!!!!KWALISA!!!!!KWALISA*
*INA MATA Y’AN KWALISA MASU JI DA GAYU HAFSAT COLLECTION TA MUSAMMAN CE WAJEN ZAKULO MABANBANTA HADAD’D’UN KAYA NA GAYU TUNDAGA KAN NA SAKAWA,KITCHEN, K’AWATA D’AKI DA SAURANSU ADO DA KWALLIYA SHINE CIKAR MACEN DA TASAN KANTA BA TA WASA DA KAYAN GAYU MUSAMMAN DA SUKA KASANCE NA DABAN DAGA FITACCIYAR Y’AR KASUWAR DA TA YI FICE A WANNAN FANNIN UWA UBA GA SAUKIN FARASHI BABU INDA BA TA AIKA KAYAN TA KUMA CIKIN YARDA DA AMINCI KAR KI BARI A BAKI LABARI Y’AR UWA DOMIN DUK MACEN DA TASAN KANTA BA TA WUCE HAFSAT COLLECTION BA TA NA SAYAR DA,
ATAMFA
LACE
CAMPY GWON
BAGS
SHOES
KITCHEN VTENSILS AND MORE
KAI TSAYE ZA KU SAMETA A ADDRESS D’INTA KAMAR HAKA
*KANO STATE KURNA LAYIN KUNYA STORE*
KO KUMA NUMBER WAYARTA KAMAR HAKA
*08131850861*
🅿️……………………….*16*
Ranar da noor ta tafi Ayda duk sai sukaji ba dad’i gidan dukda lokacin sun fara exams gaba d’aya hankalinta sai ya koma ga exams nan fa ido ya Raina fata aka fara nadamar yawon restaurants da gudun lectures wuta suke karba ba ma kad’an ba gwara-gwara ma su Ruky amma Ayda da jawahid kam sai ta Allah domin lectures din semester nan sunyi wasa da ita sosai.
Ranar da suka kammala jarabawa Wanda aunty khadija su kuma suka gama karatun gaba d’aya wata kwarya-kwaryar walima mijinta ya shirya mata a gidan ta Anci an sha sai dare Ayda suke shirin tafiya komawa gidan ummi ita da Mufeda da ta gama hira da saurayinta a kofar gidan bayan shigowarta Ayda ta ce .
“munafuka kawai saikace ita ba soyayyar ta ke ba amma ta bi ta addabeni da Ina Tara samari kaza-kaza”
Mufeda ta ce”ai ni ba irin naki nake ba ko biyu bana had’awa Bakiga ba sai dai idan na rabu da wani na kula wani angaya maki kowa yake shirmen da kike”
Ayda na tab’e Baki ta ce”Kede kika sani “
Aunty khadija ta ce “ke ni fa duk samarin nan da kike tarawa ba shi yake ban haushi ba faruq kawai na tsana ya Riga ya gama Raina ki wlh ubanki zaici ni na rasa me yasa ummi har suka amince suka bashi aurenki”
shiru Ayda tayi bata ce komai ba sakamakon kiran dake shigowa wayarta tsayawa karanta number tayi waziri ne .
“Toh a inama ya samu sabon layin nan nawa?sanin bata da me bata amsa ya sanyata amsa wayar daga bangaransa kamar mai Shirin yin kuka ya ce.
“babe kin kyautamun kuwa?kinyimun adalci”me ya faru kuma”?
ta fada cikin ko in kula” ya ce “komai ma ya faru daman bakya sona duk tsawon lokutan nan da muka shafe muna soyayya babe Ashe kenan shiyasa duk lokacin da nazo da maganar aure kike kaucemun bayan na gama tsarawa rayuwata samunki Wlh Ayda Ina sonki idan ban mallakeki ba mutuwa zanyi”
jiki sanyaye ta ce”ba haka ba ne waziri abubuwane suke zo wa D’an adam ba tare da ya shirya musu ba ka sani ina sonka kawai Allah bai sa zan aure ka ba ne kayi hakuri Allah Baka wacce ta fini ba mutuwar da za kayi sai dai idan kwananka ne ya k’are”
”Wlh babu wacce ta fiki Ayda ked’in ta dabance please ki tausayamun ki taimakawa rayuwata komai na iya faruwa da ni muddin na rasaki babe wlh na Riga na gama tsara rayuwar da zamuyi ni da ke a gidan aurenmu na ci buri sosai a kanki ayda please karkimun haka don Allah “
“dogon numfashi ta ja kafin ta ce”ni fa bani da ta cewa waziri umarnin iyaye na kake so na bijire?ba wani umarnin iyaye karya kike wlh kema kina sonsa yaudarata kika dingayi kuma wlh kinji na rantse ko da tsiya ko da azziki sai na mallake ki”
siririn tsaki Ayda ta ja tare da kashe wayarta bayan ta dannasa blacklist ta ce”zaka batamun lokaci ne da Allah malam Toh ka mutu mana kanka da iyayenka kayiwa asara ba Ayda ba mtwsss”
Mufeda ta ce”kinji illar yaudarar kenan mutum d’aya kenan Ina ga sauran bakiji me yake ikirari ba”Ayda ta ce”shi din banza ba abunda ya isa yayimun ai “
Rana ku na tafiya kafin ka ankara abunda aka sa masalokaci ke zuwa ya wuce tamkar ba ayi ba .,
kamar wasa bikin Ayda da Faruq na karatowa Wanda har Anci wata biyu wata guda ya rage musu nan fa hankaluuka da dama ya k’ara tashi musamman na Umman Faruq
Tsaye ta ke ta na waya da amiyarta Hajiya safiya Cike da tashin hankali ta ce”Hajiya safiya Gaskiya aikin malamin nan baiyi ba Wlh yaron nan kamar Kara masa Soyayyar yarinyar nan ake fir baya saurarata na bi malaman nayi adduar nayi bala’in nabi bokayen na kauce hanyar amma a banza ba nasara wlh yaron nan muka sake ya auri yarinyar nan mun kad’e “
Hajiya safiya ta ce”karki damu ai idan sunsan wata basu San wata ba zanzo gidan naki zuwa anjima ni kaina ina cikin tashin hankali don Wlh Farida ko bacci batayi tunda taji labarin Auren nan “umma ta ce
”ai ki kwantar da hankalinta muddin Ina numfashi wlh sai faruq ya aure ta ba shi da matar da ta fita a duniyar nan ni dai yanzu burina na ga farak’ar auren shegiyar mayyar yarinyar Chan”ta ce “
“karkiji komai kina manta wacece ni kawata zamu bullo musu ta bayan fage”.
Ayda na kwance kan kujera 3 sitter ta na waya da faruq don yanzu sun daidaice kamar da ko fad’an an rage domin ta daina kula kowa yanzu kam kuma wayartama ba alamun rashin Gaskiya saidai zafin ransa da masifarsa idan ta motsa wannan kuma ko ba dalili yi ake.
ta na cikin wayar ta ji sallamar uncle sanye ya shigo cikin kananun Kaya kamar ko yaushe cikin kamshi da tsafta sosai ta tsira masa idanu sai taga ya Kara mata kyau kodan jimawa da tayi bata gansa ba ita ta ma d’auka baya gidan ,
sallama tayiwa Faruq da niyyar wanka zata shiga Jin zai sako wani zancen da ban ya sanyata saurin kashe wayar tare da mikewa ta zauna idanunta a kan uncle da ke ta Shan kamshi ta ce “Ina kwana uncle antashi lfy”